< Ƙidaya 15 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
LEUM GOD El sang nu sel Moses
2 “Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Bayan kun shiga ƙasar da nake ba ku a matsayin gida,
oakwuk inge tuh elan fahkang nu sin mwet Israel in oru fin facl se su El ac sang in ma lalos.
3 kuka yi hadayar da akan yi da wuta ga Ubangiji, daga cikin shanu, ko tumaki, abin ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji, ko hadaya ta ƙonawa, ko hadayu don alkawura na musamman, ko hadayar yardar rai, ko kuma hadaya ta biki,
Soko cow mukul, ku soko sheep mukul, ku soko sheep, ku nani, ac ku in kisakinyuk nu sin LEUM GOD oana sie mwe kisa firir, ku oana sie kisa in akpwaye wuleang, ku sie mwe sang ke engan na lun mwet se in oru, ku sie mwe sang ke pacl in kufwa uh. Foulin mwe kisa inge mwe akinsewowoye LEUM GOD.
4 sai shi wanda ya kawo hadayar yă miƙa wa Ubangiji hadaya ta gari mai laushi mai kyau, kashi ɗaya bisa goma na efa wanda aka kwaɓa da kwalaba ɗaya na mai.
Na kutena mwet su use soko sheep ku soko nani in sie mwe kisa firir nu sin LEUM GOD, fah oayapa use sie mwe kisa wheat, ma orek ke luo paun in flao wowo karyak ke akosr cup ke oil in olive,
5 Da kowane ɗan rago don hadaya ta ƙonawa, a shirya kwalaba ɗaya na ruwan inabi, a matsayin hadaya ta sha.
oayapa, akosr cup in wain tuh in okwokyang nu fin loang uh.
6 “‘In da rago ne za a miƙa, to, sai a shirya hadaya ta gari mai laushi, garin yă zama kashi biyu bisa goma na efa. A kwaɓa shi da kashi ɗaya bisa uku na garwan mai,
Pacl se ke soko sheep mukul kisaiyukla, paun akosr ke flao karyak ke cup onkosr ke oil in olive in tufah itukyang oana sie kisa wheat,
7 da kashi ɗaya bisa uku na garwan ruwan inabi, a matsayin hadaya ta sha. A miƙa ta abin ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji.
weang cup onkosr ke wain ma ac okwokyang nu fin loang uh. Foulin mwe kisa inge mwe akinsewowoye LEUM GOD.
8 “‘Sa’ad da kuka shirya rago don hadaya ta ƙonawa saboda alkawari na musamman, ko hadaya ta salama ga Ubangiji,
Pacl se ke soko cow mukul kisakinyukyang nu sin LEUM GOD tuh in sie mwe kisa firir, ku in sie kisa in akpwayei wuleang, ku in sie kisa in akinsewowo,
9 sai ku kawo hadaya ta gari tare da bijimi, kashi ɗaya bisa uku na gari mai laushi kwaɓaɓɓe da rabin garwan mai.
sie mwe kisa wheat ke paun onkosr ke flao karyak ke cup oalkosr ke oil in olive in tufah itukyang pac in wi,
10 A kuma kawo rabin garwan ruwan inabi na hadaya ta sha. Za tă zama hadayar da aka yi da wuta mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
weang cup in wain oalkosr. Foulin mwe kisa se inge mwe akinsewowoye LEUM GOD.
11 Haka za a yi da kowane bijimi, ko rago, ko ɗan rago, ko bunsuru.
Pa ingan ma eneneyuk in itukyang wi kais soko cow mukul, sheep mukul, sheep, ku nani.
12 Haka za a yi da kowannensu bisa ga abin da aka shirya.
Ke pacl se ma ac kisakinyuk kosro pus liki ma soko, na ma oakwuki nu kac enenu in lalela fal nu ke pisa ma kisakinyuk.
13 “‘Duk wanda yake ɗan ƙasa, ta haka ne dole zai aikata waɗannan abubuwa sa’ad da ya kawo hadaya da akan yi da wuta mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
Mwet nukewa su isusla mwet Israel fah oru ouinge ke elos ac kisakin ma inge ke e, su fohlo mwe akinsewowoye LEUM GOD.
14 Idan baƙon da yake baƙunci a cikinku, ko kowane ne da yake tare da ku a dukan zamananku, yana so yă ba da hadayar da akan yi da wuta don a yi ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji, dole yă yi kamar yadda kuke yi.
Fin oasr mwetsac su muta inmasrlowos, finne ke kitin pacl na ku muta oakwuk, el fin lungse oru sie mwe kisa ke mwe mongo, su fohlo mwe akinsewowoye LEUM GOD, el fah oru oapana ke kowos oru uh.
15 Ƙa’ida ɗaya ce ga jama’a da kuma baƙin da suke zama a cikinku, wannan za tă zama dawwammamiyar farilla a dukan tsararraki masu zuwa. Da ku, da baƙi, za ku zama ɗaya a gaban Ubangiji.
Kowos, ac mwetsac su muta inmasrlowos, enenu in orekmakin oakwuk inge ke pacl nukewa fahsru uh. Kowos ac elos oana sie ye mutun LEUM GOD.
16 Doka ɗaya da ƙa’ida ɗaya za a yi aiki da ita a kan ku da kuma baƙin da suke zama a cikinku.’”
Ma sap ac oakwuk nukewa nu suwos ac ma pac nu selos.
17 Ubangiji ya ce wa Musa,
LEUM GOD El sang nu sel Moses
18 “Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da ina kai ku,
oakwuk inge tuh elan fahkang nu sin mwet Israel in oru fin facl se su El ac sang in ma lalos.
19 kuka ci abincin ƙasar, ku miƙa wani sashe na amfanin ƙasar a matsayin hadaya ga Ubangiji.
Kutena pacl kowos kang fokin acn uh, srela kutu nu saya tuh in mwe sang nu sin LEUM GOD.
20 Ku kawo waina daga nunan fari na ɓarzajjen hatsinku, ku kuma miƙa shi a matsayin hadaya daga masussuka.
Pacl kowos manman flao, lof soko oemeet ke bread orek ke wheat sasu in tufah itukyang oana sie mwe sang sriyukla nu sin LEUM GOD. Ma se inge ac tufah orek oana mwe sang sriyukla su kowos oru ke wheat ma aknasnasyeyukla ke nien kulkul wheat.
21 A duk tsararraki masu zuwa, za ku miƙa wannan hadaya daga nunan fari na ɓarzajjen hatsinku ga Ubangiji.
Ingela nwe tok, mwe sang sriyukla inge in itukyang na nu sin LEUM GOD liki bread kowos munan uh.
22 “‘To, in ku a matsayin jama’a, da gangan kuka ƙi kiyaye waɗannan ƙa’idodi da Ubangiji ya ba wa Musa ba,
Ac fuka, sie mwet fin kunausla kutu sin ma oakwuk inge su LEUM GOD El sang nu sel Moses, ke tia ma el nunkala elan oru?
23 ko wani daga cikin umarnan da Ubangiji ya ba ku ta wurinsa, daga ranar da Ubangiji ya ba da su, har zuwa tsararraki masu zuwa,
Ku ac fuka fin mau tok, mwet Israel nukewa elos tia akfalye ma nukewa ma LEUM GOD El sapkin nu sel Moses?
24 in kuwa aka yi haka ba da gangan ba, kuma da rashin sani, sai duk jama’a su miƙa ɗan bijimi don hadaya ta ƙonawa mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji, tare da ƙayyadadden hadaya ta gari, da hadaya ta sha, da kuma bunsuru na hadaya don zunubi.
Tafongla ouinge fin orek ke sripen elos nukewa tia kalem kac, na elos fah kisakin soko cow mukul in sie mwe kisa firir, ma fohlo mwe akinsewowoye LEUM GOD, wi mwe kisa wheat ac mwe kisa wain fal nu kac. Sayen ma inge, elos in kisakin pac soko nani mukul tuh in sie mwe kisa ke ma koluk.
25 Firist kuwa zai yi kafara domin dukan jama’ar Isra’ilawa, za a kuma gafarta musu, gama ba da gangan ba ne suka aikata, kuma sun kawo wa Ubangiji hadayar da akan yi da wuta da kuma hadaya don zunubi saboda laifinsu.
Mwet tol el fah oru alu in aknasnas nu sin mwet Israel nukewa, ac elos fah eis nunak munas, mweyen tafongla lalos uh tia ma srunenyak elos in oru, oayapa mweyen elos use mwe kisa ke ma koluk lalos oana mwe kisa mongo nu sin LEUM GOD.
26 Za a gafarta wa dukan jama’ar Isra’ilawa, da baƙin da suke zama a cikinsu, gama duk laifin da aka yi da rashin sani, yakan shafi dukan mutane.
Mwet Israel nukewa, oayapa mwetsac su muta inmasrlolos, ac fah eis nunak munas mweyen mwet nukewa oru tafongla sac ke tia etu.
27 “‘Amma in mutum ɗaya ne kaɗai ya yi laifi ba da gangan ba, dole yă kawo akuya domin hadaya don zunubi.
Sie mwet fin orala sie ma koluk ke el tia nunku in oru, el fah sang soko nani mutan yac sie matwa tuh in sie mwe kisa ke ma koluk.
28 Firist zai yi kafara a gaban Ubangiji saboda mutumin nan da ya aikata laifi ba da gangan ba, in kuwa an yi kafara saboda shi, za a gafarta masa.
Mwet tol el fah oru alu in aknasnas ke loang uh in eela ma koluk lun mwet se inge, na ac fah nunak munas nu sel.
29 Ƙa’ida dai za tă zama ɗaya ga duk wanda ya yi laifi ba da gangan ba, ko shi ɗan ƙasa ne, ko kuma baƙon da yake zama a cikinku.
Oakwuk sefanna in orekmakinyuk nu sin kutena mwet su orala ma koluk ke tia nunku in oru, el fin sie mwet isusla mwet Israel, ku sie mwetsac su muta inmasrlowos.
30 “‘Amma duk wanda ya yi zunubi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko baƙo, ya saɓi Ubangiji, dole a ware wannan mutum daga mutanensa,
Tusruktu kutena mwet su akoo in oru ma koluk ac orala, el finne mwet isusla mwet Israel ku sie mwetsac, oasr mwatal ke sripen el aklusrongtenye LEUM GOD, na ac fah anwuki el
31 gama ya rena maganar Ubangiji, ya kuma karya umarninsa. Tabbatacce za a kashe wannan mutum, alhakinsa laifinsa kuwa yana wuyansa.’”
mweyen el pilesru kas lun LEUM GOD, ac el kunausla sie sin ma sap lun God ke etu lal. Sripen misa lal, ma el sifacna oru.
32 Yayinda Isra’ilawa suke ciki hamada, sai aka sami wani mutum yana tattara itace a ranar Asabbaci.
Sie pacl ah, ke mwet Israel srakna muta yen mwesis, koneyukyak mwet se lah el ti etong ke len Sabbath.
33 Waɗanda suka gan shi, suka kawo shi wurin Musa da Haruna da dukan taro,
Na utukla el nu yorol Moses ac Aaron, ac nu yurin mwet Israel nukewa,
34 sai suka sa shi a gidan waƙafi don ba su riga sun san abin da za a yi da shi ba tukuna.
ac elos sang sie mwet in liyalang, mweyen tia kalem lah mea fal in orek nu sel.
35 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Dole mutumin yă mutu. Dole dukan taron su jajjefe shi a bayan sansani.”
Na LEUM GOD El fahk nu sel Moses, “Enenu mwet se inge in anwuki. Mwet Israel nukewa in tanglal likin nien aktuktuk uh nwe ke el misa.”
36 Saboda haka taron suka ɗauke shi zuwa bayan sansani, suka kuma jajjefe shi har ya mutu, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Ke ma inge mwet Israel nukewa usalla nu likin nien aktuktuk uh, ac tanglal nwe ke na el misa, oana ke LEUM GOD El sapkin.
37 Ubangiji ya ce wa Musa,
LEUM GOD El sapkin nu sel Moses
38 “Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘A dukan tsararraki masu zuwa, za ku sa tuntaye a gefen rigunarku, su sa zare mai ruwan shuɗi a bisan kowane tuntu.
in fahk nu sin mwet Israel: “Orala mwe yun ke turet in oan atla ke pulun nuknuk lowos uh, ac sang soko ah folfol an kapriya kais sie mwe yun inge. Kowos fah oru ouinge ke pacl nukewa fahsru.
39 Tuntayen za su zama muku abin dubawa don ku riƙa tunawa da dukan umarnan Ubangiji, don kada ku bi son zuciyarku, da sha’awar idanunku yadda kuka taɓa yi.
Mwe yun inge ac fah mwe akesmakinye kowos, tuh kais sie pacl kowos liye uh kowos fah esamak ma sap luk nukewa ac akos; na kowos fah tia forla likiyu ac fahsr tukun lungse ac kena lowos sifacna.
40 Sa’an nan za ku riƙa tuna, ku kuma aikata dukan umarnaina ku zama tsarkaka ga Allahnku.
Mwe yun inge ac fah akesmakinye kowos in liyaung ma sap luk nukewa, ac kowos fah kisakinyukla tuh kowos in mwet luk na pwaye.
41 Ni ne Ubangiji Allahnku, da ya fitar da ku daga Masar, don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
Nga LEUM GOD lowos. Nga pa uskowosme liki acn Egypt tuh nga in God lowos. Nga LEUM GOD.”

< Ƙidaya 15 >