< Ƙidaya 26 >

1 Bayan annobar, sai Ubangiji ya yi magana da Musa da Eleyazar ɗan Haruna, firist ya ce,
Or il arriva après cette plaie-là, que l'Eternel parla à Moïse, et à Eléazar, fils d'Aaron, le Sacrificateur, en disant:
2 “Ku ƙidaya dukan jama’ar Isra’ila daga mai shekaru ashirin zuwa gaba da za su iya aikin sojan Isra’ila.”
Faites le dénombrement de toute l'assemblée des enfants d'Israël, depuis l'âge de vingt ans, et au dessus, selon les maisons de leurs pères, [savoir] de tous ceux d'Israël qui peuvent aller à la guerre.
3 Musa da Eleyazar firist suka yi musu magana a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko, suka ce,
Moïse donc et Eléazar le Sacrificateur leur parlèrent dans les campagnes de Moab, auprès du Jourdain de Jéricho, en disant:
4 “Ku ƙidaya maza daga mai shekara ashirin zuwa gaba yadda Ubangiji ya umarci Musa.” Waɗannan su ne Isra’ilawan da suka fito daga Masar.
[Qu'on fasse le dénombrement] depuis l'âge de vingt ans, et au dessus, comme l'Eternel l'avait commandé à Moïse et aux enfants d'Israël, quand ils furent sortis du pays d'Egypte.
5 Zuriyar Ruben ɗan fari na Isra’ila, daga Hanok; kabilar Hanokawa; daga Fallu; kabilar Falluyawa;
Ruben fut le premier-né d'Israël; et les enfants de Ruben furent Hénoc; [de lui sortit] la famille des Hénokites; de Pallu, la famille des Palluites.
6 daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Karmi, kabilar Karmiyawa.
De Hetsron, la famille des Hetsronites; de Carmi, la famille des Carmites.
7 Waɗannan su ne kabilan Ruben; jimillarsu ta kai 43,730.
Ce sont là les familles des Rubénites, et ceux qui furent dénombrés étaient quarante-trois mille sept cent trente.
8 Ɗan Fallu kuwa shi ne Eliyab,
Et les enfants de Pallu, Eliab.
9 ’ya’yan Eliyab maza kuwa su ne, Nemuwel, Datan da Abiram. Datan da Abiram nan, su ne shugabannin mutanen da suka tayar wa Musa da Haruna, suna kuma cikin waɗanda suka bi Kora sa’ad da ya tayar wa Ubangiji.
Et les enfants d'Eliab, Némuel, Dathan et Abiram. Ce Dathan et cet Abiram, qui étaient de ceux qu'on appelait pour tenir l'assemblée, se mutinèrent contre Moïse et contre Aaron en l'assemblée de Coré, lorsqu'on se mutina contre l'Eternel;
10 Ƙasa kuwa ta buɗe ta haɗiye su tare da Kora, wanda ƙungiyarsa ta mutu sa’ad da wuta ta cinye mutum 250. Wannan kuwa ya zama alamar faɗakarwa.
Et lorsque la terre ouvrit sa bouche et les engloutit. Mais Coré fut enveloppé en la mort de ceux qui étaient assemblés avec lui, quand le feu consuma les deux cent cinquante hommes; et ils furent pour signe.
11 Amma fa, zuriyar Kora ba tă mutu ba.
Mais les enfants de Coré ne moururent point.
12 Zuriyar Simeyon bisa ga kabilansu, daga Nemuwel, kabilar Nemuwelawa; daga Yamin, kabilar Yaminawa; daga Yakin, kabilar Yakinawa;
Les enfants de Siméon selon leurs familles. De Némuel, la famille des Némuélites; de Jamin, la famille des Jaminites; de Jakin, la famille des Jakinites;
13 daga Zera, kabilar Zerawa; daga Sha’ul, kabilar Sha’ul.
De Zérah, la famille des Zarhites; de Saül, la famille des Saülites.
14 Waɗannan su ne kabilan Simeyon; jimillarsu ta kai 22,200.
Ce sont là les familles des Siméonites; qui furent vingt-deux mille deux cents.
15 Zuriyar Gad bisa ga kabilansu, daga Zafon, kabilar Zafonawa; daga Haggi, kabilar Haggiwa; daga Shuni, kabilar Shunawa;
Les enfants de Gad selon leurs familles. De Tséphon, la famille des Tséphonites; de Haggi, la famille des Haggites; de Suni, la famille des Sunites;
16 daga Ozni, kabilar Ozniyawa daga Eri, kabilar Eriyawa;
D'Ozni, la famille des Oznites; deHéri, la famille des Hérites;
17 daga Arod, kabilar Arodiyawa; daga Areli, kabilar Areliyawa.
D'Arod, la famille des Arodites; d'Aréel, la famille des Aréélites.
18 Waɗannan su ne kabilan Gad, jimillarsu ta kai 40,500.
Ce sont là les familles des enfants de Gad, selon leur dénombrement, qui fut de quarante mille cinq cents.
19 Er da Onan,’ya’yan Yahuda ne, amma sun mutu a Kan’ana.
Les enfants de Juda, Her, et Onan; mais Her et Onan moururent au pays de Canaan.
20 Zuriyar Yahuda bisa ga kabilansu, daga Shela, kabilar Shelayawa daga Ferez, kabilar Ferezawa; daga Zera, kabilar Zerawa;
Ainsi les enfants de Juda [distingués] par leurs familles, furent, de Séla, la famille des Sélanites; de Pharès, la famille des Pharésites; de Zara, la famille des Zarhites.
21 Zuriyar Ferez kuwa, daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Hamul; kabilar Hamulawa.
Et les enfants de Pharès furent, de Hetsron, la famille des Hetsronites; et de Hamul, la famille des Hamulites.
22 Waɗannan su ne kabilan Yahuda; jimillarsu ta kai 76,500.
Ce sont là les familles de Juda, selon leur dénombrement, qui fut de soixante et seize mille cinq cents.
23 Zuriyar Issakar bisa ga kabilansu, daga Tola, kabilar Tolatawa; daga Fuwa, kabilar Fuwayawa;
Les enfants d'Issacar selon leurs familles. De Tolah, la famille des Tolahites; de Puva, la famille des Puvites.
24 daga Yashub, kabilar Yashubawa; daga Shimron, kabilar Shimronawa.
De Jasub, la famille des Jasubites; de Simron, la famille des Simronites.
25 Waɗannan su ne kabilan Issakar; jimillarsu ta kai 64,300.
Ce sont là les familles d'Issacar, selon leur dénombrement, qui fut de soixante-quatre mille trois cents.
26 Zuriyar Zebulun bisa ga kabilansu, daga Sered, kabilar Seredawa; daga Elon kabilar Elonawa; daga Yaleyel; kabilar Yaleyewa.
Les enfants de Zabulon, selon leurs familles. De Séred, la famille des Sérédites; d'Elon, la famille des Elonites; de Jahléel, la famille des Jahléélites.
27 Waɗannan su ne kabilan Zebulun, jimillarsu ta kai 60,500.
Ce sont là les familles des Zabulonites, selon leur dénombrement, qui fut de soixante mille cinq cents.
28 Zuriyar Yusuf bisa ga kabilansu ta wurin Manasse da Efraim.
Les enfants de Joseph, selon leurs familles, furent Manassé et Ephraïm.
29 Zuriyar Manasse, daga Makir, kabilar Makiriyawa (Makir shi ne mahaifin Gileyad); daga Gileyad, kabilar Gileyadawa.
Les enfants de Manassé. De Makir, la famille des Makirites; et Makir engendra Galaad; de Galaad, la famille des Galaadites.
30 Waɗannan su ne zuriya Gileyad, daga Iyezer, kabilar Iyezerawa; daga Helek, kabilar Helekawa;
Ce sont ici les enfants de Galaad; de Ihézer, la famille des Ihézérites; de Hélek, la famille des Hélékites.
31 daga Asriyel, kabilar Asriyelawa; daga Shekem, kabilar Shekem;
D'Asriel, la famille des Asriélites; de Sékem, la famille des Sékémites.
32 daga Shemida, kabilar Shemadawa; daga Hefer, kabilar Heferawa.
De Semidah, la famille des Semidahites; de Hépher, la famille des Héphrites.
33 (Zelofehad ɗan Hefer, ba shi da’ya’ya maza;’yan mata ne kaɗai ya haifa, sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da Tirza.)
r Tsélophcad, fils de Hépher, n'eut point de fils, mais des filles: et les noms des filles de Tsélophcad sont Mahla, Noha, Hogla, Milca, et Tirtsa.
34 Waɗannan su ne kabilan Manasse, jimillarsu ta kai 52,700.
Ce sont là les familles de Manassé, et leur dénombrement fut de cinquante-deux mille sept cents.
35 Waɗannan su ne kabilan Efraim bisa ga kabilansu, daga Shutela, kabilar Shutelawa; daga Beker, kabilar Bekerawa; daga Tahan, kabilar Tahanawa.
Ce sont ici les enfants d'Ephraïm, selon leurs familles. De Suthélah, la famille des Suthélahites; de Béker, la famille des Bakrites; de Tahan, la famille des Tahanites.
36 Waɗannan su ne kabilan Shutelawa, daga Eran, kabilar Eranawa.
Et ce sont ici les enfants de Suthélah; de Héran, la famille des Héranites.
37 Waɗannan su ne kabilan Efraim; jimillarsu ta kai 32,500. Waɗannan su ne kabilan Yusuf ta wurin kabilansu.
Ce sont là les familles des enfants d'Ephraïm, selon leur dénombrement, qui furent trente-deux mille cinq cents. Ce sont là les enfants de Joseph, selon leurs familles.
38 Zuriyar Benyamin bisa ga kabilansu, daga Bela, kabilar Belawa; daga Ashbel, kabilar Ashbelawa; daga Ahiram, kabilar Ahiramawa;
Les enfants de Benjamin, selon leurs familles. De Bélah, la famille des Balhites; d'Asbel, la famille des Asbélites; d'Ahiram, la famille des Ahiramites.
39 daga Shufam, kabilar Shufamawa; daga Hufam, kabilar Hufamawa.
De Séphupham, la famille des Séphuphamites; de Hupham, la famille des Huphamites.
40 Zuriyar Bela daga Ard da Na’aman, daga Ard, kabilar Ardawa; daga Na’aman, kabilar Na’amawa;
Et les enfants de Bélah furent Ard et Nahaman; d'Ard, la famille des Ardites; et de Nahaman, la famille des Nahamanites.
41 Waɗannan su ne kabilan Benyamin, jimillarsu ta kai 45,600.
Ce sont là les enfants de Benjamin, selon leurs familles; et leur dénombrement fut de quarante-cinq mille six cents.
42 Waɗannan su ne kabilan Dan bisa ga kabilarsu, daga Shuham, kabilar Shuhamawa. Waɗannan su ne kabilan Dan.
Ce sont ici les enfants de Dan, selon leurs familles. De Suham, la famille des Suhamites; ce sont là les familles de Dan, selon leurs familles.
43 Dukansu kabilan Shuhamawa ne, jimillarsu ta kai 64,400.
Toutes les familles des Suhamites, selon leur dénombrement, furent soixante-quatre mille, et quatre cents.
44 Zuriyar Asher bisa ga kabilansu, daga Imna, kabilar Imnawa daga Ishbi, kabilar Ishbiyawa; daga Beriya, kabilar Beriyawa;
Les enfants d'Aser, selon leurs familles. De Jimna, la famille des Jimnaïtes; de Jisui, la famille des Jisuites; de Bériah, la famille des Bériahites.
45 daga zuriyar Beriya kuwa, daga Heber, kabilar Heberawa; daga Malkiyel, kabilar Malkiyelawa.
Des enfants de Bériah, de Héber, la famille des Hébrites; de Malkiel, la famille des Malkiélites.
46 (Asher yana da’ya mace da ake kira Sera.)
Et le nom de la fille d'Aser, fut Sérah.
47 Waɗannan su ne kabilan Asher; jimillarsu ta kai 53,400.
Ce sont là les familles des enfants d'Aser, selon leur dénombrement, qui furent cinquante-trois mille quatre cents.
48 Zuriyar Naftali bisa ga kabilansu, daga Yazeyel, kabilar Yazeyelawa; daga Guni, kabilar Guniyawa;
Les enfants de Nephthali, selon leurs familles. De Jahtséel, la famille des Jahtséélites; de Guni, la famille des Gunites.
49 daga Yezer, kabilar Yezerawa; daga Shillem, kabilar Shillemawa.
De Jetser la famille des Jitsrites; de Sillem, la famille des Sillémites.
50 Waɗannan su ne kabilan Naftali, jimillarsu ta kai 45,400.
Ce sont là les familles de Nephthali, selon leurs familles, et leur dénombrement fut de quarante-cinq mille quatre cents.
51 Dukan jimillar mazan Isra’ila ta kai 601,730.
Ce sont là les dénombrés des enfants d'Israël, qui furent six cent et un mille sept cent trente.
52 Ubangiji ya ce wa Musa,
Et l'Eternel parla à Moïse, en disant:
53 “Ka rarraba musu ƙasar a matsayin gādo, bisa ga yawan kabila.
Le pays sera partagé à ceux-ci par héritage, selon le nombre des noms.
54 Ga ƙungiya mafi girma, ka ba ta rabo mafi girma; ga ƙaramar ƙungiya kuwa, ka ba ta ƙarami rabo; kowane zai karɓa rabonsa ga yawan mutanen da aka rubuta.
A ceux qui sont en plus grand nombre tu donneras plus d'héritage, et à ceux qui sont en plus petit nombre tu donneras moins d'héritage; on donnera à chacun son héritage selon le nombre de ses dénombrés.
55 Ka tabbatar an rarraba ƙasar ta wurin rabo. Abin da kowace ƙungiya ta gāda zai zama bisa ga sunayen kabilar kakanninta.
Toutefois que le pays soit divisé par sort, [et] qu'ils prennent leur héritage selon les noms des Tribus de leurs pères.
56 Za a raba kowane gādo bisa ga rabo tsakanin manyan da ƙanana ƙungiyoyi.”
L'héritage de chacun sera selon que le sort le montrera, et on aura égard au plus grand et au plus petit nombre.
57 Waɗannan su ne Lawiyawa da a ƙidaya bisa ga kabilansu, daga Gershom, kabilar Gershonawa; daga Kohat, kabilar Kohatawa; daga Merari, kabilar Merari.
Et ce sont ici les dénombrés de Lévi selon leurs familles; de Guerson, la famille des Guersonites; de Kéhath, la famille des Kéhathites; de Mérari, la famille des Mérarites.
58 Waɗannan kuma su ne kabilan Lawiyawa, kabilar Libniyawa, kabilar Hebronawa, kabilar Maliyawa, kabilar Mushiyawa, kabilar Korayawa (Kohat shi ne kakan Amram;
Ce sont donc ici les familles de Lévi; la famille des Libnites, la famille des Hébronites, la famille des Mahlites, la famille des Musites, la famille des Corhites. Or Kéhath engendra Hamram.
59 sunan matan Amram shi ne Yokebed, ita zuriyar Lawi ce, wadda aka haifa wa Lawiyawa a Masar. A wajen Amram kuwa ta haifi Haruna, Musa da kuma’yar’uwarsu Miriyam.
Et le nom de la femme de Hamram, fut Jokébed, fille de Lévi, qui naquit à Lévi en Egypte, et elle enfanta à Hamram, Aaron, Moïse, et Marie leur sœur.
60 Haruna shi ne mahaifin Nadab, Abihu, Eleyazar da kuma Itamar.
Et à Aaron naquirent Nadab, Abihu, Eléazar et Ithamar.
61 Amma Nadab da Abihu sun mutu sa’ad da suka miƙa hadaya da haramtacciyar wuta a gaban Ubangiji.)
Et Nadab et Abihu moururent en offrant du feu étranger devant l'Eternel.
62 Dukan’ya’yan Lawiyawa maza daga wata ɗaya zuwa gaba, jimillarsu ta kai 23,000. Ba a ƙidaya su tare da sauran Isra’ilawa ba, domin ba a ba su gādo tare da su ba.
Et tous les dénombrés des Lévites furent vingt-trois mille, tous mâles, depuis l'âge d'un mois, et au dessus, qui ne furent point dénombrés avec les [autres] enfants d'Israël, car on ne leur donna point d'héritage entre les enfants d'Israël.
63 Waɗannan su ne waɗanda Musa da Eleyazar firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a filaye Mowab kusa da Urdun a hayen Yeriko.
Ce sont là ceux qui furent dénombrés par Moïse et Eléazar le Sacrificateur, qui firent le dénombrement des enfants d'Israël aux campagnes de Moab, près du Jourdain de Jéricho.
64 Ba ko ɗayansu da yake cikin waɗanda Musa da Haruna firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a Hamadar Sinai.
Entre lesquels il ne s'en trouva aucun de ceux qui avaient été dénombrés par Moïse et Aaron Sacrificateur, quand ils firent le dénombrement des enfants d'Israël au désert de Sinaï.
65 Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa waɗancan Isra’ilawa cewa lalle za su mutu a hamada, kuma ba ko ɗayansu da ya rage, sai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.
Car l'Eternel avait dit d'eux, que certainement ils mourraient au désert; et ainsi il n'en resta pas un, excepté Caleb, fils de Jéphunné, et Josué, fils de Nun.

< Ƙidaya 26 >