Aionian Verses

Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
(parallel missing)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
(parallel missing)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
(parallel missing)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
(parallel missing)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
(parallel missing)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol h7585)
(parallel missing)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol h7585)
(parallel missing)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol h7585)
(parallel missing)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
(parallel missing)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
(parallel missing)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Men jeg sier: Det rekker med at du blir sint på noen, da skal du bli dømt. Kaller du en person for idiot, skal du bli stilt for domstolen, og forbanner du noen, venter ilden i helvete på deg. (Geenna g1067)
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Om ditt høyre øye får deg til å synde, riv det da ut og kast det fra deg. Det er bedre at en del av kroppen din er ødelagt enn at hele deg blir kastet i helvete. (Geenna g1067)
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Om hånden din får deg til å synde, hugg den da av og kast den bort, ja, selv om det skulle ramme din høyre hånd! Det er bedre at en del av kroppen din er ødelagt enn at hele deg kommer i helvete. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Vær ikke redde for de som vil drepe dere, men ikke har makt til å gjøre noe mer. Det finnes bare en som har en slik makt at dere trenger å være redd for ham, og det er Gud. Han kan både drepe og siden straffe i helvete. (Geenna g1067)
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
Og dere, innbyggerne i Kapernaum, tror dere at dere skal bli opphøyet til himmelen? Nei, ned til helvete skal dere bli styrtet. For om de fantastiske miraklene som jeg gjorde hos dere, hadde blitt utført i Sodoma, da hadde byen eksistert like til denne dagen. (Hadēs g86)
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn g165)
Den som sier noe mot meg, Menneskesønnen, kan få tilgivelse, men den som sier noe mot Guds Hellige Ånd, kommer aldri til å bli tilgitt, det være seg i denne verden eller i den kommende. (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
Jorden som var dekket med frø fra tistler, kan bli sammenlignet med en person som hører budskapet, men lar hverdagens bekymringer og begjæret etter å tjene mest mulig penger kvele det han fikk høre. Budskapet får ikke påvirke livet hans. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
Fienden, som sådde ugresset blant hveten, er djevelen. Høsttiden er verdens ende, og høstfolkene er englene. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
Som når ugresset blir skilt fra hveten og brent opp, slik skal det være ved tidenes slutt. (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
Slik skal det bli ved tidenes slutt. Englene skal komme og skille de onde menneskene fra de som følger Guds vilje. (aiōn g165)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
Du er Peter, en klippe, og på denne klippe vil jeg bygge min menighet. Helvetes krefter skal ikke kunne beseire den. (Hadēs g86)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Om hånden eller foten din får deg til å synde, da hugg den av og kast den fra deg. Det er bedre å få et evig liv sammen med Gud og heller savne den ene hånden eller foten, enn å bli kastet i helvetes ild med både hender og føtter i behold. (aiōnios g166)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Og om øye ditt får deg til å synde, da riv det ut og kast det fra deg. Det er bedre å få et evig liv sammen med Gud og heller savne et øye, enn å bli kastet i helvetes ild med begge øynene i behold. (Geenna g1067)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios g166)
En ung mann kom og spurte Jesus:”Mester, hva godt skal jeg gjøre for å få evig liv?” (aiōnios g166)
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios g166)
Hver og en som forlater hus eller søsken eller foreldre eller barn eller hjemstedet for å følge meg, han skal få mangedobbelt igjen og få evig liv som arv. (aiōnios g166)
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
Han fikk øye på et fikentre ved veien og gikk bort for å se om det var det fiken på det. Men det var bare løv uten frukt. Da sa han til treet:”Du skal aldri mer bære frukt!” Straks visnet fikentreet. (aiōn g165)
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
Ja, ulykken skal ramme dere, dere som bare later som om dere er lydige mot Gud! Dere kan reise over hav og land for å få noen til å tro på Gud, men etterpå gjør dere den arme stakkaren til et helvetes barn, dobbelt verre enn dere selv. (Geenna g1067)
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
Slanger, ormeyngel! Hvordan skal dere kunne unngå å bli dømt til helvede? (Geenna g1067)
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
Litt seinere satt Jesus på skråningen av Oljeberget og var alene med disiplene. De kom bort til ham og spurte:”Når skal dette skje? Hva blir tegnet som viser at du kommer, og at tidenes slutt nærmer seg?” (aiōn g165)
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Etter dette skal kongen vende seg mot dem som står på hans venstre side og si:’Gå bort fra meg alle dere som er dømt til å bli straffet. Gå bort til den evige ilden som har blitt gjort i stand til djevelen og englene hans. (aiōnios g166)
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Disse skal gå bort til evig straff, men de som fulgte Guds vilje, skal leve evig.” (aiōnios g166)
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn g165)
Lær dem å leve på den måten jeg har underviste dere om. Og husk på at jeg alltid er med dere, helt til tidenes slutt.” (aiōn g165)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Men den som håner og spotter Guds Hellige Ånd, kan aldri få tilgivelse. Det er en utilgivelig synd.” (aiōn g165, aiōnios g166)
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn g165)
men lar de daglige bekymringene, lengselen etter å tjene mange penger og begjæret etter andre ting, få komme inn i hjertet og kvele budskapet, slik at det til slutt ikke påvirker livet i det hele tatt. (aiōn g165)
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna g1067)
Om hånden din får deg til å synde, da hogg den av. Det er bedre å få et evig liv sammen med Gud og heller savne den ene hånden, enn å ha begge hendene i behold og havne i helvete, der ilden aldri slokner. (Geenna g1067)
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna g1067)
Og om foten din får deg til å synde, da hogg den av. Det er bedre å få et evig liv sammen med Gud og heller savne den ene foten, enn å ha begge føttene i behold og bli kastet i helvete. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna g1067)
Om ditt øye får deg til å synde, da riv det ut. Det er bedre å komme til Guds nye verden og være enøyd, enn å ha begge øynene i behold og bli kastet i helvete, (Geenna g1067)
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Da han skulle gå videre, kom en mann løpende og falt på kne for ham og sa:”Gode Mester, hva skal jeg gjøre for å få evig liv?” (aiōnios g166)
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
han skal få mangedobbelt igjen. Han skal få hus, søsken, mødre, barn og gårder allerede her i tiden mens forfølgelsene står på. Og i tillegg skal han få evig liv i den kommende verden. (aiōn g165, aiōnios g166)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
Da sa Jesus til treet:”Aldri mer skal noen spise frukt fra deg!” Disiplene hørte det han sa. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
Han skal regjere over Israels folk for evig, og hans kongsmakt skal aldri ta slutt.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
for han lovet vår stamfar Abraham og etterkommerne hans alltid å være god mot dem.” (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
nøyaktig som han for lenge siden lovet ved profetene sine, (aiōn g165)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Åndene ba Jesus om ikke å sende dem ned i avgrunnen. (Abyssos g12)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
Og dere, innbyggerne i Kapernaum, tror dere at dere skal bli opphøyd til himmelen? Nei, ned til helvete skal dere bli styrtet.” (Hadēs g86)
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
En dag kom en skriftlærd for å teste Jesus ved å stille spørsmål. Han sa:”Mester, hva skal et menneske gjøre for å få evig liv?” (aiōnios g166)
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Jeg forsikrer dere at det finnes bare en som har en slik makt at vi alle bør frykte ham, og det er Gud. Han har makt både til å drepe og etterpå kan han kaste i helvete. (Geenna g1067)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
Den rike mannen var nødt til å innrømme at den uærlige forvalteren hans hadde vært smart. Og det er faktisk slik at denne verdens mennesker er mer smarte mot hverandre, enn de som tilhører Gud. (aiōn g165)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
Ja, det rådet skal jeg gi dere, at det å bruke pengene sine til å hjelpe andre kan føre til at dere blir hilst velkommen til Guds evighet den dagen pengene her har mistet sin verdi. (aiōnios g166)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
Da han slo opp øynene sine, var han i helvete, der han ble uhyggelig plaget. Langt borte fikk han se Abraham, og Lasarus som satt ved siden av ham. (Hadēs g86)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
En betydningsfull mann, medlem i jødenes råd, spurte Jesus:”Gode mester, hva skal jeg gjøre for å få evig liv?” (aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
han skal få mangedobbelt igjen allerede her i tiden, og evig liv i den kommende verden.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
Jesus svarte saddukeerne:”Det er bare her på jorden at menn og kvinner gifter seg. (aiōn g165)
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
De som er verdige til å være med i den kommende verden, etter at de har stått opp fra de døde, kommer ikke til å gifte seg. (aiōn g165)
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
for at alle som tror på meg, skal få evig liv. (aiōnios g166)
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Gud elsket jo menneskene så høyt at han ga sin eneste Sønn, for at alle som tror på ham, ikke skal gå fortapt, men ha evig liv. (aiōnios g166)
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Den som tror på Guds, sønn har evig liv. Den som nekter å være lydig mot Sønnen, han mister det evige livet, og blir fortsatt under Guds dom.” (aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Men den som drikker av det vannet jeg gir, blir aldri tørst igjen, for mitt vann blir en uuttømmelig kilde i ham som sprudler fram og gir evig liv.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios g166)
De høstfolkene som fører mennesker til evig liv skal få god lønn. Tenk hvilken glede som venter både den som sår og den som høster! (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Jeg forsikrer dere at den som hører budskapet mitt og tror på ham som har sendt meg, han har evig liv. Han kommer ikke til å bli dømt for syndene sine, men har allerede gått over fra døden til det evige livet. (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
Dere studerer i Skriften, etter som dere tror at den gir dere evig liv. Men til tross for at det nettopp er i Skriften Gud forteller hvem jeg er, (aiōnios g166)
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
Strev ikke bare etter den daglige maten, men strev heller for å få del i den maten som kan gi dere evig liv. Det er den maten som jeg, Menneskesønnen, kan gi dere. For Gud, Far i himmelen, har sendt meg nettopp i den hensikt.” (aiōnios g166)
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
Ja, det er min Fars vilje at alle som ser Sønnen og tror på ham, skal ha evig liv. Jeg skal vekke dem opp den dagen Gud skal dømme alle mennesker.” (aiōnios g166)
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
Jeg forsikrer dere at den som tror på meg, har evig liv! (aiōnios g166)
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
Jeg er det levende brødet som har kommet ned fra himmelen. Den som spiser av dette brødet, kommer til å leve i evighet. Brødet jeg skal gi dere, er kroppen min. Jeg gir den for at menneskene skal få evig liv.” (aiōn g165)
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
Den som spiser av kroppen min og drikker av blodet mitt, har evig liv, og jeg vil vekke ham opp den dagen Gud skal dømme alle mennesker. (aiōnios g166)
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
Jeg er det brødet som har kommet ned fra himmelen. Det er ikke likt det brødet som forfedrene spiste, for de døde som alle andre. Men den som spiser av meg, det sanne brødet, han skal leve i evighet.” (aiōn g165)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
Simon Peter svarte:”Herre, til hvem skulle vi gå? Bare du har det budskap som gir evig liv, (aiōnios g166)
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
En slave får ikke bli i familien for alltid, men en som er sønn hører alltid til i familien. (aiōn g165)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Jeg forsikrer dere at den som lever i tråd med min lære, skal aldri dø!” (aiōn g165)
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Da sa folket:”Nå vet vi at du er besatt av en ond Ånd. Til og med Abraham døde, og også profetene som bar fram Guds budskap. Og enda sier du at alle de som lever i tråd med din undervisning, skal ikke dø. (aiōn g165)
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn g165)
Aldri før har vi hørt snakk om noen som har helbredet en som var født blind. (aiōn g165)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
Jeg gir hver enkelt evig liv, og de skal aldri noen gang gå fortapt. Ingen skal ta dem fra meg. (aiōn g165, aiōnios g166)
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
Han får evig liv fordi han tror på meg, og han skal aldri noen sinne dø. Tror du dette, Marta?” (aiōn g165)
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Den som elsker livet sitt mer enn noe annet, vil miste det, men den som er villig til å miste livet sitt, skal redde det og få evig liv. (aiōnios g166)
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
”Skal du dø?” protesterte folket.”Vi har lært at det står i Skriften at Messias, den lovede kongen, skal leve i evighet. Dersom du nå er Messias, Menneskesønnen som det står om i Skriften, hvorfor må du da bli løftet opp? Er det en annen Menneskesønn du snakker om?” (aiōn g165)
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Jeg vet at budskapet hans gir evig liv. Derfor forteller jeg det han vil at jeg skal si dere.” (aiōnios g166)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
”Nei”, protesterte Peter,”aldri i livet om du skal vaske føttene mine!” Jesus sa til ham:”Dersom jeg ikke gjør deg ren, kan du ikke tilhøre meg.” (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
Jeg skal be min Far i himmelen om å sende dere en annen Hjelper, en som for alltid skal være hos dere. (aiōn g165)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
Du har jo gitt ham makt over alle mennesker, slik at han kan gi evig liv til alle dem som du har gitt ham. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
Evig liv betyr å lære deg å kjenne, den eneste sanne Gud som er virkelig, og meg, Jesus Kristus, som du har sendt til jorden. (aiōnios g166)
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
Du vil ikke forlate meg og la meg havne blant de døde, eller la din Hellige tjener gå til grunne. (Hadēs g86)
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
David kom med Guds forutsigelse om at Messias skulle stå opp fra de døde da han sa:’Han vil ikke gå fra meg og la meg bli blant de døde. Han vil ikke la din Hellige tjener gå til grunne.’ (Hadēs g86)
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
Han må bli i himmelen inntil alt som Gud fra tidenes begynnelse har snakket om ved sine egne profeter, har blitt virkelighet. (aiōn g165)
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios g166)
Paulus og Barnabas svarte uten å nøle:”Dere jøder skulle være de første som fikk sjansen til å høre budskapet om Herren Jesus, men etter som dere avviser tilbudet og gjør dere selv uverdige til det evige livet, så vender vi oss nå til andre folk. (aiōnios g166)
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios g166)
Da de som ikke var jøder, hørte dette, ble de svært glade og hyllet budskapet om Herren Jesus. Alle som var utsett til evig liv, begynte å tro. (aiōnios g166)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
kjent for lenge siden.’ (aiōn g165)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
Helt siden verden ble skapt har menneskene kunne se Guds grenseløse makt og forstå at han virkelig er Gud. De kan ikke med sitt blotte øye oppdage egenskapene hans, men de kan forstå hvem Gud er gjennom å betrakte alt han har skapt. Derfor finnes det ingen unnskyldning for dem som ikke vil lyde Gud! (aïdios g126)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
I stedet for å tro på Gud, han som er sannheten, valgte de å tro på løgn og bedrag. De tilba og tjente det skapte i stedet for Skaperen. Han er den som skal bli hyllet for evig. Ja, dette er sant! (aiōn g165)
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios g166)
Gud skal gi evig liv til dem som uten å bli trette fortsetter å gjøre det gode og søker herlighet, ære og udødelighet sammen med Gud. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Før hersket jo synden over alle mennesker og førte døden inn i verden. Nå overtar i stedet Guds kjærlighet og tilgivelse makten, ved at Jesus Kristus, vår Herre, og gjør oss skyldfri innfor Gud og gir oss evig liv. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
Nå har dere blitt fri fra syndens makt og er blitt Guds slaver. Resultatet blir at dere lever helt og fullt for Gud og til slutt får evig liv. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Syndens lønn er døden, men Guds gave er evig liv sammen med Jesus Kristus, vår Herre. (aiōnios g166)
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
De er etterkommere av forfedrene våre, Abraham, Isak og Jakob. Kristus selv tilhørte som menneske dette folket. Kristus er Gud over alle ting og verd å bli hyllet for evig. Ja, dette er sant! (aiōn g165)
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
Eller:”Hvem skal fare ned i avgrunnen?” Det vil si, for å hente Kristus tilbake fra de døde. (Abyssos g12)
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
Gud lot alle mennesker bli fanget i sin egen opprørske innstilling for at han kunne vise nåde mot alle. (eleēsē g1653)
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
Alt kommer jo fra Gud. Alt er skapt av ham og finnes til for å ære ham. Æren er for evig hans. Ja, dette er sant! (aiōn g165)
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Følg ikke verdens tenkemåte, men la Gud forandre deres måte å tenke på, slik at dere blir som nye mennesker. Da skal dere forstå det Gud vil: Hva som er rett, hva som gleder ham og hva som er fullkomment godt i hans øyne. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
Hyll Gud, for han er den som kan gjøre troen sterk hos alle! Dette fortalte jeg dere da jeg kom med det glade budskapet om Jesus Kristus. Budskapet om Kristus var Guds hemmelige plan, som hadde ligget skjult siden tidenes begynnelse. (aiōnios g166)
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
Men nøyaktig som Gud, han som er evig, hadde bestemt, har han nå avslørt sin plan. Han har gjort kjent det han hele tiden har forutsagt ved profetene i Skriften, for at alle folk skal kunne tro på Kristus og bli lydige mot ham. (aiōnios g166)
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
Gud, han som ene og alene har fullkommen innsikt og visdom, er verd å bli hyllet i all evighet for det som Jesus Kristus har gjort for oss. Ja, dette er sant! (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Hva hender med all verdens vise og lærde mennesker? Hva hender med filosofene og de store tenkerne? Jo, Gud har vist at deres visdom ikke er noe annet enn rent nonsens. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
Likevel når vi er blant mennesker som har en moden tro, da er også vår undervisning fylt av kunnskap. Denne kunnskapen har ikke noe med verdens kunnskap å gjøre. Den kommer ikke fra denne verdens onde makthavere, som Gud en dag vil la gå under. (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
Nei, vår lære er fylt av Guds egen kunnskap. Den handler om Guds hemmelige plan. En plan som har ligget skjult fra tidenes begynnelse. I tråd med denne planen hadde Gud bestemt at Herren Jesus skulle dø for å frelse oss, slik at vi får del i Guds herlighet. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
Denne verdens onde makthavere, forsto ikke Guds plan. Derfor lot de Jesus bli henrettet på et kors, han som har del i Guds makt og herlighet. (aiōn g165)
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Ikke bedra dere selv. Den som er vis og klok på denne verdens måter, må endre sin visdom dersom han skal kunne forstå Guds visdom. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)
Mitt svar er altså: Dersom maten du spiser får en troende bror eller søster til å synde, da skal du heller konsekvent avstå fra å spise kjøtt. Risiker ikke at et annet menneske forlater troen på Jesus og går til grunne for evig på grunn av deg. (aiōn g165)
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
Alt det som skjedde med Israels folk, er som sagt advarende eksempler. De ble skrevet ned for å hjelpe oss som lever i denne tiden da verden går mot slutten. (aiōn g165)
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Død, hvor er din seier? Død, hvor er din makt?” (Hadēs g86)
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn g165)
Djevelen som er denne onde verdens gud, han har forblindet dem som ikke tror. De kan ikke se lyset fra det glade budskapet om Kristus, han som avspeiler Guds egen herlighet og er det synlige bildet på Gud selv. (aiōn g165)
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios g166)
De små og kortvarige problemene jeg møter nå, er en lav pris for en gang å få del i den evige og vidunderlige herligheten som Gud har forberedt for oss som tror. (aiōnios g166)
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios g166)
Vi er ikke opptatt av det som hører til den synlige verden, men heller det som hører til den usynlige. For det synlige skal snart forsvinne, mens det usynlige varer for evig. (aiōnios g166)
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
Vi vet at når vi dør og forlater kroppen, da blir det som å forlate et gammelt fillete telt. Gud har forberedt en evig kropp for oss i himmelen, et nytt og vakkert hus, som ikke er gjort av noen menneskehånd. (aiōnios g166)
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn g165)
Det står i Skriften om den som er sjenerøs:”Han gir rikelig til de fattige, og de vil for alltid huske hans gode gjerninger.” (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
Gud selv, han som er Far til vår Herre Jesus og som skal bli hyllet i evighet, han kan vitne om at jeg ikke har løyet om noe. (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Kristus døde for å ta straffen for syndene våre og frelse oss fra denne onde verden, akkurat som Gud vår Far hadde planlagt. (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Æren tilhører Gud i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
Dersom vi lar den menneskelige naturen styre handlingene våre, får vi til slutt høste evig ødeleggelse. Men dersom vi lar Guds Ånd styre handlingene våre, skal Ånden en dag la oss få høste evig liv. (aiōnios g166)
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
Kristus regjerer nå over alle myndigheter, makter, krefter og kraftfulle engler. Ja, han står over alle ting som finnes både i denne verden og i den kommende. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
Dere levde på samme vis som alle andre her i verden. Dere syndet og fulgte Satan, høvdingen over de onde åndene. Han er den åndemakt som nå hersker i dem som nekter å være lydige mot Gud. (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
På grunn av dette fellesskapet vil Gud i all evighet vise oss sin uendelig store kjærlighet og godhet. (aiōn g165)
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
Jeg skulle avsløre Guds hemmelige plan for alle folk, den planen som har vært skjult hos Gud helt siden han skapte verden. (aiōn g165)
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
Ja, dette har vært Guds plan helt fra tidenes begynnelse, og den blir til virkelighet gjennom det som Jesus Kristus, vår Herre, gjorde for oss. (aiōn g165)
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Ja, han skal bli æret av menigheten, i alle generasjoner og i all evighet, på grunn av det Jesus Kristus gjorde for oss. (aiōn g165)
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
Det er ikke mennesker vi kjemper mot, men mot ondskapens åndemakter i den åndelige verden, mot herskere, makter og krefter som styrer vår desorienterte verden. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Æren tilhører vår Gud og Far i himmelen i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
Dette budskapet som er fra Gud, er hans hemmelige plan som har ligget skjult gjennom mange generasjoner siden tidenes begynnelse. Men nå har Gud vist den for alle dem som tilhører ham. (aiōn g165)
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Disse personene vil bli straffet ved å gå evig fortapt og bli skilt fra Herrens makt og herlighet. (aiōnios g166)
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
Vi ber at vår Herre Jesus Kristus, og Gud, vår Far i himmelen, han som elsker oss og i sin godhet har frelst oss for evig og gitt oss et sikkert håp, (aiōnios g166)
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Ja, Herren hadde kjærlighet til meg og tilga meg, og gjennom dette ville han vise hvilken uendelig tålmodighet han også har med den som har begått fryktelige synder. På denne måten vil andre forstå at også de kan få evig liv ved å tro på ham. (aiōnios g166)
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
Æren og herligheten tilhører Gud for alltid. Han er konge i all evighet. Han er den usynlige som aldri dør, og den som alene er Gud! Ja, det er sant! (aiōn g165)
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios g166)
Fortsett med å forsvare og spre troen. Hold fast ved det evige livet, som Gud innbød deg til da du uten frykt bekjente troen på han offentlig for mange mennesker. (aiōnios g166)
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios g166)
Gud er den eneste som aldri kan dø, og han bor i et lys som er så sterkt at ikke noe menneske kan nærme seg. Ingen har noen gang sett ham eller kan se ham. Han skal ha æren og makten i all evighet. Ja, det er sant! (aiōnios g166)
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn g165)
Advar dem som er rike i denne verden, slik at de ikke skryter og ikke setter sitt håp til noe så usikkert som rikdom. Oppfordre i stedet alle til å stole på Gud, han som gir oss alt vi trenger for å kunne nyte godt av livet. (aiōn g165)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
Gud har frelst og innbudt oss til å tilhøre ham. Det var ikke på grunn av våre gode gjerninger han gjorde det, men fordi han i sin egen godhet allerede ved tidenes begynnelse hadde bestemt at vi skulle få tilgivelse gjennom Jesus Kristus. (aiōnios g166)
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Derfor er jeg villig å holde ut hva som helst for deres skyld som har takket ja til Guds innbydelse om å tilhøre ham. Mitt ønske er jo at de til slutt må bli frelst for evig gjennom det som Jesus Kristus har gjort, slik at de får oppleve Guds herlighet. (aiōnios g166)
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
Demas har begynt å elske denne verden og har forlatt meg og reist til Tessaloniki. Kreskens har reist til Galatia og Titus til Dalmatia. (aiōn g165)
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Ja, Herren skal redde meg fra alt ondt og føre meg inn i himmelen, der han regjerer. Hans er æren i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
Gud, som aldri lyver, lovet for lenge siden å gi oss evig liv. Vi har fått dette håpet gjennom budskapet om Jesus. (aiōnios g166)
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn g165)
Den får oss til å si nei til et liv uten tro, og til de begjær i verden som lokker og drar. Den får oss til å vise selvbeherskelse, slik at vi kan følge Guds vilje. Ja, Guds kjærlighet og tilgivelse får oss til å leve fullt og helt for ham i denne verden. (aiōn g165)
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Han viste oss nåde og erklærte oss skyldfri. Nå får vi arve det evige livet som er vårt håp. (aiōnios g166)
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
Kanskje kan vi se det på denne måten: Onesimus ble borte fra deg en kort periode, for at du skulle få ham tilbake for alltid! (aiōnios g166)
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Nå ved denne tidenes slutt har han talt til oss gjennom sin sønn. Gud lot Sønnen skape hele universet, og han har bestemt at alt til slutt skal tilhøre ham. (aiōn g165)
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Men til Sønnen sier han:”Gud, tronen din skal stå fast i all evighet. Du regjerer over folket ditt med rettferdighet. (aiōn g165)
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Og på et annet sted i Skriften sier Gud:”Du er prest for evig, akkurat som Melkisedek.” (aiōn g165)
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
På samme måten ble han en fullkommen øversteprest. For evig og alltid kan han frelse alle som er lydige mot ham. (aiōnios g166)
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios g166)
At de skal la seg døpe til fellesskap med Kristus. At de troende skal be og legge hendene på den døpte. At dere er kjent med at de døde skal stå opp igjen. At alle som ikke tror på Gud, skal få evig straff. (aiōnios g166)
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn g165)
Nei, dersom de en gang har tatt imot det sanne budskapet, fått del i Guds gave og Ånd, fattet hvor godt Guds budskap er og opplevd kreftene i den kommende verden, (aiōn g165)
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn g165)
Forhenget ble spjæret i to deler da Jesus døde på korset. Gjennom det åpnet han veien til Gud for oss, og ble øversteprest for evig, akkurat som Melkisedek. (aiōn g165)
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Det står i Skriften om ham:”Du er prest til evig tid, på samme måte som Melkisedek.” (aiōn g165)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
Noe slikt har han aldri gjort med de andre prestene. Det er bare Jesus som har fått høre Gud si:”Herren har sverget en ed som han ikke vil bryte:’Du er prest for evig.’” (aiōn g165)
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
Jesus derimot fortsetter å tjene som prest, etter som han lever for evig. (aiōn g165)
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
De øversteprestene som har blitt tilsatt i tråd med Moseloven er vanlige syndige mennesker. Nå har altså Gud, ved å sverge en ed, satt Moseloven til side og innført en ny ordning. Han har innsatt sin sønn som fullkommen øversteprest til evig tid. (aiōn g165)
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios g166)
En gang for alle gikk han inn med blod i Det aller helligste i himmelen. Men det var ikke med blod fra geiter og kalver. Nei, han ofret sitt eget blod, og gjennom det har vi fått tilgivelse for syndene våre og blitt frelst for evig. (aiōnios g166)
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios g166)
Hvor mye mer vil ikke da blodet fra Kristus sette oss fri fra skyld, slik at vi blir verdige til å tjene Gud, han som gir liv. Kristus bar fram seg selv som et feilfritt offer til Gud gjennom kraften i Guds evige Ånd. (aiōnios g166)
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios g166)
Kristus er altså mellommann i en ny og bedre pakt mellom Gud og menneskene. Han døde for å ta straffen for de syndene menneskene hadde begått i den første pakten, ja, han kjøpte oss fri fra vårt slaveri under synden. Gjennom dette kan alle som takker ja til Guds tilbud, få del i Guds arv, det evige liv han har lovet oss. (aiōnios g166)
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn g165)
Nei, da hadde Kristus måtte lide og dø gang på gang helt fra verdens skapelse. Nå kom han til jorden ved tidenes slutt for en gang for alle å ofre seg på korset, for at vi skulle få tilgivelse for syndene våre. (aiōn g165)
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
I tro på Gud forstår vi at hele universet ble skapt på hans befaling. Det som er synlig for våre øyne, ble formet av den usynlige verden. (aiōn g165)
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Jesus Kristus er den samme i går, i dag og i evighet. (aiōn g165)
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Selv ber jeg om at Gud, han som gir fred, på alle måter vil støtte og å hjelpe dere, slik at dere alltid kan gjøre hans vilje. Ja, jeg ber om at han gjennom den kraft som Jesus Kristus gir, vil hjelpe dere til alltid å gjøre det som gleder ham. Gud vakte opp vår Herre Jesus fra de døde. På grunn av at Jesus hadde ofret sitt blod og innstiftet en evig pakt mellom Gud og menneskene, ble Jesus Kristus den store gjeteren for alle sauene i flokken. (aiōnios g166)
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Hans er æren i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna g1067)
På samme måten er det med tungen. Denne lille delen på kroppen er som en gnist fra selveste helvete. Den flammer opp av ondskapen i denne verden, og kan forvandle våre liv til et inferno av ild som ødelegger hele vår tilværelse. (Geenna g1067)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Dere har blitt født på nytt, ikke ved en fysisk, men ved en overnaturlig fødsel. Gud sådde sitt evige og levende budskap i hjertene deres. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Men Herrens budskap består i all evighet.” Det er dette budskapet dere nå har fått høre. (aiōn g165)
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Har du fått evnen til å tale, så se til at du taler i tråd med Guds budskap. Har du fått evnen til å hjelpe andre, så se til å hjelpe dem i den kraft Gud gir deg. Da skal Gud bli opphøyd og æret på grunn av det som Jesus Kristus gjør gjennom dere. Æren og makten tilhører Gud i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
Gud har i sin godhet innbudt oss til evig herlighet. Dette får vi på grunn av det Jesus Kristus har gjort for oss. Det er bare en kort tid dere må å lide. Gud vil støtte dere og gi dere kraft så dere kan holde fast ved troen. (aiōnios g166)
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Hans er makten i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Gud vil en dag hilse dere velkommen i sin nye verden. Der regjerer vår Herre Jesus Kristus for evig, han som har frelst dere. (aiōnios g166)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
Gud sparte ikke en gang englene som gjorde opprør mot ham, men kastet dem ned i den mørke avgrunnen. Der blir de nå holdt fanget mens de venter på straffen fra Gud. (Tartaroō g5020)
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
Hold i stedet fast ved den kjærlighet og tilgivelse dere har fått oppleve. Pass på at dere for hver dag mer og mer lærer vår Herre Jesus Kristus å kjenne, han som har frelst oss. Hans er æren, både nå og i evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios g166)
Han som gir liv har vist seg, og vi har sett ham. Det er dette vi er vitner om. Vi forteller dere om ham som er det evige livet, ham som var hos Far i himmelen og viste seg for oss. (aiōnios g166)
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn g165)
Denne verden skal gå under med alle sine fristelser, men den som gjør Guds vilje skal leve for evig og alltid. (aiōn g165)
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios g166)
Da har Jesus lovet at vi skal få evig liv. (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Den som hater en annen troende, kan bli sammenlignet med en morder. Dere vet at ingen mordere har evig liv i seg. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
Dette er det Gud har bevitnet: At han har gitt oss evig liv, og at dette livet finnes i hans Sønn. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
Dette har jeg skrevet til dere som tror på Guds sønn, for at dere skal vite at dere har evig liv. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Vi vet også at Guds sønn har kommet for å hjelpe oss til å lære den sanne Guden å kjenne, han som er evig liv. Nå lever vi i fellesskap med den sanne Guden, etter som vi lever i fellesskap med hans Sønn, Jesus Kristus. (aiōnios g166)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
for han bor i våre hjerter og vil være med oss for evig og alltid. (aiōn g165)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
De englene som gjorde opprør mot Gud, og ga opp sitt rette hjem i himmelen, sitter for evig fengslet i mørke mens de venter på at Gud skal straffe dem på dommens dag. (aïdios g126)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
Tenk også på innbyggerne i Sodoma og Gomorra og byene i nærheten. De brøt Guds vilje og levde i seksuell umoral og henga seg til homoseksualitet. Derfor ble byene ødelagt av ild. Dette er en høyst aktuell påminnelse om den evige ilden som kan bli straffen for de onde. (aiōnios g166)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
De er som havets ville bølger som skyller smuss og søppel opp på strendene. Alt de etterlater seg, er rot og møkk. De er som stjerner som har kommet ut av sin baner og stuper ut i et evig og kompakt mørke. (aiōn g165)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Hold fast ved Gud, så skal han fortsette å vise dere kjærlighet. Da kan dere også med glede se fram til den dagen Jesus i sin godhet vil frelse dere for evig. (aiōnios g166)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Ja, hyll Gud, for han er mektig, sterk og regjerer over alt, fra tidenes begynnelse, nå og i all evighet. Ja, det er sant! (aiōn g165)
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Han har gjort oss til sitt eget folk, til prester som tjener Gud, hans Far i himmelen. Hans er æren for evig, for han skal herske i all framtid! Ja, det er sant! (aiōn g165)
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
den som gir liv. Jeg var død, men jeg lever i all evighet, og jeg har nøklene som gir meg makt til å åpne de dødes verden og gjøre de døde levende igjen. (aiōn g165, Hadēs g86)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
Hver gang de fire skikkelsene ærer, hyller og takker ham som sitter på tronen, han som lever i evighet, (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
faller de 24 lederne i himmelen ned og tilber ham som sitter på tronen, han som lever i evighet. De 24 lederne i himmelen kaster sine kranser av gull for tronen og sier: (aiōn g165)
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
Så hørte jeg at alt det skapte i himmelen, på jorden, under jorden og i havet rope:”Lovsangen, æren, herligheten og makten tilhører ham som sitter på tronen og Lammet i all evighet.” (aiōn g165)
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Nå fikk jeg se en blek gul hest. Rytteren på hesten het Døden. Etter den fulgte en representant fra de dødes verden. De fikk makt over en fjerdedel av jorden, slik at de kunne drepe folkene i krig, med sultekatastrofe, sykdommer og ville dyr. (Hadēs g86)
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
De sa:”Vi synger lovsanger og ærer vår Gud for hans visdom. Ja, vi synger lovsanger for ham! Vi takker og hyller ham i evighet for hans makt og styrke. Ja, vi takker ham!” (aiōn g165)
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
Den femte engelen blåste i trompeten. Da så jeg en stjerne som hadde falt ned på jorden fra himmelen. Stjernen fikk nøkkelen til den bunnløse avgrunnen. (Abyssos g12)
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
Da den åpnet avgrunnen, veltet det fram røk som fra en enorm ovn. Solen og luften ble formørket av røken. (Abyssos g12)
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
Kongen deres var avgrunnens engel. På hebraisk blir han kalt Abaddon og på gresk Apollyon, som betyr”Ødeleggeren”. (Abyssos g12)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
Han sverget ved ham som lever i all evighet, han som skapte himmelen og alt som finnes i den, jorden og alt som finnes på den, havet og alt som finnes i det. Han sa:”Tiden er ute. (aiōn g165)
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos g12)
Når de har sluttført oppdraget sitt med å bære fram budskapet som Guds representanter, vil udyret som stiger opp fra den bunnløse avgrunnen, angripe, beseire og drepe de to. (Abyssos g12)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Akkurat da blåste den sjuende engelen i trompeten. Sterke stemmer ble hørt fra himmelen. De sa:”Vår Gud og Kristus, kongen han lovet oss, har nå tatt makten over hele verden. Han skal regjere i all evighet.” (aiōn g165)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
Etter dette fikk jeg se en annen engel. Den fløy tvers over himmelen og hadde et evig gledesbudskap å fortelle for dem som bor på jorden, for alle land, stammer, språk og folk. (aiōnios g166)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
Røken fra deres plager vil stige opp i all evighet. De vil ikke få noen lindring verken dag eller natt. Dette rammer alle disse som tilber udyret og bildet av det og som tar på seg merket med udyrets navn. (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
En av de fire skikkelsene rakte hver av de sju englene skålen sin av gull. Hver skål var fylt av Guds sinne, sinne fra ham som lever i all evighet. (aiōn g165)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
Udyret som du fikk se, har eksistert, men er ikke mer, det skal på nytt komme opp av den bunnløse avgrunnen for så å gå under. En stor del av innbyggerne på jorden vil bli dypt sjokkert når de ser at udyret, det som har eksistert men ikke er mer, og som på nytt kommer tilbake. De eneste som ikke blir forskrekket, er de som har takket ja til Guds innbydelse om å tilhøre ham, og derfor har sine navn skrevet i livets bok, slik som Gud hadde bestemt allerede før verden ble skapt. (Abyssos g12)
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
Så ropte de enda en gang:”Hyll Gud! Røken fra henne stiger opp i all evighet!” (aiōn g165)
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Udyret ble tatt til fange, sammen med den falske profeten, han som hadde utført mirakler på udyrets oppdrag og bedratt alle som hadde tatt imot udyrets merke og tilbedt bildet av udyret. Både udyret og den falske profeten ble levende kastet i sjøen av ild som brenner som svovel. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos g12)
Etter dette fikk jeg se en engel komme ned fra himmelen. Han hadde nøkkelen til den bunnløse avgrunnen og en tung kjetting i hånden. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos g12)
Så kastet engelen ham ned i den bunnløse avgrunnen og låste og forseglet den med et segl, slik at han ikke kunne bedra folkene før de 1 000 årene hadde gått. Etter det må han bli sluppet ut igjen for en kort periode. (Abyssos g12)
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Djevelen som fortsatte sitt bedrag, ble kastet ned i den samme sjøen av ild og svovel som udyret og den falske profeten hadde blitt. Der skal de bli plaget dag og natt i all evighet. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs g86)
Havet ga tilbake de døde som var i det. Dødens rike ga tilbake de døde som var i det. Hver og en ble dømt etter sine gjerninger. (Hadēs g86)
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Så ble selve døden og dødens rike kastet i den brennende sjøen. Dette er den andre død, den brennende sjøen. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Hver og en som ikke hadde sitt navn skrevet i livets bok, ble kastet i den brennende sjøen. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
De feige, de som fornekter meg, de onde og korrupte, mordere, de som lar seg bruke i seksuell løssluppenhet, de som driver med magi og okkultisme, avgudsdyrkere og alle løgnere, stedet for alle disse blir i sjøen som brenner av ild og svovel. Det er den andre død.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Det skal aldri mer bli mørkt, og ingen skal lenger behøve lampe eller solens lys, for Herren Gud skal lyse over alle. De skal regjere i all evighet. (aiōn g165)

HSA > Aionian Verses: 264
NLB > Aionian Verses: 200