< Ƙidaya 10 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
OLELO mai la o Iehova ia Mose, i mai la,
2 “Ka ƙera kakaki guda biyu na azurfa, ka kuma yi amfani da su don kira taron jama’a wuri ɗaya, don kuma ka riƙa sanar da su lokacin tashi daga sansani.
E hana oe i elua pu kala nou; no ka apana kala okoa kau e hana'i ia mau mea, i mea nau e houluulu ae ai i ke anaina kanaka, a no ka hele ana o ka poe hoomoana.
3 Sa’ad da aka busa su biyu, dukan jama’a za su taru a gabanka a ƙofar Tentin Sujada.
Aia puhi aku lakou ma ia mau mea, alaila e hoakoakoa ae ke anaina kanaka a pau ma ka puka o ka halelewa anaina.
4 In ɗaya ne kaɗai aka busa, sai shugabannin kabilan Isra’ila, su taru a gabanka.
Ina paha e puhi lakou ma ka pu hookahi, alaila o na lii, ka poe luna o na tausani ke houluulu mai i ou la.
5 Sa’ad da aka ji karar busar kakaki, sai sansanin da yake a gabashi, su kama hanya.
Aia puhi oukou i ka puwaikaua, alaila o ka poe hoomoana ma ka aoao hikina ke hele imua.
6 A kara ta biyu, sansanin da yake a kudanci, su kama hanya. Busan kakaki zai zama alama ta kama hanya.
A puhi hou oukou i ka puwaikaua, alaila o ka poe hoomoana ma ke kukuluhema ke hele aku: e puhi lakou i ka puwaikaua no ko lakou hele ana.
7 In don a tara jama’a ne, sai a busa kakaki, amma ba da irin alama ɗaya ba.
A i ka wa e houluuluia'na ke anaina kanaka, e puhi no oukou, aole nae e hookani oukou i ka puwaikaua.
8 “’Ya’yan Haruna, firistoci ne, za su busa kakaki. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla gare ku da kuma tsararraki masu zuwa.
O na keiki a Aarona, o na kahuna, e puhi lakou i na pu: a he kanawai mau loa ia no oukou a no na hanauna mahope o oukou.
9 Duk lokacin da za ku tafi yaƙi a ƙasarku, in akwai waɗansu da suke matsa muku, za ku yi amfani da waɗannan kakaki ta wurin hura su, alama ce, cewa za a je yaƙi. Sa’an nan Ubangiji Allahnku zai tuna da ku, yă cece ku daga maƙiyanku.
Ina paha e hele oukou i ke kaua ma ko oukou aina, e ku e i ka poe enemi hooluhi mai ia oukou; alaila oukou e puhi ai i ka puwaikaua ma na pu: a e hoomanaoia auanei oukou imua o Iehova o ko oukou Akua, a e hoolaia oukou i ko oukou poe enemi.
10 Haka ma in kuna cikin jin daɗinku, musamman lokacin da kuke bukukkuwanku, kamar Bikin Sabon Wata da dai kowane Bikinku, za ku hura waɗannan kakaki lokacin da kuke miƙa hadayunku na ƙonawa, da hadayunku na salama, za su kuma zama muku abin tunawa a gaban Allahnku. Ni ne Ubangiji Allahnku.”
Pela hoi i ka la e olioli ai oukou, a me na la houluulu o oukou a me na la mua o ko oukou mau malama, e puhi hoi oukou i na pu maluna o na mohaikuni a oukou, a maluna o na mohaimalu o oukou, i lilo ia mau mea ia oukou i mea e hoomanaoia'i imua o ko oukou Akua: owau no Iehova ko oukou Akua.
11 A rana ta ashirin ga wata na biyu, a shekara ta biyu, sai girgijen ya tashi daga tabanakul na Shaida.
A i ka la iwakalua o ka lua o ka malama, i ka lua o ka makahiki, lei ae la ke ao maluna aku o ka halelewa o ke kanawai.
12 Sai Isra’ilawa suka tashi daki-daki daga Hamadar Sinai, suna tafiya daga wuri zuwa wuri, har sai da girgijen ya tsaya a Hamadar Faran.
A hele aku la ka poe mamo a Iseraela mailoko aku o ka waonahele o Sinai; a ku malie iho la ke ao ma ka waonahele o Parana.
13 Suka kama hanya, a wannan lokaci, bisa umarnin Ubangiji, ta wurin Musa.
O ka mua keia o ko lakou hele ana, e like me ka Iehova kauoha ana mai ma ka lima o Mose.
14 Ɓangarorin sansanin Yahuda suka fara tashi, bisa ga ƙa’idar da aka yi, aka kuma umarta. Nashon ɗan Amminadab ne shugaba.
Hele mua aku la ka hae o ka poe hoomoana o na mamo a Iuda, ma ko lakou poe kaua: a o Nahesona ke keiki a Aminadaba, oia no maluna o kona poe kaua.
15 Netanel ɗan Zuwar ne shugaban ɓangaren kabilar Issakar,
A o Nataneela ke keiki a Zuara, oia no maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Isekara.
16 Eliyab ɗan Helon kuma shi ne shugaban ɓangaren kabilar Zebulun.
A o Eliaba ke keiki a Helona, oia no maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Zebuluna.
17 Sa’an nan aka saukar da tabanakul ƙasa, Gershonawa da mutanen Merari da suke ɗauke da shi suka kama hanya.
Ua wawahiia'e ka halelewa: a hele aku la na mamo a Geresona, a me na mamo a Merari, e hali ana i ka halelewa
18 Sai ɓangarori sansanin Ruben suka biyo, bisa ga ƙa’idar da aka yi, aka kuma umarta. Elizur ɗan Shedeyur ne shugaba.
A hele aku la ka hae oko Reubena poe hoomoana, ma ko lakou poe kaua: a o Elizura ke keiki a Sedeura, oia no maluna o kona poe kaua.
19 Shelumiyel ɗan Zurishaddai ne shugaban ɓangaren kabilar Simeyon,
A o Selumiela ke keiki a Zurisadai, oia no maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Simeona.
20 Eliyasaf ɗan Deyuwel kuma shi ne shugaban ɓangaren kabilar Gad.
A o Eliasapa ke keiki a Deuela, oia maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Gada.
21 Sai Kohatawa suka kama hanya, ɗauke da kayayyaki masu tsarki, domin kafin su kai wurin da za a kafa sansani, a riga an kafa tabanakul.
A hele aku la ka Kohata, e hali ana i na mea hoano; a na kela poe i kukulu ae i ka halelewa no ka wa i hiki aku ai lakou nei.
22 Biye da waɗannan kuma sai ɓangaren sansanin kabilar Efraim suka biyo bisa ga ƙa’ida da aka yi, aka kuma umarta. Elishama ɗan Ammihud ne shugaba.
Hele aku la hoi ka hae o ka poe hoomoana o na mamo a Eperaima, ma ko lakou mau poe kaua: a o Elisama ke keiki a Amihuda, oia no maluna o kona poe kaua.
23 Gamaliyel ɗan Fedazur ne shugaban ɓangaren kabilar Manasse,
A o Gamaliela ke keiki a Pedazura, oia no maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Manase.
24 Abidan ɗan Gideyoni kuma shi ne shugaban ɓangaren kabilar Benyamin.
A o Abidana ke keiki a Gideoni, oia no maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Beniamina.
25 A ƙarshe, a matsayi masu gadin bayan dukan ɓangarori, sai ɓangaren sansanin Dan suka tashi bisa ga ƙa’idar da aka yi, aka kuma umarta. Ahiyezer ɗan Ammishaddai ne shugaba.
Hele aku la hoi ka hae o ka poe hoomoana o na mamo a Dana, oia no ka hope o na poe hoomoana a pau ma ko lakou poe kaua: a o Ahiezera ke keiki a Amisadai, oia ka luna o kona poe kaua.
26 Fagiyel ɗan Okran ne shugaban ɓangaren kabilan Asher,
A o Pagiela ke keiki a Okera na, oia no maluna o ka poe kaua o ka ohana mamo a Asera.
27 Ahira ɗan Enan kuma shi ne shugaban kabilar Naftali.
Maluna hoi o ka poe kaua o ka ohana mamo a Napetali, o Ahira ke keiki a Enana.
28 Wannan shi ne tsarin tafiyar ɓangarorin Isra’ilawa, sa’ad da sukan kama hanya.
Pela na hele ana o na mamo a Iseraela, ma ko lakou mau poe kaua, i ka wa i hele aku ai lakou.
29 Sai Musa ya ce wa Hobab ɗan Reyuwel Bamidiyane surukinsa, “Yanzu fa, muna shirin tashi ne daga nan, domin mu tafi inda Ubangiji ya ce, ‘Zan ba ku.’ Ka zo tare da mu, za mu kuwa yi maka alheri, gama Ubangiji ya yi wa Isra’ilawa alkawari abubuwa masu kyau.”
Olelo aku la o Mose ia Hobaba, i ke keikikane a Reuela ka Midiana, ka makuahonowaikane o Mose, Ke hele aku nei makou i kahi a Iehova i i mai ai, E haawi ana au ia no oukou: e hele pu oe me makou, a e hana aku makou ia oe i ka maikai; no ka mea, ua olelo mai o Iehova i ka maikai no ka Iseraela.
30 Ya amsa, ya ce “A’a, ba zan tafi ba; zan koma ƙasata da kuma wurin mutanena.”
I mai la kela ia ia, Aole au e hele, e hoi hou ana au i ko'u aina iho, a i ko'u poe hoahanau.
31 Amma Musa ya ce, “Ina roƙonka kada ka rabu da mu. Ka san inda ya kamata mu kafa sansani a hamada, za ka kuma zama idanunmu.
I aku la ia, Ke noi aku nei au ia oe, mai haalele oe ia makou; no ka mea, ua ike oe e hoomoana iho ana makou ma ka waonahele, a e lilo mai oe i maka no makou.
32 In ka zo tare da mu, za mu raba duk abin alherin Ubangiji ya ba mu tare da kai.”
Eia hoi kekahi, a i hele pu oe me makou, he oiaio no, o ka maikai a Iehova e hana mai ai ia makou, oia ka makou e hana aku ai ia oe.
33 Saboda haka suka kama hanya daga dutsen Ubangiji, suka yi tafiya kwana uku. Akwatin alkawarin Ubangiji ya ja gabansu a waɗannan kwanaki uku, don yă samo musu masauƙi.
Haele aku la lakou i ekolu la hele, mai ka mauna o Iehova aku: a hele aku la ka pahu berita o Iehova imua o lakou i ua mau la la i hele ai ekolu, e imi ana i kahi e oioi ai lakou.
34 A duk lokacin da suka tashi daga sansani, girgijen Ubangiji ya inuwantar da su da rana.
Uhi iho la ke ao o Iehova maluna o lakou i ke ao i ko lakou hele ana aku mawaho o kahi hoomoana.
35 Duk kuma sa’ad da akwatin ya kama hanya, sai Musa ya ce, “Ka tashi, ya Ubangiji! Ka sa maƙiyanka su warwatse; masu ƙinka kuma su gudu a gabanka.”
Aia i ka hele ana aku o ka pahu imua, alaila, i aku la o Mose, E ku ae oe iluna, e Iehova; a e hoopuehuia'e kou poe enemi; a e hooauheeia'ku imua ou ka poe inaina ia oe.
36 Duk sa’ad da akwatin ya sauka kuma, sai Musa ya ce, “Ka komo, ya Ubangiji, a wurin dubban da ba a iya ƙidayawa na iyalan Isra’ila.”
A ku malie iho ia, alaila, i aku la ia, E hoi hou mai oe, e Iehova, i na lehulehu o ka Iseraela.