< Ƙidaya 12 >

1 Miriyam da Haruna suka fara zargin Musa saboda matarsa’yar ƙasar Kush da ya aura.
Ie amy zao, nifosae’ i Miriame naho i Aharone t’i Mosè amy nte-Kose nengae’ey; ie nañenga ampela nte-Kose ho tañanjomba’e.
2 Suka ce, “Ubangiji ya yi magana ta wurin Musa ne kaɗai? Ashe, bai yi magana ta wurinmu mu ma ba?” Ubangiji kuwa ya ji wannan.
Le hoe iereo, I Mosè avao hao ty nampi­tsara’ Iehovà? Tsy itika ka hao ty nilañonà’e. Jinanji’ Iehovà izay.
3 (Musa kuwa mutum ne mai tawali’u ƙwarai, mafi tawali’u fiye da kowane mutum a duniya.)
Toe ondaty nimpirè-batañe t’i Mosè, lombolombo ze hene ondaty ambone ty tane toy.
4 Nan da nan Ubangiji ya ce wa Musa, da Haruna da kuma Miriyam, “Ku fita ku tafi Tentin Sujada, dukanku uku.” Sai dukansu uku suka tafi.
Aa le nanao ty hoe amy Mosè naho i Aharone vaho i Miriame amy zao t’Iehovà, Akia nahareo telo, mb’ an-kibohom-pamantañañe mb’eo! Aa le niavotse mb’eo i telo rey.
5 Sai Ubangiji ya sauko a cikin ginshiƙin girgije; ya tsaya a bakin ƙofar Tenti, ya kira Haruna da Miriyam. Sa’ad da su biyu suka gusa gaba,
Nizotso amy rahoñe nijoalay t’Iehovà naho nijohañe an-dalambei’ i kivohoy vaho kinanji’e t’i Aharone naho i Miriame le niheo mb’eo iereo roe.
6 sai ya ce, “Ku ji abin da zan faɗa, “Duk lokacin da akwai annabin Ubangiji a cikinku, nakan bayyana kaina gare shi cikin wahayi, in yi magana da shi cikin mafarkai.
Le hoe re, Janjiño o entakoo: naho ama’ Iehovà ty mpitoky le anoñonako vatañe añ’ aroñaroñe vaho itaroñako ami’ty nofy.
7 Amma ba haka nake magana da Musa bawana ba; na sa shi yă lura da dukan jama’ata Isra’ila.
Fe tsy izay amy Mosè mpitoroko; Ie matoe amy hene trañokoy.
8 Da shi nake magana fuska da fuska, a fili kuma, ba a kacici-kacici ba; yakan ga siffar Ubangiji. To, me ya sa ba ku ji tsoro ku yi magana a kan bawana Musa ba?”
Ie ty taroñako falie am-palie, an-kazavàñe fa tsy aman-drazan-tsara; ie ty mahaisake ty talinjo’ Iehovà. Tsy nahahembañe anahareo hao ty nañinje i Mosè mpitorokoy?
9 Sai fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kansu, ya kuma rabu da su.
Aa le nisolebotse am’ iereo ty haviñera’ Iehovà, le nienga re.
10 Da girgijen ya tashi daga bisa Tentin, sai ga Miriyam tsaye, kuturwa, fari fat. Haruna kuwa ya juya wajenta ya ga ta kuturce;
Aa naho nienga boak’ ambone’ i kivohoy i rahoñey le nizoeñe te angamae t’i Miriame, foty mika­tsatsaoke. Ie nitolik’ amy Miriame t’i Aharone, nizoe’e te angamae.
11 sai Haruna ya ce wa Musa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka hukunta mu, gama zunubin da muka yi, mun yi ne cikin wauta.
Le hoe t’i Aharone amy Mosè, O ry talèko! miambane ama’o, ko apo’o ama’ay i fandilara’aiy, i hakeo nanoe’ay an-kagegeañey.
12 Kada ka sa ta zama kamar haifaffen mataccen jariri daga cikin mahaifiya wanda rabin jikin ruɓaɓɓe ne.”
Ehe ko ampi­hambañe’o ami’ty lolo niboloañe boak’ an-tron-drene’e ao, ie fa voroke ty antsasa’ o nofo’eo.
13 Saboda haka sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Allah, ina roƙonka ka warkar da ita!”
Aa le nitoreo am’ Iehovà t’i Mosè nanao ty hoe, Ry Andrianañahare, mihalaly ama’o: Jangaño re!
14 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Da a ce mahaifinta ne ya tofa mata miyau a fuskarta, ashe, ba za tă ji kunya har kwana bakwai ba? A fitar da ita bayan sansani kwana bakwai; bayan haka za a iya dawo da ita.”
Le hoe t’i Iehovà amy Mosè, Naho nitsorihan-drae’e an-tarehe’e, tsy ho nivavè’e fito andro hao ty hasalara’e? Aa le adono re hagabeñe alafe’ i tobey fito andro; ie modo le rambeseñe indraike.
15 Haka aka fitar da Miriyam bayan sansani kwana bakwai, mutane kuwa ba su ci gaba da tafiya ba sai da aka dawo da ita.
Aa le narindriñe alafe’ i tobey fito andro t’i Miriame; le tsy nionjoñe ka ondatio am-para’ te nampihovaeñe ao indraike t’i Miriame.
16 Bayan haka sai mutane suka bar Hazerot suka sauka a Hamadan Faran.
Añe izay le nienga i Katserote ondatio nitobe am-patrambei’ i Parane añe.

< Ƙidaya 12 >