< Ƙidaya 26 >

1 Bayan annobar, sai Ubangiji ya yi magana da Musa da Eleyazar ɗan Haruna, firist ya ce,
Olo bagade da hedofai galu, Hina Gode da Mousese amola Elia: isa (Elane egefe) ilima amane sia: i,
2 “Ku ƙidaya dukan jama’ar Isra’ila daga mai shekaru ashirin zuwa gaba da za su iya aikin sojan Isra’ila.”
“Isala: ili fi ganodini, sosogo fi huluane, dunu amo da ode20doaga: i amola baligi, amola dadi gagui hou hamomu defele ba: sea, amo huluane idili dedema.”
3 Musa da Eleyazar firist suka yi musu magana a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko, suka ce,
Mousese amola Elia: isa da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i nababeba: le, dunu da lalelegele, ode 20 doaga: i amola baligi amo huluane gagadomusa: , wele sia: i. Ilia da Moua: be umi soge Yodane Hano gusu bega: gilisi. Yeligou moilai bai bagade da hano na: iyadodili ba: i. Isala: ili dunu amo da Idibidi soge fisili, ga misi, da agoane: -
4 “Ku ƙidaya maza daga mai shekara ashirin zuwa gaba yadda Ubangiji ya umarci Musa.” Waɗannan su ne Isra’ilawan da suka fito daga Masar.
5 Zuriyar Ruben ɗan fari na Isra’ila, daga Hanok; kabilar Hanokawa; daga Fallu; kabilar Falluyawa;
Liubene fi (Liubene da Ya: igobe ea mano magobo). Liubene ea sosogo fi da Ha: inoge, Pa: liu, Heselone amola Gami.
6 daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Karmi, kabilar Karmiyawa.
7 Waɗannan su ne kabilan Ruben; jimillarsu ta kai 43,730.
Amo fi dunu idi da 43,730 dunu agoane.
8 Ɗan Fallu kuwa shi ne Eliyab,
Pa: liu egaga fi da Ilaia: be, ea mano Nemiuele, Da: ida: ne amola Abaila: me (Isala: ili dunu fi da Da: ida: ne amola Abaila: me ilegei. Ilia da Goula ea fa: no bobogesu dunu gilisili, Hina Godema odoga: i.
9 ’ya’yan Eliyab maza kuwa su ne, Nemuwel, Datan da Abiram. Datan da Abiram nan, su ne shugabannin mutanen da suka tayar wa Musa da Haruna, suna kuma cikin waɗanda suka bi Kora sa’ad da ya tayar wa Ubangiji.
10 Ƙasa kuwa ta buɗe ta haɗiye su tare da Kora, wanda ƙungiyarsa ta mutu sa’ad da wuta ta cinye mutum 250. Wannan kuwa ya zama alamar faɗakarwa.
Osobo da ea lafi dagale gale, ili mogosali dagoi. Lalu da dunu 250 medole legeiya, ilia amola Goula amola ema fa: no bobogesu dunu huluane da bogogia: i. Ilima doaga: i hou da Isala: ili dunu huluane ilima sisasu agoane galu.
11 Amma fa, zuriyar Kora ba tă mutu ba.
Be Goula egefelali da hame medole legei ba: i.)
12 Zuriyar Simeyon bisa ga kabilansu, daga Nemuwel, kabilar Nemuwelawa; daga Yamin, kabilar Yaminawa; daga Yakin, kabilar Yakinawa;
Simione fi. Amo fi ea sosogo fi da Nemiuele, Ya: imine, Ya: igini, Sela amola Sia: iale.
13 daga Zera, kabilar Zerawa; daga Sha’ul, kabilar Sha’ul.
14 Waɗannan su ne kabilan Simeyon; jimillarsu ta kai 22,200.
Amo fi ilia idi da 22,200 dunu agoane.
15 Zuriyar Gad bisa ga kabilansu, daga Zafon, kabilar Zafonawa; daga Haggi, kabilar Haggiwa; daga Shuni, kabilar Shunawa;
Ga: de fi. Amo fi ea sosogo fi da Sifone, Ha: gai, Siounai, Osinai, Ilai, A:ilode amola Alilai.
16 daga Ozni, kabilar Ozniyawa daga Eri, kabilar Eriyawa;
17 daga Arod, kabilar Arodiyawa; daga Areli, kabilar Areliyawa.
18 Waɗannan su ne kabilan Gad, jimillarsu ta kai 40,500.
Amo fi dunu ilia idi da 40,500 agoane.
19 Er da Onan,’ya’yan Yahuda ne, amma sun mutu a Kan’ana.
Yuda fi. Amo fi ea sosogo fi da Sila, Bilese, Sela, Heselone amola Ha: imale. (Yuda egefe aduna amo E amola Ouna: ne da musa: Ga: ina: ne sogega bogoi.)
20 Zuriyar Yahuda bisa ga kabilansu, daga Shela, kabilar Shelayawa daga Ferez, kabilar Ferezawa; daga Zera, kabilar Zerawa;
21 Zuriyar Ferez kuwa, daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Hamul; kabilar Hamulawa.
22 Waɗannan su ne kabilan Yahuda; jimillarsu ta kai 76,500.
Amo fi dunu ilia idi da dunu 76,500 agoane ba: i.
23 Zuriyar Issakar bisa ga kabilansu, daga Tola, kabilar Tolatawa; daga Fuwa, kabilar Fuwayawa;
Isaga fi. Amo fi ea sosogo fi da Doula, Biua, Ya: isiabe amola Similone.
24 daga Yashub, kabilar Yashubawa; daga Shimron, kabilar Shimronawa.
25 Waɗannan su ne kabilan Issakar; jimillarsu ta kai 64,300.
Amo fi dunu ilia idi da 64,300 agoane ba: i.
26 Zuriyar Zebulun bisa ga kabilansu, daga Sered, kabilar Seredawa; daga Elon kabilar Elonawa; daga Yaleyel; kabilar Yaleyewa.
Sebiulane fi. Amo ea sosogo fi da Silede, Ilone amola Yaliele.
27 Waɗannan su ne kabilan Zebulun, jimillarsu ta kai 60,500.
Amo fi dunu ilia idi da 60,500 agoane ba: i.
28 Zuriyar Yusuf bisa ga kabilansu ta wurin Manasse da Efraim.
Yousefe ea fi. Egefe aduna da Ma: na: se amola Ifala: ime.
29 Zuriyar Manasse, daga Makir, kabilar Makiriyawa (Makir shi ne mahaifin Gileyad); daga Gileyad, kabilar Gileyadawa.
Ma: na: se fi. Ma: na: se egefe Ma: ige amo egefe da Gilia: de. Gilia: de egaga sosogo fi da agoane galu.
30 Waɗannan su ne zuriya Gileyad, daga Iyezer, kabilar Iyezerawa; daga Helek, kabilar Helekawa;
Aiesa, Hilege, A:saliele, Siegeme, Siemaida amola Hife.
31 daga Asriyel, kabilar Asriyelawa; daga Shekem, kabilar Shekem;
32 daga Shemida, kabilar Shemadawa; daga Hefer, kabilar Heferawa.
33 (Zelofehad ɗan Hefer, ba shi da’ya’ya maza;’yan mata ne kaɗai ya haifa, sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da Tirza.)
Hife egefe Siloufiha: de da egefe hame galu- be idiwi fawane galu. Ilia dio da Mala, Nowa, Hogola, Miliga amola Desa.
34 Waɗannan su ne kabilan Manasse, jimillarsu ta kai 52,700.
Amo fi huluane ilia idi da 52,700 dunu agoane ba: i.
35 Waɗannan su ne kabilan Efraim bisa ga kabilansu, daga Shutela, kabilar Shutelawa; daga Beker, kabilar Bekerawa; daga Tahan, kabilar Tahanawa.
Ifala: ime fi. Amo fi ea sosogo fi da Sioudila, Biga amola Da: iha: ne.
36 Waɗannan su ne kabilan Shutelawa, daga Eran, kabilar Eranawa.
Sioudila ea egaga sosogo fi da Ila: ne.
37 Waɗannan su ne kabilan Efraim; jimillarsu ta kai 32,500. Waɗannan su ne kabilan Yusuf ta wurin kabilansu.
Ifala: ime sosogo fi huluane ilia idi da 32,500 agoane ba: i. Ma: na: se amola Ifala: ime fi huluane da Yousefe egaga fi.
38 Zuriyar Benyamin bisa ga kabilansu, daga Bela, kabilar Belawa; daga Ashbel, kabilar Ashbelawa; daga Ahiram, kabilar Ahiramawa;
Bediamini fi. Amo fi ea sosogo fi da Bila, A:siebele, Ahailame, Siefufa: me, Hiufa: me, Ade amola Na: ima: ne. Ade amola Na: ima: ne da Bila egaga fi.
39 daga Shufam, kabilar Shufamawa; daga Hufam, kabilar Hufamawa.
40 Zuriyar Bela daga Ard da Na’aman, daga Ard, kabilar Ardawa; daga Na’aman, kabilar Na’amawa;
41 Waɗannan su ne kabilan Benyamin, jimillarsu ta kai 45,600.
Amo fi ilia idi da 64,400 agoane ba: i.
42 Waɗannan su ne kabilan Dan bisa ga kabilarsu, daga Shuham, kabilar Shuhamawa. Waɗannan su ne kabilan Dan.
Da: ne fi. Ea sosogo fi afae da Hiusimi.
43 Dukansu kabilan Shuhamawa ne, jimillarsu ta kai 64,400.
Amo fi ea idi da 64,000 agoane.
44 Zuriyar Asher bisa ga kabilansu, daga Imna, kabilar Imnawa daga Ishbi, kabilar Ishbiyawa; daga Beriya, kabilar Beriyawa;
A: sie fi. Amo ea sosogo fi da Imina, Isifi, Bilaia, Hibe amola Ma: lagiele.
45 daga zuriyar Beriya kuwa, daga Heber, kabilar Heberawa; daga Malkiyel, kabilar Malkiyelawa.
Hibe amola Ma: lagiele fi da Bilaia egaga fi galu.
46 (Asher yana da’ya mace da ake kira Sera.)
Amola A: sie da idiwi afae galu. Ea dio amo da Sila.
47 Waɗannan su ne kabilan Asher; jimillarsu ta kai 53,400.
Amo fi ilia idi da 53,400 dunu agoane ba: i.
48 Zuriyar Naftali bisa ga kabilansu, daga Yazeyel, kabilar Yazeyelawa; daga Guni, kabilar Guniyawa;
Na: fadalai fi. Amo fi ea sosogo fi da Yasiele, Giunai, Yisa amola Sileme.
49 daga Yezer, kabilar Yezerawa; daga Shillem, kabilar Shillemawa.
50 Waɗannan su ne kabilan Naftali, jimillarsu ta kai 45,400.
Amo fi ilia idi da 45,400 dunu agoane ba: i.
51 Dukan jimillar mazan Isra’ila ta kai 601,730.
Isala: ili dunu huluane gilisili idi da 601,730 agoane.
52 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
53 “Ka rarraba musu ƙasar a matsayin gādo, bisa ga yawan kabila.
“Soge fifili, Isala: ili dunu ilia idi defele ilima ima.
54 Ga ƙungiya mafi girma, ka ba ta rabo mafi girma; ga ƙaramar ƙungiya kuwa, ka ba ta ƙarami rabo; kowane zai karɓa rabonsa ga yawan mutanen da aka rubuta.
Ululuasu hedesu amoga soge fifima. Fi bagade ilima soge fifi bagade ima. Amola fi fonobahadi ilima soge fifi fonobahadi ima.”
55 Ka tabbatar an rarraba ƙasar ta wurin rabo. Abin da kowace ƙungiya ta gāda zai zama bisa ga sunayen kabilar kakanninta.
56 Za a raba kowane gādo bisa ga rabo tsakanin manyan da ƙanana ƙungiyoyi.”
57 Waɗannan su ne Lawiyawa da a ƙidaya bisa ga kabilansu, daga Gershom, kabilar Gershonawa; daga Kohat, kabilar Kohatawa; daga Merari, kabilar Merari.
Lifai fi ea sosogo fi da Gesione, Gouha: de amola Milalai.
58 Waɗannan kuma su ne kabilan Lawiyawa, kabilar Libniyawa, kabilar Hebronawa, kabilar Maliyawa, kabilar Mushiyawa, kabilar Korayawa (Kohat shi ne kakan Amram;
Iligaga fi da sosogo fi fonobahadi amo Libini, Hibalone, Malai, Miusiai amola Goula. Gouha: de egefe da A: mala: me.
59 sunan matan Amram shi ne Yokebed, ita zuriyar Lawi ce, wadda aka haifa wa Lawiyawa a Masar. A wajen Amram kuwa ta haifi Haruna, Musa da kuma’yar’uwarsu Miriyam.
A: mala: me da Lifai idiwi Yogebede (e da Idibidi sogega lalelegei) amo lai. Yogebede da A: mala: me ema dunu mano aduna amo Elane, Mousese amola uda mano afae amo Milia: me lai.
60 Haruna shi ne mahaifin Nadab, Abihu, Eleyazar da kuma Itamar.
Elane da egefe biyaduyale galu. Ilia da Na: ida: be, Abaihu, Elia: isa amola Idama.
61 Amma Nadab da Abihu sun mutu sa’ad da suka miƙa hadaya da haramtacciyar wuta a gaban Ubangiji.)
Na: ida: be amola Abaihu da hadigi hamedei lalu amo Hina Godema imunusa: dawa: beba: le, bogoi dagoi.
62 Dukan’ya’yan Lawiyawa maza daga wata ɗaya zuwa gaba, jimillarsu ta kai 23,000. Ba a ƙidaya su tare da sauran Isra’ilawa ba, domin ba a ba su gādo tare da su ba.
Lifai fi dunu da oubi afae lalelegei amola amo baligi, ilia idi da 23,000 agoane. Ilia da eno Isala: ili dunuma gilisili hame dedei - hisu dedei. Bai ilia da Isala: ili soge ganodini liligi afae ilima hame i galu.
63 Waɗannan su ne waɗanda Musa da Eleyazar firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a filaye Mowab kusa da Urdun a hayen Yeriko.
Mousese amola Elia: isa da Moua: be umi Yodane Hano bega: Yeligou moilai bai bagade amoga na: iyadodili diala, amo ganodini Isala: ili dunu huluane dedene ba: loba, ilia da amo fi dunu huluane dedei dagoi.
64 Ba ko ɗayansu da yake cikin waɗanda Musa da Haruna firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a Hamadar Sinai.
Mousese amola Elane da musa: Sainai Hafoga: i Sogega Isala: ili dunu huluane dedei. Be wali dedena sa: i amo ganodini, musa: dedei dunu afae esalebe hame ba: i.
65 Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa waɗancan Isra’ilawa cewa lalle za su mutu a hamada, kuma ba ko ɗayansu da ya rage, sai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.
Bai Hina Gode da ilia huluane da wadela: i hafoga: i soge ganodini bogogia: ima: ne sia: i dagoi. Amola, Ea sia: i defele, ilia da huluane bogogia: i. Ga: ilebe (Yifane egefe) amola Yosiua (Nane egefe), ela fawane esalebe ba: i.

< Ƙidaya 26 >