< Ƙidaya 25 >
1 Lokacin da Isra’ila suke a sansani a Shittim, sai maza suka fara yin lalata da matan Mowabawa,
Isala: ili dunu da Sidimi Fago amoga esaloba, Isala: ili dunu ilia da Moua: be uda hiougili, gilisili golai.
2 waɗanda suka gayyace su zuwa wajen hadayu na allolinsu. Mutane suka ci suka kuma yi wa waɗannan alloli sujada.
Amo uda ilia da Isala: ili dunu ilia gobele salasu lolo nasu (amogawi ilia da Moua: be ogogosu ‘gode’ amoga nodone sia: ne gadosu) amoga hiougi. Isala: ili dunu da ha: i manu mai amola ogogosu Bio ‘gode’ Ba: ile, amoma nodone sia: ne gadoi.
3 Ta haka Isra’ila suka sa kai a bautar gumaka Ba’al-Feyor. Ubangiji kuwa ya husata da su.
Amaiba: le, Hina Gode da ougi bagade ba: i.
4 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka kama dukan shugabannin mutanen nan, ka kashe su, ka kuma bar su a tsakar rana a gaban Ubangiji, don Ubangiji yă huce daga fushin da nake yi da Isra’ila.”
E da Mousesema amane sia: i, “Na sia: nabima! Isala: ili ouligisu dunu huluane lale, dunu huluane ba: ma: ne medole legema. Amasea, Na da Isala: ili dunu ilima Na ougi fisimu.”
5 Saboda haka Musa ya ce wa alƙalan Isra’ila, “Dole kowannenku yă kashe mutanen nan da suka haɗa kai cikin bautar Ba’al-Feyor.”
Mousese da ouligisu dunu ilima amane sia: i, “Dilia afae afae amo dilia fi amo ganodini nowa da Bio ogogosu ‘gode’ Ba: ile ema nodone sia: ne gadolala, amo medole legema.”
6 Sa’an nan wani mutumin Isra’ila ya kawo wata Bamidiyana a iyalinsa a idon Musa da dukan taron jama’ar Isra’ila, yayinda suke kuka a ƙofar Tentin Sujada.
Mousese amola Isala: ili dunu huluane da da: i dioiwane, Hina Gode Ea Abula diasu holeiga didiga: lalu. Isala: ili dunu afae da Mousese amola Isala: ili dunu huluane ba: ma: ne, Midia: ne uda hi abula diasu ganodini hiougili asi.
7 Da Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya ga haka, sai ya bar taron, ya ɗauki māshi
Finia: se (Elia: isa egefe amola Elane ea aowa) amo ba: beba: le, wa: legadole, dunu gilisisu yolesiagai. E da goge agei lale,
8 ya bi mutumin Isra’ilan nan cikin tenti, ya soke dukansu biyu, māshin ya ratsa jikin mutumin Isra’ilan har zuwa jikin macen. Sa’an nan aka tsai da annoban nan a kan Isra’ilawa.
amo dunu amola uda bobogele, abula diasu golili sa: ili, ea goge agei amoga ela gilisili sone, medole legei. Amane hamobeba: le, olo bagade amo da Isala: ili fi wadela: lesilalu, amo da hedofai dagoi ba: i.
9 Waɗanda suka mutu a wannan annoba, sun kai mutum 24,000.
Be amo olo ganodini, Isala: ili dunu 24,000 agoane da bogogia: i dagoi ba: i.
10 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
11 “Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya kawar da fushina daga Isra’ilawa; saboda ya yi kishi irin nawa a gabansu, don haka saboda ɗaukakata ban kawo ƙarshensu ba.
“Finia: se ea hamobeba: le, Na da Isala: ili dunuma ougi amo gumi dagoi. E da eno ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadosu hou higale, Nama fawane nodone sia: ne gadomusa: dawa: i. Amaiba: le Na da ougili Isala: ili dunu huluane hame gugunufinisi.
12 Saboda haka ka faɗa masa cewa zan yi alkawarin salama da shi.
Amaiba: le ema adoma. Na da ema gousa: su amo da eso huluanedafa dialoma: ne hamomu.
13 Shi da zuriyarsa za su kasance da alkawari na zama firist har abada, saboda kishinsa domin ɗaukakar Allahnsa, ya kuma yi kafara domin Isra’ilawa.”
E amola egaga fi da eso huluane mae fisili, gobele salasu dunu fi esalumu. Bai e da eno ‘gode’ liligi mae dawa: le, baligiliwane Na fuligala: i. Amola ea hamobeba: le, Isala: ili dunu da ilia wadela: i hou gogolema: ne olofoi dagoi ba: i.”
14 Sunan mutumin Isra’ilan da aka kashe tare da macen nan Bamidiyana kuwa Zimri ne, ɗan Salu, shugaban mutanen Simeyon.
Isala: ili dunu amo da Midia: ne uda gilisili medole legei ba: i amo ea dio da Similai (Sailiu egefe. Sailiu da sosogo fi Simione fi amo ganodini bisilua dunu galu).
15 Sunan macen nan Bamidiyana da aka kashe kuwa Kozbi ne,’yar Zur, wani basaraken iyalin Midiyawa.
Midia: ne uda ea dio amo da Gosabai. Ea ada da Se. E da Midia: ne fi gilisisu ilia hina esalu.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
17 “Ka ɗauki Midiyawa a matsayin abokan gāba, ka kuma kashe su,
“Midia: ne fi amo doagala: le, ili gugunufinisima!
18 gama sun ɗauke ku a matsayin abokan gāba, sa’ad da suka ruɗe ku a kan al’amuran Feyor da’yar’uwarsu Kozbi’yar shugaban Midiyawa, macen da aka kashe a annoba ta dalili Feyor.”
Bai ilia da Bio sogega dilima ogogoiba: le, Isala: ili fi wadela: lesi. Amola Gosabai amo da olo bagade eso Bio sogega amo ganodini medole legei ba: i, e da ogogoiba: le, Isala: ili dunu da se bagade nabi.”