< Ƙidaya 27 >

1 ’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
Och Zelaphehads döttrar, Hephers sons, Gileads sons, Machirs sons, Manasse sons, utaf Manasse slägt, Josephs sons, benämnda Mahela, Noa, Hogla, Milca och Thirza, kommo fram;
2 Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
Och de trädde för Mose, och för Presten Eleazar, och för Förstarna, och hela menighetena, inför dörrena af vittnesbördsens tabernakel, och sade:
3 “Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
Vår fader är döder i öknene, och han var icke med i den menighetene, som uppsatte sig emot Herran i Korahs upplopp; utan är i sine synd död blefven, och hade inga söner.
4 Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
Hvi skall då vår faders namn borto blifva utu hans slägt, ändock att han ingen son hade? Gifver oss ock arfvegods ibland vår faders bröder.
5 Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
Mose förde deras sak inför Herran.
6 Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
Och Herren sade till honom:
7 “Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
Zelaphehads döttrar hafva rätt sagt; du skall ock gifva dem arfvegods med deras faders bröder, och skall deras faders arf vända dem till.
8 “Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
Och säg Israels barnom: Om någor dör och hafver inga söner, så skolen I hans arf gifva hans döttrar.
9 In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
Hafver han inga döttrar, skolen I gifva det hans bröder.
10 In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
Hafver han inga bröder, så skolen I gifva det hans faderbroder.
11 In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
Hafver han icke faderbroder, skolen I gifva det hans nästa fränder, som honom skylde äro i hans slägt, att de taga det in. Det skall vara Israels barnom för en lag och rätt, såsom Herren budit hafver Mose.
12 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
Och Herren sade till Mose: Stig upp på berget Abarim, och bese landet, som jag Israels barn gifva skall;
13 Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
Och när du det sett hafver, skall du samka dig till ditt folk, såsom din broder Aaron samkad är;
14 gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
Efter det I min ord olydige voren uti den öknene Zin, öfver menighetenes träto, då I mig helga skullen genom vattnet för dem. Det är det trätovattnet i Kades uti den öknene Zin.
15 Musa ya ce wa Ubangiji,
Och Mose talade med Herranom, och sade:
16 “Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
Herren Gud öfver allt lefvande kött sätte en man öfver menighetena,
17 yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
Som för dem ut och in går, och förer dem ut och in, att Herrans menighet icke skall vara såsom får utan herda.
18 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
Och Herren sade till Mose: Tag Josua till dig, Nuns son, hvilken en man är, der Anden uti är, och lägg dina händer på honom.
19 Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
Och haf honom fram för Presten Eleazar, och för hela menighetena; och bjud honom för deras ögon;
20 Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
Och lägg dina härlighet uppå honom, att hela menigheten af Israels barn är honom lydig.
21 Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
Och han skall gå fram för Presten Eleazar; han skall rådfråga för honom genom Ljusens sätt inför Herranom. Efter hans mun skola ut och in gå, både han och all Israels barn med honom, och hela menigheten.
22 Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
Mose gjorde såsom Herren honom böd; och tog Josua, och ställde honom fram för Presten Eleazar, och för hela menighetena;
23 Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.
Och lade sina hand uppå honom, och böd honom, såsom Herren med Mose talat hade.

< Ƙidaya 27 >