< Ƙidaya 14 >

1 A daren nan, sai dukan jama’ar suka tā da murya, suka yi kuka da ƙarfi.
Rhaengpuei boeih hol uh tih a ol te a huel uh. Te phoeiah pilnam he tekah khoyin ah rhap uh.
2 Dukan Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna, dukan taron kuwa suka ce musu, “Da ma mun mutu a Masar! Ko kuma a wannan hamada ma!
Israel ca pum he Moses taeng neh Aaron taengah nul uh. Te rhoi taengah rhaengpuei boeih loh, “Egypt kho ah n'duek uh mako, he khosoek ah nim n'duek mai mako.
3 Don me Ubangiji yana kawo mu wannan ƙasa yă bar mu kawai mu mutu da takobi? A kuma kwashe matanmu da’ya’yanmu ganima. Ashe, bai fi mana mu koma Masar ba?”
cunghang dongah cungku ham he BOEIPA loh balae tih he khohmuen la mamih n'khuen. Mamih yuu ca he maeh la om uh pawn ni. Egypt la mael he mamih ham then ngai pawt nim? a Boeipa loh mamih he hela ingkhueh uh? Egypt ramla koep mael he then ngai mah pawt a? Moses neh Aaron taengah ati nauh.
4 Sai suka ce wa junansu, “Mu naɗa wa kanmu shugaba, mu koma Masar.”
Te vaengah hlang loh a manuca taengah, “A lu pakhat n'tuek uh vetih Egypt la m'mael uh mako,” a ti uh.
5 Sai Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki a gaban jama’ar Isra’ilawa da suka taru a can.
Te vaengah Moses neh Aaron tah Israel ca rhaengpuei hlangping boeih kah mikhmuh ah a maelhmai te a buenglueng rhoi.
6 Yoshuwa ɗan Nun da Kaleb ɗan Yefunne waɗanda suke tare da masu leƙo asirin ƙasar, suka yayyage tufafinsu
Tedae khohmuen aka yaam khuikah Nun capa Joshua neh Jephunneh capa Kaleb long tah a himbai te a phen rhoi.
7 suka ce wa dukan taron Isra’ilawa, “Ƙasar da muka ratsa, muka kuma leƙi asirinta, tana da kyau sosai.
Te phoeiah Israel ca rhaengpuei boeih te a thui rhoi tih, “Te khohmuen ka paan uh tih ka yaam vaengah khohmuen khaw bahoeng, bahoeng then.
8 In Ubangiji ya ji daɗinmu, zai kai mu ƙasan nan, ƙasar da take zub da madara da zuma, yă kuwa ba mu ita.
BOEIPA he mamih taengah hmae tih mamih he te khohmuen la m'pawk sak vaengah suktui neh khoitui aka long khohmuen te mamih taengah m'paek bitni.
9 Sai dai kada ku tayar wa Ubangiji. Kada kuma ku ji tsoron mutane ƙasar, domin za mu gama da su. Kāriyarsu ta gama, amma Ubangiji yana nan tare da mu. Kada ku ji tsoronsu.”
BOEIPA bueng te tloelh uh boeh, nangmih loh khohmuen kah pilnam te rhih uh boeh. Amih kah hlipkhup te amih taeng lamloh nong coeng tih amih te mamih kah buh la om coeng. Tedae BOEIPA he mamih taengah a om dongah amih te rhih uh boeh,” a ti rhoi.
10 Amma taron jama’a suka ce za su jajjefe su da duwatsu. Sai ɗaukakar Ubangiji ta bayyana a Tentin Sujada ga dukan Isra’ilawa.
Te vaengah rhaengpuei pum loh amih rhoi te lungto neh dae ham cai uh. Tedae BOEIPA kah thangpomnah tah tingtunnah dap kah Israel ca boeih taengah a phoe pah.
11 Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe mutanen nan za su rena ni? Har yaushe za su ƙi gaskata da ni, duk da yawan mu’ujizan da nake yi a cikinsu?
Te phoeiah BOEIPA loh Moses te, “He pilnam loh kai he mevaeng hil n'tlaitlaek uh vetih a khui ah miknoek cungkuem ka saii lalah mevaeng hil nim kai he n'tangnah uh pawtve.
12 Zan buge su duka da annoba, in hallaka su, amma zan mai da kai al’umma mai girma, da kuma ƙarfi fiye da su.”
Amih te duektahaw neh ka ngawn vetih ka haek ni. Tedae nang te namtom tanglue la kang khueh vetih amih lakah na pilnu ngai ni,” a ti nah.
13 Sai Musa ya ce wa Ubangiji, “Ai, Masarawa za su ji game da wannan! Da ikonka ka fitar da mutanen nan daga cikinsu.
Tedae Moses loh BOEIPA taengah, “A khui lamloh na thadueng neh he pilnam na khuen te Egypt loh ya saeh.
14 Za su kuwa gaya wa mutanen wannan ƙasa. Sun riga sun ji cewa kai, ya Ubangiji, kana tare da waɗannan mutane, kuma cewa kai, ya Ubangiji, an gan ka fuska da fuska, cewa girgijenka ya tsaya bisansu, cewa kana tafiya a gabansu cikin ginshiƙin girgije da rana, da ginshiƙin wuta kuma da dare.
He khohmuen kah khosa rhoek taengah thui uh saeh. He pilnam lakli ah BOEIPA namah na om te a yaak uh tih BOEIPA namah taengah mik neh mik khaw hmu uh rhoi coeng. Nang kah cingmai khaw amih soah pai. Amih mikhmuh ah khothaih kah cingmai tung neh khoyin ah hmai tung la na caeh pah.
15 In ka kashe dukan mutanen nan gaba ɗaya, al’ummai da suka ji wannan labari game da kai za su ce,
He pilnam he hlang pakhat bangla na duek sak koinih nang olthang a yaak vaengah namtom loh a thui bal ni.
16 ‘Ubangiji ya kāsa kai waɗannan mutane a ƙasar da ya yi alkawari da rantsuwa ne, shi ya sa ya kashe su a hamada.’
Te vaengah, “Amih ham a toemngam pah khohmuen la BOEIPA loh he pilnam he khuen ham a coeng pawt dongah amih te khosoek ah a ngawn,” a ti uh ni.
17 “Yanzu bari Ubangiji yă nuna ikonsa, kamar dai yadda ka furta.
Thui ham na ti vanbangla ka Boeipa kah thadueng te pomsang mai laeh saeh.
18 ‘Ubangiji mai jinkiri fushi ne, mai yawan ƙauna, mai gafarta zunubi da tawaye. Duk da haka ba ya ƙyale mai laifi, babu horo. Yana horin’ya’ya saboda zunubin iyayensu har tsara ta uku, da ta huɗu.’
BOEIPA tah thintoek a ueh tih sitlohnah khaw puh. Thaesainah neh boekoek khaw a phueih pah dae pa rhoek kathaesainah te ca rhoek soah khongthum, khongli duela a cawh tih hmil rhoe hmil pawh.
19 Bisa ga ƙaunarka mai girma, ka gafarta zunubin mutanen nan, kamar dai yadda ka gafarta musu daga lokacin da suka bar Masar har zuwa yanzu.”
Na sitlohnah dongkah boeilennah neh Egypt lamloh tahae hil pilnam na khuen bangla he pilnam kathaesainah he khodawkngai mai,” a ti nah.
20 Ubangiji ya amsa ya ce, “Na gafarta musu, yadda ka roƙa.
Te dongah BOEIPA loh, “Nang ol bangla khodawk ka ngai coeng.
21 Duk da haka, muddin ina raye, kuma muddin ɗaukakar Ubangiji ta cika dukan duniya,
Kai ka hingnah la ka om dongah BOEIPA kah thangpomnah he diklai pum ah bae.
22 ko ɗaya daga cikinsu da suka ga ɗaukakata da mu’ujizai da na yi a Masar, da kuma a cikin hamada, da suka ƙi yin mini biyayya, suka kuma gwada ni har sau goma,
Egypt neh khosoek ah ka tueng sak kamah kah thangpomnah neh ka miknoek te hlang boeih loh a hmuh. Tedae kai he voei rha khaw n'noemcai uh tih kai ol he hnatun uh pawh.
23 ba ko ɗayansu da zai gan ƙasar da na yi alkawari da rantsuwa zan ba wa kakanninsu. Ba ko ɗaya da ya rena ni, da zai taɓa ganinta.
A napa rhoek taengah ka toemngam pah khohmuen te hmu uh pawt vetih kai aka tlaitlaek boeih loh te hmu mahpawh.
24 Amma domin Kaleb bawana ya kasance da ruhu dabam, ya kuma bi ni da zuciya ɗaya, zan kai shi cikin ƙasar da ya je, zuriyarsa kuwa za su gāje ta.
Ka sal Kaleb tah a khuiah mueihla tloe a om tih kai hnukah hnawn uh. Te dongah anih te a pawk ham koi khohmuen la pahoi ka khuen vetih a tiingan loh te te a pang ni.
25 Da yake Amalekawa da Kan’aniyawa suna zama a kwarin, gobe sai ka koma baya, ka nufi wajen hamada ta hanyar Jan Teku.”
Kol kah khosa Amalek neh Kanaan te thangvuen ah mael laeh saeh lamtah nangmih ham khosoek kah carhaek tuipuei longpuei te paan uh laeh,” a ti nah.
26 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
Te phoeiah BOEIPA loh Moses neh Aaron te a voek tih,
27 “Har yaushe wannan muguwar al’umma za tă yi gunaguni a kaina? Na ji koke-koken waɗannan Isra’ilawa masu gunaguni.
Boethae he rhaengpuei ham me hil nim kai taengah a nul uh ve? Amih Israel ca rhoek kah kohuetnah loh kai taengah a nul uh khaw ka yaak coeng.
28 Saboda haka ka gaya musu cewa, ‘Muddin ina raye, in ji Ubangiji, zan yi muku daidai da abin da na ji kuke faɗa.
Kai hingnah BOEIPA kah olphong he amih taengah thui pah. Kai hna ah na thui bangla nangmih taengah ka saii van mahpawt nim?
29 A cikin wannan hamadan, jikunanku za su fāɗi, kowanne a cikinku mai shekara ashirin ko fiye, wanda aka ƙirga shi cikin ƙidaya, wanda kuma ya yi gunaguni a kaina, da zai shiga wannan ƙasa.
Na hlangmi boeih khuiah capa kum kul lamloh a so hang na soep thil boeih khaw kai taengah na nul vanbangla na rhok te he khosoek ah yalh ni.
30 Ba ko ɗaya daga cikinku da zai shiga ƙasar da na ɗaga hannu na rantse, za tă zama gidanku, sai dai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.
A khuiah nangmih khosak sak ham ka kut ka phuel coeng dae Jephunneh capa Kaleb neh Nun capa Joshua phoeiah tah te khohmuen la nangmih na kun uh mahpawh.
31 Amma game da’ya’yanku da kuka ce za a kwashe ganima, zan kawo su cikin ƙasar, su ji daɗin ƙasar wadda kuka ƙi.
Na ca rhoek khaw maeh la om pawnko na ti uh cakhaw amih te a pawk puei vetih khohmuen na hnawt uh te khaw a ming uh bitni.
32 Amma ku, jikunanku za su fāɗi a wannan hamada.
Tedae nangmih tah namamih rhok te he khosoek ah ni a yalh eh.
33 ’Ya’yanku za su zama makiyaya a nan, shekaru arba’in suna shan wahala domin rashin amincinku, har sai mutum na ƙarshe a cikinku ya kwanta a hamada.
Na ca rhoek te khosoek ah boiva aka dawn la kum likip om uh vetih na rhok a cing hil khosoek ah nangmih kah pumyoihnah te a phueih uh ni.
34 Shekaru arba’in, shekara ɗaya a madadi kwana ɗaya cikin kwanakin arba’in da kuka ɗauka kuka leƙi asirin ƙasa, za ku sha wahala saboda zunubanku, ku kuma san abin da ake nufi da sa ni in yi gāba da ku.’
Khohnin la hnin likip khuiah khohmuen na yaam uh vaengkah khohnin tarhing ah a kum dongah khaw hnin at te kum khat la om ni. Nangmih kathaesainah te kum sawmli na phueih uh vaengah kai kah noihhainah te na ming uh bitni.
35 Ni, Ubangiji na faɗa, zan kuwa aikata waɗannan abubuwa a kan dukan muguwar jama’an nan da suka haɗa kai, suka tayar mini. Za su sadu da ƙarshensu a wannan hamada; a nan za su mutu.”
Kai BOEIPA loh ka thui coeng atah he boethae rhaengpuei boeih taengah ka saii het mahpawt nim. Kai aka tuentah rhoek te he khosoek ah khawk uh tih pahoi duek uh ni,” a ti nah.
36 Saboda haka mutanen da Musa ya aika, su leƙo asirin ƙasar, waɗanda suka komo, suka sa taron jama’a su yi gunaguni a kansa saboda sun kawo rahoto mai banrazana a kan ƙasar,
Te dongah Moses loh khohmuen yaam ham a tueih hlang a mael uh vaengah tah rhaengpuei boeih te a taengah rhaeh la rhaeh uh tih khohmuen kawng te theetnah la a khuen.
37 waɗannan mutanen da suka kawo rahoto mai banrazana a kan ƙasar, annoba ta buge su, suka kuwa mutu a gaban Ubangiji.
Khohmuen kah theetnah aka khuen hlang rhoek tah BOEIPA mikhmuh kah lucik dongah a thae la duek uh.
38 Daga cikin mutanen da suka leƙo asirin ƙasar, Yoshuwa ɗan Nun, da Kaleb ɗan Yefunne ne, kaɗai suka rayu.
Tedae khohmuen yaam ham aka cet hlang rhoek khui lamloh Nun capa Joshua neh Jephunneh capa Kaleb tah hing.
39 Da Musa ya gaya wa dukan Isra’ilawa wannan labari, sai suka yi baƙin ciki ƙwarai.
Moses loh he ol he Israel ca boeih taengah a thui vaengah pilnam bung bung nguekcoi uh.
40 Kashegari da sassafe suka haura ta wajen ƙasa mai tudu suka ce, “Mun yi zunubi, za mu tafi inda Ubangiji ya yi alkawari.”
Mincang ah thoo uh tih tlang som la luei uh. “Amah dae la he, n'tholh uh dongah BOEIPA kah a thui hmuen la cet uh pawn sih,” a ti uh.
41 Amma Musa ya ce, “Don me kuke rashin biyayya da umarnin Ubangiji? Wannan ba zai yiwu ba!
Te vaengah Moses loh, “Balae tih BOEIPA olka te na poe uh, te thaihtak he mahpawh.
42 Kada ku haura, domin Ubangiji, ba ya tare da ku. Magabtanku za su ci nasara a kanku,
Cet uh boeh, nangmih khui ah BOEIPA a om moenih. Na thunkha rhoek mikhmuh ah na yawk uh mahpawt nim?
43 gama Amalekawa da Kan’aniyawa za su kara da ku a can. Domin kun juya daga Ubangiji, ba zai kasance da ku ba, za a kuma karkashe ku da takobi.”
Nangmih mikhmuh ah Amalek neh Kanaan om lah ko. BOEIPA hnuk lamloh na mael uh dongah cunghang neh na cungku uh ni. Nangmih taengah BOEIPA om mahpawh,” a ti nah.
44 Duk da haka, suka yi tsammani ba zai zama haka ba, sai suka haura ta wajen ƙasa mai tudu, Musa da akwatin alkawarin Ubangiji dai ba su gusa daga sansanin ba.
Te vaengah tlang som la luei ham calak uh dae BOEIPA kah paipi thingkawng neh Moses tah rhaehhmuen khui lamloh nong pawh.
45 Sai Amalekawa da Kan’aniyawa mazaunan ƙasar tudu, suka gangaro suka auka musu, suka bubbuge su suka kokkore su har Horma.
Tlang kah khosa Amalek neh Kanaan te ha suntla vaengah tah Amih te a ngawn uh tih Hormah duela amih te a phop uh.

< Ƙidaya 14 >