< Ƙidaya 25 >
1 Lokacin da Isra’ila suke a sansani a Shittim, sai maza suka fara yin lalata da matan Mowabawa,
Isarel teh shittim kho a sak navah, taminaw pueng teh Moab napui koe kâyo hanlah a kamtawng awh.
2 waɗanda suka gayyace su zuwa wajen hadayu na allolinsu. Mutane suka ci suka kuma yi wa waɗannan alloli sujada.
A cathut koe thuengnae a sak navah, ouk a coun awh. Taminaw pueng ni a canei awh teh, a cathut koe ouk a tabo awh.
3 Ta haka Isra’ila suka sa kai a bautar gumaka Ba’al-Feyor. Ubangiji kuwa ya husata da su.
Isarel teh, Peor e hmuen koe Baal hoi a kâkuet awh teh, Isarel koe BAWIPA lungkhueknae teh a kâan.
4 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka kama dukan shugabannin mutanen nan, ka kashe su, ka kuma bar su a tsakar rana a gaban Ubangiji, don Ubangiji yă huce daga fushin da nake yi da Isra’ila.”
BAWIPA ni Mosi koevah takikatho poung e BAWIPA lungkhueknae teh, Isarel koe lahoi a roum thai nahanlah tamimaya kahrawinaw pueng hah a ceikhai awh teh, kanîthun vah, kâtapoenaw pueng hah BAWIPA hmalah kamcengcalah kaithi sak haw telah a ti.
5 Saboda haka Musa ya ce wa alƙalan Isra’ila, “Dole kowannenku yă kashe mutanen nan da suka haɗa kai cikin bautar Ba’al-Feyor.”
Hatdawkvah, Mosi ni Isarel lawkcengkungnaw koevah, Peor hmuen koe Baal kabawknaw pueng koung thet awh telah a ti.
6 Sa’an nan wani mutumin Isra’ila ya kawo wata Bamidiyana a iyalinsa a idon Musa da dukan taron jama’ar Isra’ila, yayinda suke kuka a ƙofar Tentin Sujada.
Khenhaw! Isarel catounnaw thung dawk tami buet touh ni kamkhuengnae lukkareiim takhang koe a khuika navah, Mosi mithmu hoi Isarel catoun tamimaya mithmu vah, Midian napui buet touh a hmaunawnghanaw koe a thokhai.
7 Da Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya ga haka, sai ya bar taron, ya ɗauki māshi
Vaihma Aron e capa Eleazar capa Phinahas ni a hmu toteh, tamimaya koehoi a thaw teh tahroe hah a la.
8 ya bi mutumin Isra’ilan nan cikin tenti, ya soke dukansu biyu, māshin ya ratsa jikin mutumin Isra’ilan har zuwa jikin macen. Sa’an nan aka tsai da annoban nan a kan Isra’ilawa.
Isarelnaw teh lukkareiim thung vah a pâlei teh kahni touh roi hoi pawkkayawng lah a thut. Isarel tami hoi napui teh a vawn dawk a thut teh, Isarel catounnaw koe lacik hah a roum.
9 Waɗanda suka mutu a wannan annoba, sun kai mutum 24,000.
Hote lacik hoi kadoutnaw teh 24000 touh a pha.
10 Ubangiji ya ce wa Musa,
BAWIPA ni Mosi hah a pato teh,
11 “Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya kawar da fushina daga Isra’ilawa; saboda ya yi kishi irin nawa a gabansu, don haka saboda ɗaukakata ban kawo ƙarshensu ba.
vaihma Aron capa Eleazar capa Phinehas ni Isarel catounnaw koe ka lungkhueknae ka roum sak toe. Bangkongtetpawiteh, ka lungkhueknae ni Isarel catounnaw a raphoe hoeh nahanelah, ahnimouh rahak ka dipmanae patetlah a kâdipma awh van han.
12 Saboda haka ka faɗa masa cewa zan yi alkawarin salama da shi.
Hatdawkvah, khenhaw! roumnae ka lawkkam teh, ama koevah ka poe.
13 Shi da zuriyarsa za su kasance da alkawari na zama firist har abada, saboda kishinsa domin ɗaukakar Allahnsa, ya kuma yi kafara domin Isra’ilawa.”
Ama hoi a catounnaw hanlah, a yungyoe vaihma lah a onae lawkkam lah ao han. Bangkongtetpawiteh, dipma Cathut teh, Isarel catounnaw hanlah yonthanae a sak tet awh telah a ti.
14 Sunan mutumin Isra’ilan da aka kashe tare da macen nan Bamidiyana kuwa Zimri ne, ɗan Salu, shugaban mutanen Simeyon.
Isarelnaw Midian napui hoi a thei awh e min teh Simeonnaw thung dawk imthungkhu kahrawikung Salu capa Zimri doeh.
15 Sunan macen nan Bamidiyana da aka kashe kuwa Kozbi ne,’yar Zur, wani basaraken iyalin Midiyawa.
Midian napui a thei awh e min teh Midian imthungkhu kahrawikung Zur canu Kozbi doeh.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
BAWIPA ni Mosi a pato teh,
17 “Ka ɗauki Midiyawa a matsayin abokan gāba, ka kuma kashe su,
Midiannaw teh reksaueng nateh tuk awh.
18 gama sun ɗauke ku a matsayin abokan gāba, sa’ad da suka ruɗe ku a kan al’amuran Feyor da’yar’uwarsu Kozbi’yar shugaban Midiyawa, macen da aka kashe a annoba ta dalili Feyor.”
Bangkongtetpawiteh, Peor kecu dawk lacik a tho navah, a tawncanu, Midiannaw kahrawikung canu Kozbi a thei awh e kong dawkvah, nangmouh lathueng kalanhoehe hno sak hoi na tarawk awh toe telah ati.