< Ƙidaya 17 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Og Herren talede til Mose og sagde:
2 “Ka yi magana da Isra’ilawa, ka kuma karɓi sanduna goma sha biyu daga wurinsu, sanda guda daga kowane shugaban gidan kakanninsu. Ka rubuta sunan kowa a sandansa.
Tal til Israels Børn og tag af dem een Kæp for hvert Fædrenehus, af alle deres Fyrster for deres Fædrenehuse, tolv Kæppe; du skal skrive hvers Navn paa hans Kæp.
3 A kan sandan Lawi kuwa ka rubuta sunan Haruna, gama dole a sami sanda ɗaya saboda shugaban gidan kakanninsu.
Og du skal skrive Arons Navn paa Levi Kæp; thi der skal være een Kæp for hver Øverste over deres Fædrenehuse.
4 Ka ajiye su a Tentin Sujada, a gaba akwatin Alkawari, inda zan sadu da kai.
Og du skal lægge dem i Forsamlingens Paulun lige for Vidnesbyrdet, hvor jeg vil komme sammen med eder.
5 Sandan mutumin da na zaɓa zai yi toho, da haka zan raba kaina da gunagunin da Isra’ilawa suke yi.”
Og det skal ske, den Mand, jeg udvælger, hans Kæp skal blomstre; at jeg kan stille Israels Børns Knur imod mig, hvormed de knurre imod eder.
6 Saboda haka Musa ya yi magana da Isra’ilawa, sai shugabanninsu suka ba shi sanduna goma sha biyu, sanda ɗaya don shugaba, bisa ga gidajen kakanninsu, sandan Haruna kuma yana a cikinsu.
Og Mose talede til Israels Børn, og alle deres Fyrster gave ham for enhver Fyrste een Kæp, efter deres Fædrenehuse, tolv Kæppe; og Arons Kæp var midt iblandt deres Kæppe.
7 Sai Musa ya ajiye sandunan a gaban Ubangiji a cikin Tentin Sujada.
Og Mose lagde Kæppene for Herrens Ansigt i Vidnesbyrdets Paulun.
8 Kashegari da Musa ya shiga cikin Tentin Sujada sai ga sandan Haruna na gidan Lawiyawa ya yi toho, ya yi furanni, ya kuma yi’ya’yan almon.
Og det skete den anden Dag, da kom Mose til Vidnesbyrdets Paulun, og se, Arons Kæp for Levi Hus havde blomstret, ja, den havde baade skudt Knopper og fremført Blomster og baaret modne Mandler.
9 Sai Musa ya fitar wa dukan Isra’ilawa dukan sandunan da suke daga gaban Ubangiji. Suka duba, kowa kuma ya ɗauki sandansa.
Og Mose bar alle Kæppene ud fra Herrens Ansigt til alle Israels Børn, og de saa dem, og de toge hver sin Kæp.
10 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka mayar da sandan Haruna a akwatin Alkawari, don a ajiye shi alama ga masu tawaye. Wannan zai kawo ƙarshen gunaguninsu a kaina, domin kada su mutu.”
Og Herren sagde til Mose: Bær Arons Kæp ind igen lige for Vidnesbyrdet, i Forvaring, til et Tegn imod de genstridige Børn; og du skal gøre en Ende paa deres Knur imod mig, at de ikke skulle dø.
11 Musa kuwa ya aikata kamar dai yadda Ubangiji ya umarce shi.
Og Mose gjorde det, ligesom Herren befalede ham, saaledes gjorde han.
12 Sai Isra’ilawa suka ce wa Musa, “To, ai in haka ne, mun ƙare ke nan!
Og Israels Børn sagde til Mose, sigende: Se, vi maa opgive Aanden, vi omkomme, vi omkomme alle sammen!
13 Idan an ce duk wanda ya zo kusa da tabanakul na Ubangiji zai mutu, ai rayuwarmu kamar mun mutu ke nan.”
Enhver som kommer nær, den som kommer nær til Herrens Tabernakel, han maa dø; mon det da skulde være forbi med os, og vi skulde opgive Aanden?