< Ƙidaya 24 >
1 To, da Bala’am ya ga cewa Ubangiji yana jin daɗin sa wa Isra’ila albarka, bai koma wajen sihiri kamar dā ba, amma ya juya fuskarsa wajen hamada.
Aa kanao nioni’ i Balame te ninò’ Iehovà ty hitata Israele le tsy nisikilie’e nanahake i lili’ey fe nampitolihe’e mb’ am-patrambey eñe ty lahara’e.
2 Da Bala’am ya duba sai ya ga Isra’ila sun yi sansani kabila, kabila, Ruhun Allah kuwa ya sauko masa,
Aa naho niandra t’i Balame le nioni’e t’Israele nimoneñe an-kiboho’e ey nilahatse amo fifokoa’eo; le nivotrak’ ama’e ty arofon’ Andrianañahare;
3 sai ya yi annabcinsa ya ce, “Maganar Bala’am ɗan Beyor, saƙon mutumin da idanunsa ke gani sarai,
vaho nonjone’e ami’ty hoe ty razan-drehake, Hoe ty fetse’ i Balame ana’ i Beore, naho ty lañona’ ondaty am-pihaino misokake.
4 maganar mutumin da ya saurari maganar Allah, maganar wanda yake ganin wahayi daga Maɗaukaki, mutumin da ya fāɗi rubda ciki, wanda kuma idanunsa suna a buɗe.
Ty enta’ ondaty mahajanjiñe ty tsaran’Añahare, naho mahaisake ty aroñaro’ i El-Sadai, mibaboke fe am-pihaino mibolanake:
5 “Ina misalin kyan tentunanka, ya Yaƙub, wuraren zamanka, ya Isra’ila!
Fanjaka o kiboho’oo ry Iakòbe naho o kivoho’oo ry Israele.
6 “Kamar kwaruruka suke a shimfiɗe, kamar lambu kusa da rafi, kamar itatuwan aloyes da Ubangiji ya dasa, kamar itatuwa al’ul kusa da ruwaye.
Mivelatse hoe vavatane, hoe kodobo añ’olon-tsaka, hoe vahoñe nambole’ Iehovà hoe mendoraveñe añ’olon-drano.
7 Ruwa zai kwararo daga bokitinsu; irinsu za su sami ruwa a yalwace. “Sarkinsu zai fi sarkin Agag; mulkinsu zai ɗaukaka.
Hidoandoan-drano o sihoa’eo naho ho an-drano maro o tabiri’eo. Mitoabotse ambone’ i Agage ty mpanjaka’e vaho onjoneñe i fifehea’ey.
8 “Allah ya fitar da su daga Masar; suna da ƙarfin kutunkun ɓauna. Sun cinye abokan gāban, suka kakkarya ƙasusuwansu; da kibiyoyinsu suka sossoke su.
Manahake ty tsifan-drimo mitiotiotse t’i Andrianañahare nampiavotse aze amy Mitsraime. Hampibotseke ze tane malaiñe aze hampipozapozake o taola’eo, hampitrofahe’e amo ana-pale’eo.
9 Kamar zaki sun laɓe sun kwanta, kamar zakanya, wa zai yi ƙarfin hali yă tashe su? “Bari waɗanda suka albarkace ka, su sami albarka waɗanda kuma suka la’anta ka, su la’antu!”
Nitsakononòke re, nanao fandrean-diona naho hoe liona rene’e, ia ty hampitsekak’ aze? Hene soa tata ze mitat’azo Fonga ozoñeñe o mañozoñ’azoo.
10 Fushin Balak ya ƙuna a kan Bala’am. Ya tafa hannunsa, ya ce masa, “Na kira ka don ka la’anta abokan gābana, amma sai ga shi ka sa musu albarka har sau uku.
Nisolebotse amy Balame amy zao ty habose’ i Balake, le nifampitrabohe’e o fità’eo, naho hoe t’i Balak’ amy Balame, Nikanjiako hañozoñe o rafelahikoo, vaho hehe te nitsitsihe’o tata in-telo.
11 Yanzu ka bar nan ka tafi gida! Na ce zan sāka maka da lada mai kyau, amma Ubangiji ya hana ka samun ladan.”
Mibioña arè mb’ an-toe’o añe, ie ho nonjoneko andikerañe eñe ty asi’o; te mone kinala’ Iehovà i ho ni-enge’oy.
12 Bala’am ya ce wa Balak, “Ban faɗa wa’yan aikan da ka aiko wurina ba cewa,
Le hoe t’i Balame amy Balake, Tsy vinolako hao o ìra’o nampihitrife’o amakoo ty hoe,
13 ‘Ko da a ce Balak zai ba ni gidansa cike da azurfa da zinariya, ba zan yi wani abu ko kaɗan saɓanin umarnin Ubangiji Allahna ba, kuma dole in faɗa abin da Ubangiji ya ce ne kawai’?
Ndra te hatolo’ i Balak’ ahiko ty volafoty naho volamena mahaatseke i anjomba’ey, tsy ho likoareko ty falie’ Iehovà, hanoako ty soa ndra ty raty boak’ an-troko, fa ze nitsarae’ Iehovà ty ho taroñeko?
14 Yanzu zan koma wajen mutanena, amma bari in gargaɗe ka game da abin da mutanen nan za su yi wa mutanenka cikin kwanaki masu zuwa.”
Aa le himpoliako ondatikoo henaneo, fe adono hey hitoroako ty hanoe’ ondaty reroañe am’ondati’oo amo andro ampara’e añeo.
15 Sa’an nan ya furta saƙonsa. “Maganar Bala’am ɗan Beyor, saƙon mutumin da idanunsa ke gani sarai,
Aa le nonjone’e ami’ty hoe i fandrazaña’ey: Ty lañona’ i Balame ana’ i Beore, ty taro’ ondaty am-pihaino nabeake.
16 maganar mutumin da ya saurari maganar Allah, wanda yake da sani daga Mafi Ɗaukaka, wanda yake ganin wahayi daga Maɗaukaki, wanda ya fāɗi rubda ciki, wanda kuma idanunsa suna a buɗe.
Ty kora’ i mpijanjiñe o tsaran’ Añahareoy, vaho ama’e ty fahafohinañe i Andindimoneñey, Oni’e ty aroñaro’ i El-Sadai mibaboke fe am-pihaino mibeake:
17 “Na gan shi, amma ba yanzu ba; na hange shi, amma ba kusa ba. Tauraro zai fito daga Yaƙub; sandan mulki zai fito daga Isra’ila. Zai ragargaje goshin Mowab, kawunan dukan’ya’yan Set.
Treako fa tsy henaneo; misamb’ aze iraho fe tsy mitotoke; hiboak’ am’ Iakòbe ty vasiañe; hionjoñe hirik’am’ Israele ty kobaiñe, ho demohe’e o olon-tane’ i Moabeo le fonga ho rotsahe’e o anam-pifandrakarakañeo.
18 Za a ci Edom da yaƙi; za a ci Seyir, abokiyar gābanta, amma Isra’ila zai ƙara ƙarfi.
Ho fanañañe t’i Edome, ho hanaña’ o rafelahi’eo t’i Seire, le hitoloñ’ an-kafatrarañe t’Israele.
19 Mai mulki zai fito daga Yaƙub yă hallaka waɗanda suka ragu a birnin.”
Hiboak’ am’ Iakòbe ty hifehe, handrotsake ty sehanga’ i Are.
20 Sai Bala’am ya ga Amalek, ya kuma furta maganarsa. “Amalek yana cikin al’ummai na fari, amma zai zama na ƙarshen da za a hallaka.”
Ie nitalakese’e t’i Amaleke le nonjone’e ty fetse’e ami’ty hoe: Nilohà’ o kilakila taneo t’i Amaleke, Fe hamongorañe ty ho figadoña’e.
21 Sai ya ga Keniyawa, ya kuma furta maganarsa. “Wurin zamanku lafiya yake, an kuma sa sheƙarku a cikin duwatsu;
Nisambae’e amy zao o nte-Keineo, vaho nañonjona’e fetse ami’ ty hoe: Fatratse o fimoneña’oo naho mioreñe an-damilamy eo ty akiba’o;
22 duk da haka, za a hallaka ku Keniyawa sa’ad da Asshur ya kame ku.”
fe ho forototoeñe t’i Kàine; ampara’ mbia te ho tana’ i Asore an-drohy?
23 Sai ya furta maganarsa ya ce, “Wayyo, wa zai rayu sa’ad da Allah ya yi haka?
Le nonjone’e ty fetse’e nanao ty hoe: Hedey! Ia ty ho veloñe naho akipen’ Añahare?
24 Jiragen ruwa za su zo daga Kittim; za su murƙushe Asshur da Eber, amma su ma za a hallaka su.”
Hitotsak’ eo o lakambey hirik’ añ’olo’ i Ketio, ho silofe’ iareo t’i Asore naho hampiambane’e t’i Aibere, ampara’ t’ie mongotse nainai’e.
25 Sa’an nan Bala’am ya tashi ya koma gidan, Balak kuma ya yi tafiyarsa.
Aa le niongake t’i Balame, nienga, naho nimpoly mb’an-toe’e añe; vaho nimb’ amy lia’e mb’eo ka t’i Balake.