< Ƙidaya 13 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
BAWIPA ni Mosi hah a pato teh,
2 “Ka aiki waɗansu mutane zuwa ƙasar Kan’ana, wadda nake ba Isra’ilawa. Daga kowace kabila, ka aiki ɗaya daga cikin shugabanninta.”
Isarelnaw koe ka poe e Kanaan ram tuet sak hanlah, tami patoun leih. Miphun tangkuem kahrawikungnaw thung hoi tami buet touh rip na tha han atipouh.
3 Saboda haka bisa ga umarnin Ubangiji, Musa ya aike su daga Hamadan Faran. Dukansu kuwa shugabanni ne na Isra’ilawa.
Hatdawkvah, Mosi ni Paran kahrawngum hoi BAWIPA kâpoe e patetlah a patoun. Abuemlahoi Isarel catoun kahrawikungnaw doeh.
4 Shugabannin kuwa su ne, Shammuwa ɗan Zakkur, daga kabilar Ruben;
Hotnaw e minnaw teh, Reuben miphun dawk hoi Zakkur capa Shammua,
5 Shafat ɗan Hori, daga kabilar Simeyon;
Simeon miphun dawk hoi Khori capa Shaphat,
6 Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
Judah miphun dawk hoi Jephunneh capa Kaleb,
7 Igal ɗan Yusuf, daga kabilar Issakar;
Issakhar miphun dawk hoi Joseph capa Igal,
8 Hosheya ɗan Nun, daga kabilar Efraim;
Ephraim miphun dawk hoi Nun capa Hosi,
9 daga kabilar Benyamin, Falti ɗan Rafu;
Benjamin miphun dawk hoi Raphu capa Palti,
10 Gaddiyel ɗan Sodi, daga kabilar Zebulun;
Zebulun miphun dawk hoi Sodi capa Gaddiel,
11 Gaddi ɗan Susi, daga kabilar Manasse (wata kabilar Yusuf);
Joseph miphun dawk hoi ( hot teh Manasseh miphun doeh) Susi capa Gaddiel,
12 Ammiyel ɗan Gemalli, daga kabilar Dan;
Dan miphun dawk hoi Gemalli capa Ammiel,
13 Setur ɗan Mika’ilu, daga kabilar Asher;
Asher miphun dawk hoi Michael capa Sethur,
14 Nabi ɗan Bofsi, daga kabilar Naftali;
Naphtali miphun dawk hoi Vophsi capa Nahbi,
15 Geyuwel ɗan Maki, daga kabilar Gad.
Gad miphun dawk hoi Makhi capa Geuel,
16 Waɗannan su ne sunayen mutanen da Musa ya aika su binciki ƙasar. (Sai Musa ya ba Hosheya ɗan Nun, suna Yoshuwa.)
Hetnaw heh ram tuet sak hanelah Mosi ni a patoun e naw doeh. Nun capa Hosi teh Mosi ni Joshua telah a kaw.
17 Sa’ad da Musa ya aike su domin su binciki Kan’ana ya ce, “Ku haura, ku ratsa ta Negeb har zuwa ƙasar tudu.
Hot patetlah Mosi ni Kanaan ram tuet hanelah ahnimouh teh a patoun. Ahnimouh koe akalae lam dawk hoi hmaloe cet awh nateh, mon dawk luen awh.
18 Ku ga yadda ƙasar take, ku ga ko mutanen da suke zama a can ƙarfafa ne, ko raunannu, ko su kima ne, ko kuma suna da yawa.
Ram teh bangtelah vaimoe. Haw e kho ka sak e taminaw hah a thasai awh maw, a thayoun awh maw, tami a pap maw ayoun maw tie hoi,
19 Wace irin ƙasa ce suke zama a ciki, Mai kyau ce, ko mummuna? Waɗanne irin birane ne suke zama a ciki? Suna da katanga, ko babu?
a onae ram teh kahawi na ou, a onae kho teh bangpatet lae na vaimoe. Rim na ou, rapanim kaawm na ou.
20 Yaya ƙasar take? Tana da wadata, ko babu? Akwai itatuwa, ko babu? Ku yi iya ƙoƙarinku ku ɗebo daga cikin albarkar ƙasar ku kawo.” (Lokacin farkon nunan inabi ne.)
Ram teh ka tawnta na ou, ka takang awh na ou, ratu na ou. Tarankahawilah awm awh nateh, ram dawk e a paw phawt awh telah atipouh. Hote tueng teh misur paw a hminnae tueng hoi a kâvoe.
21 Saboda haka suka haura, suka binciki ƙasar daga Hamadan Zin har zuwa Rehob, wajen Lebo Hamat.
Hottelah a kamthaw awh teh, a takhang awh. Ram teh Zin kahrawngum hoi Hamath kâennae Rehob totouh, Kanaan ram koung a tuet awh.
22 Suka kuma haura ta Negeb, suka iso Hebron, inda Ahiman, da Sheshai, da Talmai, zuriyar Anak, suke zama. (An gina Hebron da shekara bakwai kafin a gina Zowan a Masar.)
Akalah hoi hmaloe a takhang awh teh Hebron vah a pha awh. Hawvah Anakim catounnaw, Ahiman Sheshai hoi Talmai taminaw ao awh. ( Hebron teh Izip ram hoi Zoan kho thawng hoehnahlan kum sari nah thawng e kho lah a o).
23 Da suka iso Kwarin Eshkol, sai suka yanko reshe guda na nonon inabi tare da’ya’yansa cunkus. Mutum biyu suka ɗauka shi rataye a sanda a kafaɗarsu, suka haɗa tare da rumman da kuma ɓaure.
Hahoi Eshkol tanghling dawk a pha awh. Haw e misur paw hah abawm khuehoi a bouk awh teh, tami kahni touh ni a kâkayawt awh. Tale paw hoi thaibunglung paw hai a thokhai awh.
24 Sai aka kira wurin Kwarin Eshkol saboda nonon inabin da suka yi cunkus, wanda Isra’ilawa suka yanko a wurin.
Haw e misur bawm Isarelnaw ni a bouk pouh dawkvah, hote hmuen teh Eshkol tanghling ati awh.
25 A ƙarshen kwana arba’in sai suka komo daga bincikensu.
Hnin 40 hnukkhu, Kanaan ram tuetnae koehoi a ban awh.
26 Suka dawo wurin Musa, da Haruna, da dukan jama’ar Isra’ilawa, a Kadesh, a Hamadan Faran. A can suka ba da rahoton ga dukan taron da yake wurin, suka kuma nuna musu amfanin ƙasar.
Hot patetlah Paran kahrawng dawk Kadesh vah Mosi hoi Aron hoi a taminaw pueng koe bout a pha awh. Ahnimouh ni tamimaya koe lawk a thokhai awh. Hot ram hoi e a pawnaw hah a patue awh.
27 Suka ce wa Musa, “Mun je ƙasar da ka aike mu, ƙasar tana zub da madara da zuma! Ga kuma amfaninta.
Hahoi ahnimouh ni ahnimouh koe, na patounnae ram dawkvah ka cei awh teh, sanutui hoi khoitui a lawngnae tangngak doeh, hetheh haw e ram dawk e a pawnaw doeh.
28 Amma fa mazaunan can ɗin ƙarfafa ne, an kuma kewaye biranen da manya-manyan katanga. Mun kuma ga zuriyar Anak a can.
Hatei, hote ram dawk khokasaknaw teh tami a thasai seng doeh. Khonaw hai rapan ka tawn e khopui seng doeh. Hothloilah Anakim catounnaw ka hmu awh.
29 Amalekawa suna zama a Negeb; Hittiyawa, Yebusiyawa da kuma Amoriyawa, suna zama ne a ƙasar tudu. Kan’aniyawa kuma suna zama kusa da teku da kuma a bakin Urdun.”
Amaleknaw akalah ao awh teh, Hitnaw hoi Jebusitnaw, Amornaw monrui dawk ao awh. Hahoi Kanaannaw teh talî tengpam, Jordan palang rayawk lah ao awh telah a dei pouh awh.
30 Sai Kaleb ya sa mutane suka yi shiru a gaban Musa, sai ya ce, “Ya kamata mu tafi mu mallaki ƙasar, gama lalle za mu iya cinta.”
Hottelah, Kalep ni Mosi hmalah taminaw pueng sairasuep lah ao sak teh, pâtam vaiteh lat awh sei. Bangkongtetpawiteh, tâ awh roeroe han telah a ti.
31 Amma sauran mutanen da suka je tare da shi, suka ce, “Ba za mu iya kara da mutanen nan ba; sun fi mu ƙarfi.”
Hatei, ahni hoi rei kacetnaw ni, hotnaw tuk hanlah ka cet thai awh mahoeh. Bangkongtetpawiteh, maimouh hlak a thasai awh telah ati awh.
32 Sai suka yaɗa labari marar kyau ga Isra’ilawa game da ƙasar da suka binciko. Suka ce, “Ƙasar da muka ratsa cikinta domin mu leƙi asirinta, tana cinye waɗanda suke zama a cikinta. Dukan mutanen da muka gani a wurin, ƙatti ne.
Hottelah a tuet awh e ram kong teh Isarel catounnaw koe kamthang mathout lah a pathang awh, ramnaw pueng tuet hanelah ka cei awh navah, amamae a canaw patenghai a thei awh, ka hmu awh e naw teh a rasangpoung awh, a thasai seng doeh.
33 Mun ga Nefilimawa a can (zuriyar Anak sun fito ne daga Nefilim). Sai muka ga kanmu kamar fāra ne kawai, haka kuwa muke a gare su.”
Hahoi hete hmuen koevah Anakim catoun kalenpoungnaw ka hmu awh. Kaimanaw teh samtong patetlah doeh ka o awh ati awh.

< Ƙidaya 13 >