< Ƙidaya 11 >
1 Da Ubangiji ya ji gunagunin da mutanen suke yi saboda wahalarsu, sai ya husata ƙwarai. Sai wuta daga Ubangiji ta yi ta ci a cikinsu har ta ƙone waɗansu wurare na sansanin.
Isala: ili dunu da se nababeba: le, Hina Godema sia: ga gegei. Hina Gode da ilia egasu sia: nababeba: le, ougi ba: i. E da ilima lalu i. Amo lalu da ilia gilisisu ganodini nenanu, ilia fisisu la: idi afae gugunufinisi dagoi.
2 Da jama’ar suka yi wa Musa kuka, sai ya yi addu’a ga Ubangiji, wutar kuwa ta mutu.
Isala: ili dunu da Mousesema, ili fidima: ne dini wele sia: i. Amalalu, Mousese da Hina Godema sia: ne gadoi. Amalalu, lalu da haba: doi.
3 Saboda haka aka kira wannan wuri Tabera, gama a wurin ne wuta daga Ubangiji ta ƙuna a cikinsu.
Amaiba: le, ilia da amo sogebi amoga Dabila dio asuli. Bai amogawi Hina Gode Ea lalu da ilia gilisisu ganodini nenemegiwane nenanu.
4 Wata rana, baƙin da suke cikinsu, suka fara kwaɗayin waɗansu abinci, har suka sa Isra’ilawa suka fara kuka, suna cewa, “Da mun sami nama mun ci mana!
Isala: ili dunu da logoga ahoanoba, ga fi dunu mogili amola da ili gilisili lalu. Ilia da hu manusa: bagade hanai galu. Amola Isala: ili dunu ilia amola da egai. Ilia amane egane sia: i, “Ninia da hu manu da defea.
5 Mun tuna da kifin da muka ci kyauta a Masar, haka ma kayan lambu irin su kukumba, guna, safa, albasa da kuma tafarnuwa.
Idibidi soge ganodini ninia da menabo ninia hanai defele bidi mae iawane mai dagoi. Ha: i manu, doagi, agilima, ‘ligi’, ania: ni amola galu ninia mai, amo bu dawa: ma.
6 Amma ga shi yanzu ba mu da wani abin marmari; in ba wannan Manna ba!”
Be wali ninia gasa da hamedei. Wali ninia da ha: i manu hame gala. Eso huluane ninia da ‘ma: na’ fawane naha!”
7 Manna kuwa kamar tsabar riɗi take, kamanninta kuma kamar ƙaro ne.
(‘Ma: na’ da oso fonobahadi agoane ba: i. E da ahea: iai amola bua: gilisi agoane ba: i.
8 Mutane sukan fita su tattara ta, su niƙa a dutsen niƙa, ko kuwa su daka a turmi. Su dafa, ko su yi waina da ita. Ɗanɗanonta yakan yi kamar abin da aka yi da man zaitun.
‘Ma: na’ da oubi baeya amola gilisili fisisu amogai gasia sa: i. Golale hahabe, Isala: ili dunu da asili, ‘ma: na’ goudane o fa: ne ‘falaua’ hamosu. Amalalu, ilia da amo liligi egegele, ga: gisu. Ea heda da agi amo olife susuligiga gilisili gobei agoane ba: i.)
9 Sa’ad da raɓa tana saukowa da dad dare a kan sansani, Manna ma takan sauko.
10 Musa ya ji mutanen suna ta gunaguni ko’ina a cikin iyalansu, kowane mutum a ƙofar tentinsa. Ubangiji kuwa ya husata ƙwarai, sai Musa ya damu.
Isala: ili dunu huluane da ilia abula diasu logo holei gadenene gilisili egane sia: dasu. Amola Mousese da amo sia: nabi. Hina Gode da ilima ougi bagadeba: le, Mousese amola da se nabi.
11 Sai ya ce wa Ubangiji, “Me ya sa ka kawo wannan damuwar a kan bawanka? Me na yi da ya ɓata maka rai har ka ɗora dukan nauyin mutanen nan a kaina?
E da Hina Godema amane sia: i, “Di da abuliba: le nama se ibala: ? Abuliba: le, Di da nama hahawane hame gala. Dia da abuliba: le amo dunu ouligima: ne na ilegebela: ?
12 Ni ne na yi cikin dukan mutanen nan? Ni ne na haife su? To, me ya sa ka ce in ɗauke su a ƙirjina kamar yadda mai reno yake rungume jariri, zuwa ƙasa wadda ka yi alkawari da rantsuwa za ka ba wa kakanninsu?
Na da amo dunu hame hahamoi. Ili da na hame hahamone lalelegei. Na da amo dunu ouga: ne, mano dudubu agoane ouga: ne asili, soge amo Di da ilia aowalali ilima ima: ne ilegele sia: i, amoga masunu da defea hame. Di abuliba: le, na agoane hamoma: ne sia: sala: ?
13 Ina ne zan sami nama in waɗannan mutane? Sun dinga yin mini kuka suna cewa ‘Ka ba mu nama mu ci!’
Na da habodili hu amo dunu huluane defele moma: ne lama: bela: ? Ilia da mae fisili egane hu manusa: edegelala.
14 Ba zan iya ɗaukan dukan mutanen nan ni kaɗai ba, nauyin ya yi mini yawa.
Na nisu amo dunu ouligimu da hamedei. Hawa: hamosu bagadeba: le, amo da hamedei.
15 In haka za ka yi da ni, ka kashe ni yanzu, in na sami tagomashi daga gare ka, kada ka bar ni in rayu in ga wannan baƙin ciki.”
Di da nama agoane hamomu na higa: i. Nama asigima! Dia na fane legema! Amasea, na da Dia nama dodona: gi hou bu hame ba: mu.”
16 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tattaro mini dattawa saba’in daga cikin mutanen Isra’ila, waɗanda aka sani su ne dattawa da kuma shugabanni a cikin jama’a. Ka sa su zo Tentin Sujada, su tsaya a can tare da kai.
Hina Gode da Mousesema amane sia: i “Dunu noga: idafa (dunu eno da amo dunu da ouligisu dunu noga: iwane dawa: sa) agoai dunu 70 agoane gagadole, Nama Na abula diasuga oule misini, dima dafulili leloma: ne sia: ma.
17 Zan sauko in yi magana da kai a can, zan kuma ɗauki Ruhun da yake kanka in mai da shi wajensu. Za su taimake ka ɗaukan nauyin mutane, don yă zama ba kai kaɗai ba ne mai ɗaukan kaya.
Na da gudu sa: ili amogawi dima sia: mu. Amola Na da A: silibu Na dima i amoga lale, ilima imunu. Amasea, di fawane da Isala: ili dunu hame ouligimu. Be ilia amola di gilisili dilia Isala: ili dunu ouligima: mu.
18 “Ka gaya wa mutane, ‘Ku tsarkake kanku don gobe, za ku ci nama. Ubangiji ya ji ku sa’ad da kuka yi kuka cewa, “Da mun sami nama mun ci mana! Ai, da ba mu da damuwa, gama lokacin da muke zama cikin Masar ba mu da damuwa!” Yanzu Ubangiji zai ba ku nama, za ku kuma ci.
Amola wali, Isala: ili dunuma amane olelema, ‘Aya misunu hou momagema: ne, dilia hou dodofema. Dilia da hu manu ba: mu. Hina Gode da dilia egane hu manusa: hanai sia: amola dilia da Idibidi soge ganodini baligili hahawane ba: i, amo egasu sia: E da nabi dagoi. Wali, Hina Gode, da dilima hu moma: ne imunu, amola dilia da amo moma!
19 Ba za ku ci shi na kwana ɗaya, ko biyu, ko biyar, ko goma, ko kuma kwana ashirin kaɗai ba,
Dilia da amo esohaga afae o aduna o biyale o nabuane o20 amogamusu fawane hame manu.
20 amma za ku ci har na wata guda cur, sai ya gundure ku a hanci har ku yi ƙyamarsa, domin kun ƙi Ubangiji wanda yake cikinku, kuka yi kuka a gabansa, kuna cewa, “Don me ma muka bar ƙasar Masar?”’”
Be oubi afae amoga, dilia da eso huluane sadini manu. Amasea, dilia da hu mai amoga sadiba: le, hu da fedege agoane dilia ge gelabadili hulu aduga: le sa: imu, amola dilia da oloiba: le isomu. Bai dilia da Hina Gode (E da dilia gilisisu ganodini esala) amo higasu, amola dilia da egane Ema dilia da Idibidi soge fisimu da defea hame galu amane sia: dasu.”
21 Amma Musa ya ce, “Ga ni a cikin mutane dubu ɗari shida tafe tare da ni, kana kuma cewa, ‘Zan ba su nama su ci har wata guda cur!’
Mousese da Hina Godema amane sia: i, “Na da dunu 600,000 agoane ouligilala. Amola Di da ilima oubi afae amoga manu defele hu imunu sia: sa.
22 Za su ma sami isashe in har aka yanka musu garkuna tumaki da na shanu? Za su sami isashe in aka kama musu dukan kifin teku?”
Bulamagau amola sibi amo ilia sadini moma: ne defele medole legemu ba: ma: bela: ? Menabo huluane wayabo bagade ganodini diala da ili sadini moma: ne defelela: ?”
23 Ubangiji ya ce wa Musa, “Akwai abin da ya fi ƙarfina ne? Bari ka gani ko abin da na ce zan yi, zai faru ko babu.”
Hina Gode da ema bu adole i, “Di adi dawa: bela: ? Na gasa da baligili bagade hamela: ? Na sia: i liligi da ba: ma: bela: ? O hame ba: ma: bela: ? Di da hedolowane ba: mu!”
24 Saboda haka Musa ya fita ya gaya wa jama’a abin da Ubangiji ya faɗa. Ya tattaro dattawansu saba’in, ya sa suka tsaya kewaye da Tentin Sujada.
Amalalu, Mousese da gadili asili, Isala: ili dunu ilima Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i alofele i. E da ouligisu dunu 70 gagadole, Abula Diasu sisiga: le leloma: ne sia: i.
25 Sa’an nan Ubangiji ya sauko daga girgije, ya yi magana da shi, ya kuma ɗauke Ruhun da yake kan Musa ya ɗora shi a kan dattawa saba’in nan. Sa’ad da Ruhun ya zauna a kansu, sai suka yi annabci, amma daga wannan ba su ƙara yin haka kuma ba.
Amalalu, Hina Gode da mu mobi ganodini gudu sa: ili, ema sia: i. E da A: silibu amo E da musa: Mousesema i, amo Ea gasa lale, ouligisu dunu 70 ilima i. A: silibu da amo ouligisu dunuma aligila sa: ili, ilia da Gode Sia: Alofesu dunu (balofede) agoane afadafa fawane wele, bu hame wei.
26 To, fa, akwai dattawa biyu da suka kasance a sansani, wato, Eldad da Medad. Su ma an lasafta su cikin dattawan, amma ba su fita zuwa Tentin Sujada ba. Duk da haka Ruhun ya sauka a kansu, suka kuma yi annabci a cikin sansanin.
Be ouligisu dunu 70 gilisisu amo ganodini, dunu aduna amo Eleda: de amola Mida: de, ela da fisisu mae yolele, Abula Diasu amoga hame asi ba: i. Be fisisu amo ganodini, A:silibu da elama aligila sa: ili, ela amola balofede dunu agoane wele ba: la: lusu.
27 Wani saurayi ya sheƙa a guje zuwa wajen Musa ya ce, “Eldad da Medad suna can suna annabci a sansani.”
Isala: ili ayeligi afae da hehenane, Eleda: de amola Mida: de elea hou amo Mousesema olelei.
28 Sai Yoshuwa ɗan Nun, wanda yake mataimakin Musa tun yana saurayi, ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, Musa, ka hana su!”
Amalalu, Yosiua (Nane egefe. E da ea ayeligi eso amogainini muni, amo esoga doaga: le, Mousese ea fidisu dunu esalusu) e da Mousesema amane sia: i, “Hina! Amo dunu ilia logo hedofama!”
29 Amma Musa ya amsa ya ce, “Kana kishi domina ne? Da ma a ce dukan mutanen Ubangiji annabawa ne, da ma a kuma ce Ubangiji ya sa Ruhunsa a kansu mana!”
Be Mousese da bu adole i, “Di da na hou dawa: beba: le mudasala: ? Mae dawa: ma! Na da agoane hanai! Hina Gode da Ea A: silibu amo Ea fi dunu huluane ilima ianu, ilia huluane balofede dunu agoane wele ba: la: lumu da defea.”
30 Sai Musa da dattawan Isra’ila suka koma sansani.
Amalalu, Mousese amola ouligisu dunu 70 da fisisu amoga buhagi.
31 Ana nan, sai Ubangiji ya kawo wata iska mai tsanani ta koro makware daga teku. Ta bar su birjik kewaye da sansani, tsayinsu daga ƙasa ya kai kamu biyu, misalin tafiyar nisan yini guda ta kowace fuska.
Amalalu, hedolowane, Hina Gode da fo asunasi. Amo fo da ‘gawa: ile’ sio hano wayabo bagade amogainini oule misi. Ilia da osobo gadenene (mida afae fisia guduli) hagili misi. Ilia da fisisu amo sisiga: le, bulagila sa: i. Ilia bulagila asi da gusudili, guma: dini amola la: idi amola la: idi huluane da gilomida bagohame baligi.
32 Dukan yini da dukan dare da kuma kashegari, mutane suka fito suka tattara makware. Ba wanda ya kāsa tara ƙasa da garwa goma. Sai suka shanya abinsu kewaye da sansanin.
Amaiba: le, amo eso amola amo gasia, amola golale eso enoga, Isala: ili dunu da hawa: hamonanu amola ‘gawa: ile’ sio gaguiagagai. Ilia huluane afae afae da 1,000 gilogala: me defei baligi gagadoi. Ilia da ilia fisisu sisiga: le, amo sio ilia hodo gufunanesili eso hougi.
33 Amma da suna cikin cin naman, tun ba su ma haɗiye ba, sai Ubangiji ya husata sosai a kan jama’ar, ya buge su da annoba mai zafi.
Be sio ea hu da ilia lafia hame mai dialobawane, Hina Gode Ea ougi heda: le, E da olo bagade se dabe ilima i.
34 Saboda haka aka kira wannan wuri Kibrot Hatta’awa, gama a can ne aka binne mutanen nan makwaɗaita.
Ilia da amo sogebi amoma dio asuli amo ‘Gibalode Ha: da: ifa’ (dawa: loma: ne da ‘Hanaiba: le Bogoi Uli Dogosu’). Bai amogawi ilia da dunu amo da hu baligili hanai, amo ilia bogoi da: i hodo uli dogoi.
35 Daga Kibrot Hatta’awa, mutane suka yi tafiya zuwa Hazerot, a can suka sauka.
Isala: ili dunu da amo sogebi fisili, asili, Hasilode sogega doaga: le, fisisu hamoi.