< Ƙidaya 14 >

1 A daren nan, sai dukan jama’ar suka tā da murya, suka yi kuka da ƙarfi.
Amo gasia, daeya asili hahabe, Isala: ili dunu da se nabawane dinanu.
2 Dukan Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna, dukan taron kuwa suka ce musu, “Da ma mun mutu a Masar! Ko kuma a wannan hamada ma!
Ilia da Mousese amola Elane elama eganewane agoane sia: dasu. Ilia da amane sia: i, “Ninia da Idibidi sogega o guiguda: hafoga: i soge amo ganodini bogomu da defea galu.
3 Don me Ubangiji yana kawo mu wannan ƙasa yă bar mu kawai mu mutu da takobi? A kuma kwashe matanmu da’ya’yanmu ganima. Ashe, bai fi mana mu koma Masar ba?”
Hina Gode da abuliba: le nini Ga: ina: ne sogega oule ahoabela: ? Ninia da gegesu ganodini medole legei dagoi ba: mu amola ninia uda amola mano huluane gagulaligi dagoi ba: mu. Ninia da Idibidi sogega buhagimu da defea.
4 Sai suka ce wa junansu, “Mu naɗa wa kanmu shugaba, mu koma Masar.”
Amaiba: le, ilia da gilisili amane sia: dasu, “Defea! Ninia da gaheabolo ouligisu dunu eno ilegele, Idibidi sogega buhagimu.”
5 Sai Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki a gaban jama’ar Isra’ilawa da suka taru a can.
Amalalu, Mousese amola Elane ela da dunu gilisisu ilia midadi osoboga begudui.
6 Yoshuwa ɗan Nun da Kaleb ɗan Yefunne waɗanda suke tare da masu leƙo asirin ƙasar, suka yayyage tufafinsu
Amola Yosiua (Nane egefe) amola Ga: ilebe (Yifane egefe), desega ahoasu dunu aduna, ela da se nababeba: le, abula gadelale,
7 suka ce wa dukan taron Isra’ilawa, “Ƙasar da muka ratsa, muka kuma leƙi asirinta, tana da kyau sosai.
Isala: ili dunuma amane sia: i, “Soge ninia ba: i amo da soge noga: iwanedafa.
8 In Ubangiji ya ji daɗinmu, zai kai mu ƙasan nan, ƙasar da take zub da madara da zuma, yă kuwa ba mu ita.
Hina Gode da ninia hou hahawane ba: sea, E da nini amoga oule asili, amola amo soge ida: iwane amola nasegagi ninima imunu.
9 Sai dai kada ku tayar wa Ubangiji. Kada kuma ku ji tsoron mutane ƙasar, domin za mu gama da su. Kāriyarsu ta gama, amma Ubangiji yana nan tare da mu. Kada ku ji tsoronsu.”
Dilia! Hina Godema mae odoga: ma! Amola dunu fi amogawi esala ilima mae beda: ma! Ninia da ilima hedolowane hasalimu. Hina Gode da nini esala. Amola e da ogogosu ‘gode’ liligi amo da ili gagui, E da amo hasali dagoi. Amaiba: le, mae beda: ma!”
10 Amma taron jama’a suka ce za su jajjefe su da duwatsu. Sai ɗaukakar Ubangiji ta bayyana a Tentin Sujada ga dukan Isra’ilawa.
Isala: ili dunu huluane da Mousese, Elane, Ga: ilebe amola Yosiua amo ili igiga medole legemusa: , magagisu. Be hedolodafa, Hina Gode Ea sinenemegi hadigi da Abula Diasu gadodili doaga: i. Amola Isala: ili da Gode Ea sinenemegi hadigi ba: i.
11 Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe mutanen nan za su rena ni? Har yaushe za su ƙi gaskata da ni, duk da yawan mu’ujizan da nake yi a cikinsu?
Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Amo dunu da bu habowali seda Nama higa: ma: bela: ? Na da ilia gilisisu ganodini, gasa bagade degabo ba: i hou bagohame hamosu. Be ilia da Na hou dafawaneyale hame dawa: sa.
12 Zan buge su duka da annoba, in hallaka su, amma zan mai da kai al’umma mai girma, da kuma ƙarfi fiye da su.”
Na da ili wadela: lesima: ne, olo bagade ilima iasimu. Be Na da di amo dunu fi da Isala: ili fi ilia idi amola ilia gasa amo bagade baligisa, amo hamomu. Amola di da amo gaheabolo fi ilima ada esalumu.”
13 Sai Musa ya ce wa Ubangiji, “Ai, Masarawa za su ji game da wannan! Da ikonka ka fitar da mutanen nan daga cikinsu.
Be Mousese da Hina Godema bu adole i, “Di da Dia gasaga amo dunu Idibidi fisili masa: ne, goeguda: oule misi. Idibidi dunu da Dia hou waha sia: i amo Dia dunu fi ilima hamoi amo nabasea,
14 Za su kuwa gaya wa mutanen wannan ƙasa. Sun riga sun ji cewa kai, ya Ubangiji, kana tare da waɗannan mutane, kuma cewa kai, ya Ubangiji, an gan ka fuska da fuska, cewa girgijenka ya tsaya bisansu, cewa kana tafiya a gabansu cikin ginshiƙin girgije da rana, da ginshiƙin wuta kuma da dare.
ilia da dunu amo da Ga: ina: ne soge ganodini esala, ilima olelemu. Ga: ina: ne dunu da Dia hou nabi dagoi. Di, Hina Gode, da nini esala. Dia mobi ganumu da ninima gadodili aligisia, Di, Hina Gode da esalebe amo ba: beba: le, dunu huluane dawa: Ilia da ba: i dagoi. Di da esoga mu mobi ganumu ganodini bisili ahoa amola gasia, lalu ganumu ganodini bisili ahoa.
15 In ka kashe dukan mutanen nan gaba ɗaya, al’ummai da suka ji wannan labari game da kai za su ce,
Be Di da wali Dia fi dunu huluane medole legesea, dunu fi amo da Dia gasa bagade hou nabi dagoi, amo ilia da amane sia: mu,
16 ‘Ubangiji ya kāsa kai waɗannan mutane a ƙasar da ya yi alkawari da rantsuwa ne, shi ya sa ya kashe su a hamada.’
‘Di da hafoga: i soge ganodini Dia fi dunu medole legei. Bai Di da soge amo Di ilima ima: ne ilegei, amoga oule masunu hamedei ba: i.
17 “Yanzu bari Ubangiji yă nuna ikonsa, kamar dai yadda ka furta.
Amaiba: le, wali Hina Gode, na da Dima edegesa. Dia gasa bagade hou ninima olelema. Dia musa: ilegele sia: i defele hamoma.
18 ‘Ubangiji mai jinkiri fushi ne, mai yawan ƙauna, mai gafarta zunubi da tawaye. Duk da haka ba ya ƙyale mai laifi, babu horo. Yana horin’ya’ya saboda zunubin iyayensu har tsara ta uku, da ta huɗu.’
Bai Di amane sia: i, ‘Na, Hina Gode, da hedolo hame ougisa. Na da asigi hou bagade olelesa. Amola wadela: i hou amola lelesu hou amo gogolema: ne olofosa. Be ada amola ame da wadela: le hamosea, Na da mano amola elagaga fifi ahoabe osoda amola amo baligi biyadu fifi ahoabe ilima se dabe imunu.’
19 Bisa ga ƙaunarka mai girma, ka gafarta zunubin mutanen nan, kamar dai yadda ka gafarta musu daga lokacin da suka bar Masar har zuwa yanzu.”
Wali, Hina Gode, Dia noga: iwane gasa bagade hou amola Dia afadenemusa: hame dawa: asigi hou defele, amo dunu ilia wadela: i hou gogolema: ne olofoma. Ilia da Idibidi fisili, asili, goeguda: doaga: le, Di da ilia hou gogolema: ne olofoi. Amo defele, ilia wali hou hamoi amo gogolema: ne olofoma.”
20 Ubangiji ya amsa ya ce, “Na gafarta musu, yadda ka roƙa.
Hina Gode da bu adole i, “Dia adole ba: su defele, Na da ilia hou gogolema: ne olofomu.
21 Duk da haka, muddin ina raye, kuma muddin ɗaukakar Ubangiji ta cika dukan duniya,
Be Na da dafawane ilegele sia: sa. Na da esala amola Na da osobo bagade nabasa, amo da dafawane. Amo defele,
22 ko ɗaya daga cikinsu da suka ga ɗaukakata da mu’ujizai da na yi a Masar, da kuma a cikin hamada, da suka ƙi yin mini biyayya, suka kuma gwada ni har sau goma,
Isala: ili dunu huluanedafa da Ga: ina: ne soge ganodini mae golili sa: ili, bogomu. Ilia da Na sinenemegi hadigi ba: i dagoi. Ilia da Na degabo ba: i gasa bagade hou Na da Idibidi amola hafoga: i soge ganodini hamoi, amo huluane ba: i dagoi. Be ilia da Na ilima ougima: ne, hame nabasu hou bagade hamonanu.
23 ba ko ɗayansu da zai gan ƙasar da na yi alkawari da rantsuwa zan ba wa kakanninsu. Ba ko ɗaya da ya rena ni, da zai taɓa ganinta.
Ilia da soge amo Na da ilia aowalali ilima imunu ilegele sia: i, amo ganodini hamedafa golili sa: imu. Dunu huluane Nama higasu, ilia da ganodini hamedafa masunu.
24 Amma domin Kaleb bawana ya kasance da ruhu dabam, ya kuma bi ni da zuciya ɗaya, zan kai shi cikin ƙasar da ya je, zuriyarsa kuwa za su gāje ta.
25 Da yake Amalekawa da Kan’aniyawa suna zama a kwarin, gobe sai ka koma baya, ka nufi wajen hamada ta hanyar Jan Teku.”
Be Na hawa: hamosu dunu Ga: ilebe, amo ea hou da hisu. E da Nama fuligala: su hou hame yolesi. Na da soge amo e da hogola asi, amo ganodini oule masunu. Egaga fi da Ga: ina: ne soge (amo ganodini wali A: malege dunu amola Ga: ina: ne dunu esala) amo noga: le gagumu. Be dilia huluane, sinidigili, hafoga: i soge Agaba Gogomai la: idiga gala, amoga masa.”
26 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
Hina Gode da Mousese amola Elane elama amane sia: i,
27 “Har yaushe wannan muguwar al’umma za tă yi gunaguni a kaina? Na ji koke-koken waɗannan Isra’ilawa masu gunaguni.
“Amo wadela: i dunu da habowali seda Nama egane sia: sia: nanoma: bela: ? Na da ilia egane sia: bagade nabala helebe.
28 Saboda haka ka gaya musu cewa, ‘Muddin ina raye, in ji Ubangiji, zan yi muku daidai da abin da na ji kuke faɗa.
Wali, ilima agoane adole ima, ‘Na da esalebe amo defele, dima dafawane agoane sia: sa. Na da dilia adole ba: su defele dilima hamomu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.
29 A cikin wannan hamadan, jikunanku za su fāɗi, kowanne a cikinku mai shekara ashirin ko fiye, wanda aka ƙirga shi cikin ƙidaya, wanda kuma ya yi gunaguni a kaina, da zai shiga wannan ƙasa.
Dilia da bogomu amola dilia da: i hodo da amo hafoga: i sogega afagogoi dagoi ba: mu. Dunu huluane amo da lalelegele, ode20 baligi da Ga: ina: ne soge ganodini hame golili sai: mu. Bai dilia da Nama egane sia: dalu.
30 Ba ko ɗaya daga cikinku da zai shiga ƙasar da na ɗaga hannu na rantse, za tă zama gidanku, sai dai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.
Na da dili amo soge ganodini hahawane esaloma: ne sia: i. Be dilia afaega da hamedafa agoai hamomu. Ga: ilebe amola Yosiua, ela fawane da ganodini masunu.
31 Amma game da’ya’yanku da kuka ce za a kwashe ganima, zan kawo su cikin ƙasar, su ji daɗin ƙasar wadda kuka ƙi.
Dilia da dilia mano da ha lai dunuga gagulaligi dagoi ba: mu, amane sia: i. Be Na da dilia mano amo soge dilia higasu amo ganodini oule masunu. Amola ilia da amo ganodini hahawane fimu.
32 Amma ku, jikunanku za su fāɗi a wannan hamada.
Be dilia da guiguda: amo hafoga: i soge ganodini bogomu.
33 ’Ya’yanku za su zama makiyaya a nan, shekaru arba’in suna shan wahala domin rashin amincinku, har sai mutum na ƙarshe a cikinku ya kwanta a hamada.
Dilia mano da wadela: i hafoga: i soge ganodini ode 40 amoga udigili lalumu. Ilia da dilia dafawaneyale hame dawa: su houba: le, se nabimu. Dilia huluane da bogoi dagoiba: le fawane, amo hou fisi dagoi ba: mu.
34 Shekaru arba’in, shekara ɗaya a madadi kwana ɗaya cikin kwanakin arba’in da kuka ɗauka kuka leƙi asirin ƙasa, za ku sha wahala saboda zunubanku, ku kuma san abin da ake nufi da sa ni in yi gāba da ku.’
Dilia da ode 40 amoga, dilia wadela: i hou dabe se nabasu ba: mu. Dilia da eso40 amoga, Ga: ina: ne soge ea hou ba: i. Amo eso idi defele, dilia da ode 40 se nabimu. Na da dilima ha lai hamoi dagoi, amola dilia da amo hou dawa: mu.
35 Ni, Ubangiji na faɗa, zan kuwa aikata waɗannan abubuwa a kan dukan muguwar jama’an nan da suka haɗa kai, suka tayar mini. Za su sadu da ƙarshensu a wannan hamada; a nan za su mutu.”
Na da dafawane sia: sa! Dilia da wadela: i hamosu dunu amola Nama ha lamusa: gilisi. Amaiba: le, Na da amo hou dilima hamomu. Goeguda: hafoga: i soge ganodini, dilia huluane da bogogia: mu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi!”
36 Saboda haka mutanen da Musa ya aika, su leƙo asirin ƙasar, waɗanda suka komo, suka sa taron jama’a su yi gunaguni a kansa saboda sun kawo rahoto mai banrazana a kan ƙasar,
Desega ahoasu dunu amo Mousese da Ga: ina: ne soge ea hou ba: lamasa: ne asunasi, ilia da bu misini ogogole ba: i amane sia: ne i dagoiba: le, Isala: ili dunu da Hina Godema egane sia: i. Amaiba: le, Hina Gode da ilima olo bagade iabeba: le, ilia da bogogia: i.
37 waɗannan mutanen da suka kawo rahoto mai banrazana a kan ƙasar, annoba ta buge su, suka kuwa mutu a gaban Ubangiji.
38 Daga cikin mutanen da suka leƙo asirin ƙasar, Yoshuwa ɗan Nun, da Kaleb ɗan Yefunne ne, kaɗai suka rayu.
Desega ahoasu dunu fagoyale gala da musa: asi. Be Yosiua amola Ga: ilebe ela fawane hame bogoi.
39 Da Musa ya gaya wa dukan Isra’ilawa wannan labari, sai suka yi baƙin ciki ƙwarai.
Mousese da Hina Gode Ea sia: i amo Isala: ili dunuma olelebeba: le, ilia da ha: giwane didigia: i.
40 Kashegari da sassafe suka haura ta wajen ƙasa mai tudu suka ce, “Mun yi zunubi, za mu tafi inda Ubangiji ya yi alkawari.”
Golale hahabedafa, ilia da Ga: ina: ne agolo soge amoga doagala: le golili sa: imusa: asi. Ilia da amane sia: i, “Dafawane! Ninia da wali soge amo Hina Gode da ninima olelei, amoga masunu. Ninia da wadela: le hamoi dagoi.”
41 Amma Musa ya ce, “Don me kuke rashin biyayya da umarnin Ubangiji? Wannan ba zai yiwu ba!
Be Mousese da amane sia: i, “Amaiba: le, dilia da abuliba: le wali bu Hina Godema hame nabasu hou hamosala: ? Dilia da hame didili hamoi ba: mu.
42 Kada ku haura, domin Ubangiji, ba ya tare da ku. Magabtanku za su ci nasara a kanku,
Mae masa! Hina Gode da dilia gilisili hame esala. Dilia ha lai da dili hasalimu.
43 gama Amalekawa da Kan’aniyawa za su kara da ku a can. Domin kun juya daga Ubangiji, ba zai kasance da ku ba, za a kuma karkashe ku da takobi.”
Dilia da A: malege amola Ga: ina: ne dunu gegesu ganodini ba: le ganosea, dilia amo gegesu ganodini bogogia: mu. Hina Gode da dili hame fidimu. Bai dilia Ema fa: no bobogemu higasu.”
44 Duk da haka, suka yi tsammani ba zai zama haka ba, sai suka haura ta wajen ƙasa mai tudu, Musa da akwatin alkawarin Ubangiji dai ba su gusa daga sansanin ba.
Be ilia da Mousese ea sia: mae nabawane, gasa fili, Ga: ina: ne agolo sogega asi. Be Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili amola Mousese da mae asili, fisisu ganodini dialebe ba: i.
45 Sai Amalekawa da Kan’aniyawa mazaunan ƙasar tudu, suka gangaro suka auka musu, suka bubbuge su suka kokkore su har Horma.
Amalalu, A:malege dunu amola Ga: ina: ne dunu amogawi esalu da ilima doagala: le, ili hasali dagoi. Ilia da Isala: ili dunu sefasili, fa: no bobogele, Homa moilai bai bagade amoga doaga: beba: le fawane fisiagai.

< Ƙidaya 14 >