< Ƙidaya 27 >

1 ’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
Men Zelofhads Døtre, hvis Fader var en Søn af Hefer, en Søn af Gilead, en Søn af Makir, en Søn af Manasse - de hørte altså til Josefs Søn Manasses Slægter, og deres Navne var Mala, Noa, Hogla, Milka og Tirza - trådte hen
2 Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
og stillede sig frem for Moses, Præsten Eleazar, Øversterne og hele Menigheden ved Indgangen til Åbenbaringsteltet og sagde:
3 “Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
"Vor Fader døde i Ørkenen han hørte ikke med til Koras Tilhængere, dem, der rottede sig sammen mod HERREN, men døde for sin egen Synds Skyld og han havde ingen Sønner.
4 Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
Hvorfor skal nu vor Faders Navn udslettes af hans Slægt, fordi han ingen Søn havde? Giv os Ejendom blandt vor Faders Brødre!"
5 Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
Og Moses lagde deres Sag frem for HERRENs Åsyn.
6 Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
Da talede HERREN således til Moses:
7 “Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
"Zelofbads Døtre har Ret i, hvad de siger; giv dem Ejendom til Arvelod mellem deres Faders Brødre og lad deres Faders Arvelod tilfalde dem
8 “Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
Og til Israeliterne skal du tale og sige således: Når en Mand dør uden at efterlade sig nogen Søn, da skal I lade hans Arvelod gå i Arv til hans Datter;
9 In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
har han heller ingen Datter, skal I give hans Arvelod til hans Brødre;
10 In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
har han heller ingen Brødre, skal I give hans Arvelod til hans Farbrødre;
11 In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
og har hans Fader ingen Brødre, skal I give hans Arvelod til hans nærmeste kødelige Slægtning, som så skal arve den. Det skal være Israeliterne en retsgyldig Anordning, som HERREN har pålagt Moses."
12 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
Og HERREN sagde til Moses: "Stig op på Åbarimbjerget her og se ud over Landet, som jeg vil give Israeliterne.
13 Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
Og når du har set ud over det, skal også du samles til din Slægt ligesom din Broder Aron;
14 gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
I var jo genstridige mod mit Ord i Zins Ørken, dengang Menigheden yppede Kiv, så at I ikke helligede mig i deres Påsyn ved at skaffe Vand." Det er Meriba Kadesjs Vand i Zins Ørken.
15 Musa ya ce wa Ubangiji,
Og Moses talte således til HERREN:
16 “Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
"Måtte HERREN, Gud over alt Køds Ånder, indsætte en Mand over Menigheden,
17 yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
som kan drage ud og hjem i Spidsen for dem og føre dem ud og hjem, for at ikke HERRENs Menighed skal blive som en Hjord uden Hyrde!"
18 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
Da sagde HERREN til Moses: "Tag Josua, Nuns Søn, en Mand, i hvem der er Ånd, læg din Hånd på ham,
19 Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
fremstil ham for Præsten Eleazar og hele Menigheden og indsæt ham således i deres Påsyn;
20 Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
og overdrag ham noget af din Værdighed, for at hele Israeliternes Menighed kan adlyde ham.
21 Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
Men han skal træde frem for Præsten Eleazar, for at han kan skaffe ham Urims Kendelse for HERRENs Åsyn; på hans Bud skal han drage ud, og på hans Bud skal han vende hjem, han og alle Israeliterne, hele Menigheden."
22 Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
Moses gjorde som HERREN havde pålagt ham; han tog Josua og fremstillede ham for Præsten Eleazar og hele Menigheden;
23 Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.
og han lagde sine Hænder på ham og indsatte ham, således som HERREN havde påbudt ved Moses.

< Ƙidaya 27 >