Aionian Verses
Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol )
(parallel missing)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol )
(parallel missing)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol )
(parallel missing)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol )
(parallel missing)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol )
(parallel missing)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol )
(parallel missing)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol )
(parallel missing)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol )
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol )
(parallel missing)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol )
(parallel missing)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol )
(parallel missing)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol )
(parallel missing)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol )
(parallel missing)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol )
(parallel missing)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol )
(parallel missing)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol )
(parallel missing)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
(parallel missing)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol )
(parallel missing)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol )
(parallel missing)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol )
(parallel missing)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol )
(parallel missing)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol )
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol )
(parallel missing)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol )
(parallel missing)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol )
(parallel missing)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol )
(parallel missing)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol )
(parallel missing)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol )
(parallel missing)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol )
(parallel missing)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol )
(parallel missing)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol )
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol )
(parallel missing)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol )
(parallel missing)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol )
(parallel missing)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol )
(parallel missing)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol )
(parallel missing)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol )
(parallel missing)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol )
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol )
(parallel missing)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol )
(parallel missing)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol )
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol )
(parallel missing)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol )
(parallel missing)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol )
(parallel missing)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol )
(parallel missing)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol )
(parallel missing)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol )
(parallel missing)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol )
(parallel missing)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol )
(parallel missing)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol )
(parallel missing)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol )
(parallel missing)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol )
(parallel missing)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol )
(parallel missing)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol )
(parallel missing)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol )
(parallel missing)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol )
(parallel missing)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol )
(parallel missing)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol )
(parallel missing)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol )
(parallel missing)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol )
(parallel missing)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol )
(parallel missing)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol )
(parallel missing)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol )
(parallel missing)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol )
(parallel missing)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna )
Én pedig azt mondom nektek, hogy mindaz, aki haragszik atyjafiára ok nélkül, méltó az ítéletre; aki pedig azt mondja az atyjafiának: ostoba, méltó a főtörvényszékre; aki pedig azt mondja: bolond, méltó a gyehenna tüzére. (Geenna )
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna )
Ha pedig jobb szemed megbotránkoztat téged, vájd ki azt, és vesd el magadtól, mert jobb neked, hogy egy vesszen el a tagjaid közül, semhogy egész tested a gyehennára vettessék. (Geenna )
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna )
És ha jobb kezed botránkoztat meg téged, vágd le, és vesd el magadtól, mert jobb neked, hogy egy vesszen el tagjaid közül, semhogy egész tested a gyehennára vettessék. (Geenna )
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna )
Ne féljetek azoktól, akik a testet ölik meg, de a lelket meg nem ölhetik. Hanem attól féljetek inkább, aki mind a lelket, mind a testet elveszítheti a gyehennában. (Geenna )
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs )
Te is Kapernaum, aki az égig felmagasztaltattál, a pokolig fogsz megaláztatni! Mert ha Sodomában történtek volna azok a csodák, amelyek tebenned történtek, mind a mai napig megmaradt volna. (Hadēs )
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn )
Még aki az Emberfia ellen szól, annak is megbocsáttatik, de aki a Szentlélek ellen szól, annak sem ezen, sem a másvilágon meg nem bocsáttatik. (aiōn )
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn )
Amelyik pedig a tövisek közé esett, az az, aki hallja az igét, de a világnak gondja és a gazdagságnak csalárdsága elfojtja az igét, és nem terem gyümölcsöt. (aiōn )
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn )
Az ellenség, aki a konkolyt vetette, az ördög; az aratás pedig a világ vége, az aratók pedig az angyalok. (aiōn )
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn )
Ahogyan összegyűjtik a konkolyt és megégetik, úgy lesz a világ végén. (aiōn )
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn )
Így lesz a világnak végén is: Eljönnek majd az angyalok, és kiválasztják a gonoszakat az igazak közül. (aiōn )
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs )
De én is mondom neked, hogy te Péter vagy, és ezen a kősziklán építem fel az anyaszentegyházamat, és a pokol kapui sem vesznek rajta diadalmat. (Hadēs )
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios )
Ha pedig a kezed vagy lábad megbotránkoztat, vágd le azokat, és dobd el magadtól: mert jobb neked az életre sántán vagy csonkán bemenned, mint ha két kézzel vagy két lábbal vettetel az örök tűzre. (aiōnios )
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna )
Ha pedig a szemed botránkoztat meg téged, vájd ki azt, és dobd el magadtól: jobb neked félszemmel bemenned az életre, mint ha két szemmel vettetel a gyehenna tüzére. (Geenna )
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios )
És íme, odajött hozzá egy ember, és ezt kérdezte: „Jó mester, mi jót cselekedjem, hogy örök életet nyerjek?“ (aiōnios )
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios )
És aki elhagyta házát vagy testvéreit, nőtestvéreit, atyját, anyját, feleségét, gyermekeit vagy szántóföldjét az én nevemért, mindaz százannyit kap, és örök életet nyer az örökség szerint. (aiōnios )
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn )
És meglátott egy fügefát az út mellett, odament hozzá, és nem talált rajta semmit, hanem csak leveleket. Ekkor ezt mondta neki: „Gyümölcs ezután rajtad soha ne teremjen!“És a fügefa azonnal elszáradt. (aiōn )
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna )
Jaj nektek, képmutató írástudók és farizeusok, mert megkerülitek a tengert és a földet, hogy egy pogányt zsidóvá tegyetek, és ha azzá lett, a gyehenna fiává teszitek őt, kétszerte inkább magatoknál. (Geenna )
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna )
Kígyók, mérges kígyóknak fajzatai, hogyan kerülitek ki a gyehenna büntetését? (Geenna )
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn )
Amikor pedig az Olajfák hegyén ült, tanítványai odamentek hozzá, és ezt kérdezték: „Mondd meg nekünk, mikor fognak ezek történni? És mi lesz a jele te eljövetelednek és a világ végének?“ (aiōn )
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios )
Akkor szól majd a bal keze felől állókhoz is: Távozzatok tőlem, átkozottak, az ördögöknek és az ő angyalainak elkészített örök tűzre. (aiōnios )
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios )
És ezek elmennek az örök gyötrelemre, az igazak pedig az örök életre.“ (aiōnios )
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn )
tanítván őket, hogy megtartsák mindazt, amit én parancsoltam nektek; és íme, én veletek vagyok minden napon a világ végezetéig. Ámen!“ (aiōn )
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn , aiōnios )
De aki a Szentlélek ellen szól káromlást, nem nyer bocsánatot soha, hanem örök kárhozatra méltó.“ (aiōn , aiōnios )
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn )
de a világi gondok, a gazdagság csalárdsága és egyéb dolgok megkívánása közbejönnek, elfojtják az igét, és gyümölcstelen lesz. (aiōn )
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna )
És ha megbotránkoztat téged a te kezed, vágd le, mert jobb neked csonkán bemenned az életre, mint két kézzel menned a gyehennára, az olthatatlan tűzre, (Geenna )
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna )
És ha a te lábad botránkoztat meg téged, vágd le azt, mert jobb neked sántán bemenned az életre, mint két lábbal vettetned a gyehennára, az olthatatlan tűzre, (Geenna )
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna )
És ha a te szemed botránkoztat meg téged, vájd ki azt, mert jobb neked félszemmel bemenned az Isten országába, mint két szemmel vettetned a tüzes gyehennára, (Geenna )
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
Amikor útnak indult, odafutott hozzá egy ember, és letérdelve előtte, kérdezte őt: „Jó Mester, mit cselekedjem, hogy az örök életet elnyerhessem?“ (aiōnios )
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn , aiōnios )
és százannyit ne kapna most ebben az időben, házakat, testvéreket, anyákat, gyermekeket és szántóföldeket, üldözésekkel együtt, a jövendő világon pedig örök életet. (aiōn , aiōnios )
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn )
Akkor Jézus megszólalt, és ezt mondta a fügefának: „Soha többé ne egyék rólad gyümölcsöt senki.“A tanítványai is hallották ezt. (aiōn )
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn )
És uralkodik a Jákób házán örökké, és az Ő királyságának nem lesz vége!“ (aiōn )
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn )
Ábrahám és utódai iránt örökké – amint megmondta atyáinknak.“ (aiōn )
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn )
amint szólott a szent prófétáinak szája által örök időktől fogva, (aiōn )
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos )
És kérték őt, hogy ne parancsolja őket vissza az alvilágba. (Abyssos )
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs )
És te, Kapernaum, talán az égig magasztalnak fel? A pokolig fogsz levettetni. (Hadēs )
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
És íme, egy törvénytudó előállt, és kísértve őt ezt mondta: „Mester, mit cselekedjem, hogy az örök életet elnyerjem?“ (aiōnios )
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna )
De megmondom nektek, kitől féljetek: Féljetek attól, aki ha megöl, arra is van hatalma, hogy a gyehennára vessen. Bizony mondom nektek: Tőle féljetek! (Geenna )
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn )
És megdicsérte az Úr a hamis sáfárt, hogy eszesen cselekedet, mert e világnak fiai a maguk nemében eszesebbek a világosság fiainál. (aiōn )
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios )
Én is mondom nektek: szerezzetek magatoknak barátokat a hamis mammonnal, hogy amikor elfogy, befogadjanak titeket az örök hajlékokba. (aiōnios )
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs )
És a pokolban kínok között föltekintett, meglátta távol Ábrahámot és kebelén Lázárt. (Hadēs )
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
Egy előkelő ember megkérdezte őt: Jó Mester, mit cselekedjem, hogy az örök életet elnyerjem? (aiōnios )
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn , aiōnios )
hogy ne kapná vissza sokszorosan ebben az időben, a jövendő világban pedig az örök életet.“ (aiōn , aiōnios )
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn )
Jézus így válaszolt nekik: „Ennek a világnak fiai nősülnek, és férjhez mennek. (aiōn )
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn )
De akiket méltónak ítélnek arra, hogy az eljövendő világnak és a halálból való feltámadásnak részesei legyenek, azok majd nem nősülnek, és férjhez sem mennek. (aiōn )
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios )
hogy aki hisz őbenne, el ne vesszen, hanem örök élete legyen. (aiōnios )
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios )
Mert úgy szerette Isten e világot, hogy az ő egyszülött Fiát adta, hogy aki hisz őbenne, el ne vesszen, hanem örök élete legyen. (aiōnios )
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios )
Aki hisz a Fiúban, örök élete van, aki pedig nem enged a Fiúnak, nem lát életet, hanem az Isten haragja marad rajta.“ (aiōnios )
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn , aiōnios )
aki pedig abból a vízből iszik, amelyet én adok neki, soha többé meg nem szomjazik, mert az a víz, amelyet én adok neki, örök életre buzgó víznek forrása lesz ő benne.“ (aiōn , aiōnios )
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios )
Aki arat, jutalmat nyer, és az örök életre gyümölcsöt gyűjt, hogy mind a vető, mind az arató együtt örvendezzen. (aiōnios )
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios )
Bizony, bizony mondom néktek, hogy aki az én beszédemet hallja, és hisz annak, aki engem elküldött, örök élete van, és nem megy a kárhozatra, hanem átment a halálból az életre. (aiōnios )
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios )
Tudakozzátok az Írásokat, mert azt hiszitek, hogy azokban van a ti örök életetek, és ezek azok, amelyek bizonyságot tesznek rólam, (aiōnios )
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios )
Ne azért az eledelért munkálkodjatok, amely elvész, hanem azért az eledelért, amely megmarad az örök életre, amelyet az Emberfia ad majd nektek, mert őt pecsétjével igazolta az Isten.“ (aiōnios )
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios )
Az Atyának az az akarata, hogy mindaz, aki látja a Fiút, és hisz ő benne, örök élete legyen, és én feltámasszam azt az utolsó napon.“ (aiōnios )
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios )
Bizony, bizony mondom néktek: Aki énbennem hisz, örök élete van annak. (aiōnios )
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn )
Én vagyok az élő kenyér, amely a mennyből szállt alá: ha valaki eszik ebből a kenyérből, él örökké. És az a kenyér pedig, amelyet én adok, az én testem, amelyet én adok a világ életéért.“ (aiōn )
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios )
Aki eszi az én testemet, és issza az én véremet, örök élete van annak, és én feltámasztom azt az utolsó napon. (aiōnios )
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn )
Ez az a kenyér, amely a mennyből szállt alá, nem úgy, amint a ti atyáitok ették a mannát, és meghaltak: aki ezt a kenyeret eszi, él örökké.“ (aiōn )
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios )
Simon Péter így felelt: „Uram, kihez mehetnénk? Örök életnek beszéde van tenálad. (aiōnios )
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn )
A szolga pedig nem marad mindörökké a házban: a Fiú marad ott mindörökké. (aiōn )
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn )
Bizony, bizony mondom néktek, ha valaki megtartja az én beszédemet, nem lát halált soha.“ (aiōn )
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn )
A zsidók pedig ezt mondták neki: „Most értettük meg, hogy ördög van benned. Ábrahám meghalt, a próféták is, és te azt mondod: ha valaki megtartja az én beszédemet, nem kóstol halált soha. (aiōn )
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn )
Örök időktől fogva nem hallotta senki, hogy vakon szülöttnek szemeit valaki megnyitotta volna. (aiōn )
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn , aiōnios )
Örök életet adok nekik, soha el nem vesznek, és senki ki nem ragadja őket az én kezemből. (aiōn , aiōnios )
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn )
és aki él és hisz énbennem, soha meg nem hal. Hiszed-e ezt?“ (aiōn )
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios )
Aki szereti a maga életét, elveszti azt, és aki gyűlöli a maga életét e világon, örök életre tartja meg azt. (aiōnios )
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn )
A sokaság ezt felelte neki: „Mi azt hallottuk a törvényből, hogy a Krisztus örökké megmarad: hogyan mondhatod hát te, hogy az Emberfiának fel kell emeltetnie? Kicsoda ez az Emberfia?“ (aiōn )
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios )
És tudom, hogy az ő parancsolata örök élet. Amiket azért én beszélek, úgy beszélem, amint az Atya mondta nekem.“ (aiōnios )
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn )
Péter ezt mondta neki: „Az én lábaimat nem mosod meg soha!“Jézus így felelt: „Ha meg nem moslak téged, semmi közöd sincs énhozzám.“ (aiōn )
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn )
És én kérem az Atyát, és más Vigasztalót ad néktek, hogy veletek maradjon mindörökké. (aiōn )
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios )
mivel hatalmat adtál neki minden test felett, hogy örök életet adjon mindazoknak, akiket neki adtál. (aiōnios )
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios )
Az örök élet pedig az, hogy megismerjenek téged, az egyedül igaz Istent, és akit elküldtél, a Jézus Krisztust. (aiōnios )
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs )
Mert nem hagyod a lelkemet a sírban, és nem engeded, hogy szented rothadást lásson. (Hadēs )
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs )
előre látva ezt, szólt a Krisztus feltámadásáról, hogy az ő lelkét nem hagyta a sírban, sem a teste rothadást nem látott. (Hadēs )
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn )
Akit az égnek kell magába fogadnia mind addig az időkig, míg újjá teremtetnek mindazok, amelyekről az Isten kezdettől fogva szólott szent prófétái által. (aiōn )
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios )
Akkor Pál és Barnabás nagy bátorsággal ezt mondták: „Először nektek kellett hirdetnünk az Isten igéjét, de mivel ti megvetitek azt, és nem tartjátok méltóknak magatokat az örök életre, íme, a pogányokhoz fordulunk. (aiōnios )
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios )
A pogányok pedig mikor ezeket hallották, örvendeztek és magasztalták az Úr igéjét, és mindazok, akik örök életre választattak, hittek. (aiōnios )
da aka sani tun zamanai. (aiōn )
Tudja az Isten öröktől fogva minden cselekedetét.« (aiōn )
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios )
Mert ami Istenben láthatatlan, tudniillik az ő örökkévaló hatalma és istensége, a világ teremtése óta alkotásaiból megérthető és látható. Ezért menthetetlenek. (aïdios )
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn )
Mint akik Isten igazságát hazugsággá változtatták, és a teremtett dolgokat tisztelték és szolgálták a Teremtő helyett, aki mindörökké áldott! Ámen. (aiōn )
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios )
Örök élettel azoknak, akik állhatatosan jót cselekedve dicsőséget, tisztességet és halhatatlanságot keresnek. (aiōnios )
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios )
hogy amiképpen uralkodott a bűn a halálra, úgy a kegyelem is uralkodjék az igazság által az örök életre, a mi Urunk Jézus Krisztus által. (aiōnios )
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios )
Most pedig, hogy felszabadultatok a bűn alól és Isten szolgáivá lettetek, megvan a gyümölcsötök, a szent élet, amelynek vége az örök élet. (aiōnios )
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios )
Mert a bűn zsoldja a halál, Isten kegyelmi ajándéka pedig az örök élet a mi Urunk Jézus Krisztus által. (aiōnios )
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn )
akiké az atyák, és akik közül való test szerint a Krisztus, aki mindenekfelett örökké áldandó Isten, Ámen. (aiōn )
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos )
Vagy: „Ki száll le a mélységbe?“Azért tudniillik, hogy Krisztust a halálból felhozza. (Abyssos )
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē )
Mert Isten mindenkit engedetlenségbe zárt, hogy mindenkin megkönyörüljön. (eleēsē )
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn )
Mert tőle, általa és érte van minden. Övé a dicsőség mindörökké. Ámen. (aiōn )
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn )
És ne szabjátok magatokat e világhoz, hanem változzatok meg értelmetek megújulásával, hogy megítélhessétek, mi az Isten jó, neki tetsző és tökéletes akarata. (aiōn )
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios )
Annak pedig, aki titeket megerősíthet az én evangéliumom és Jézus Krisztus hirdetése alapján, annak a titoknak kijelentése alapján, amely örök időktől fogva el volt rejtve, (aiōnios )
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios )
de most megjelentetett a prófétai írások által, az örök Isten parancsolata szerint, hogy a pogányok is eljussanak a hitben való engedelmességre, (aiōnios )
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn )
az egyedül bölcs Istennek a Jézus Krisztus által legyen dicsőség mindörökké Ámen. (aiōn )
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn )
Hol a bölcs? Hol az írástudó? Hol e világ vitázója? Nem tette-e Isten bolondsággá e világnak bölcsességét? (aiōn )
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn )
A (hitben) nagykorúak között mi is bölcsességet hirdetünk, de nem e világnak, sem e világ letűnt fejedelmeinek bölcsességét, (aiōn )
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn )
hanem Istennek titkon való bölcsességét szóljuk, azt az elrejtettet, amelyet Isten öröktől fogva elrendelt a mi dicsőségünkre, (aiōn )
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn )
amelyet e világ fejedelmei közül senki sem ismert fel, mert ha felismerték volna, nem feszítették volna meg a dicsőség Urát. (aiōn )
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn )
Senki se csalja meg magát. Ha valaki azt hiszi, hogy bölcs ti köztetek e világon, bolond legyen, hogy bölccsé lehessen. (aiōn )
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn )
Ha az étel megbotránkoztatja az én atyámfiát, inkább sohasem eszem (áldozati) húst, hogy őt meg ne botránkoztassam. (aiōn )
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn )
Mindezek példaképpen estek rajtuk, de a mi tanulságunkra írattak meg, akikhez az idők vége elérkezett. (aiōn )
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs )
Halál, hol a te győzelmed? Halál, hol a te fullánkod?“ (Hadēs )
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn )
ezeknek a hitetleneknek gondolkodását e világ istene elvakította, hogy ne lássák Krisztusnak, Isten képének dicsőségéről szóló evangéliumnak világosságát. (aiōn )
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios )
Mert a mi pillanatnyi, könnyű szenvedésünk igen-igen nagy örök dicsőséget szerez nekünk, (aiōnios )
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios )
mert nem a láthatókra nézünk, hanem a láthatatlanokra, mert a láthatók ideig valók, a láthatatlanok pedig örökkévalók. (aiōnios )
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios )
Tudjuk, hogyha ez a mi földi sátorunk összeomlik, van Istentől készített hajlékunk, nem kézzel csinált, hanem örökkévaló házunk a mennyben. (aiōnios )
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn )
Amint meg van írva: „Szórt, adott a szegényeknek, az ő igazsága örökké megmarad“. (aiōn )
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn )
Isten, a mi Urunk Jézus Krisztusnak Atyja, aki mindörökké áldott, tudja, hogy nem hazudok. (aiōn )
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn )
aki adta önmagát a mi bűneinkért, hogy kiszabadítson minket e jelenvaló gonosz világból, az Istennek és a mi Atyánknak akarata szerint, (aiōn )
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
akinek dicsőség örökkön-örökké! Ámen. (aiōn )
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios )
Mert aki vet az ő testének, a testből arat veszedelmet; aki pedig vet a léleknek, a lélekből arat örök életet. (aiōnios )
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn )
Minden fejedelemség és hatalmasság, és erő és uraság és minden név felett, mely neveztetik, nemcsak e világon, hanem a következendőben is, (aiōn )
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn )
melyekben jártatok egykor e világ folyása szerint, a levegőbeli hatalmasság fejedelme szerint, ama lélek szerint, mely most az engedetlenség fiaiban munkálkodik, (aiōn )
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn )
hogy megmutassa a következendő időkben az ő kegyelmének felséges gazdagságát hozzánk való jóságából a Krisztus Jézusban. (aiōn )
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn )
és hogy megvilágosítsam mindenkinek, hogy miképpen rendelkezett Isten ama titok felől, amely elrejtetett örök időktől fogva az Istenben, aki mindent teremtett a Jézus Krisztus által; (aiōn )
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn )
amaz örök végezése szerint, amelyet megcselekedett a Krisztus Jézusban, a mi Urunkban: (aiōn )
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn )
annak legyen dicsőség az egyházban a Krisztus Jézusban nemzetségről nemzetségre, örökkön-örökké. Ámen! (aiōn )
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn )
Mert nem vér és test ellen van nékünk tusakodásunk, hanem a fejedelemségek ellen, a hatalmasságok ellen, ez élet sötétségének világbírói ellen, a gonoszság lelkei ellen, melyek a magasságban vannak. (aiōn )
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn )
Az Istennek pedig és a mi Atyánknak dicsőség mindörökkön-örökké. Ámen. (aiōn )
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn )
Tudniillik azt a titkot, mely el volt rejtve ősidők és nemzetségek óta, most pedig megjelentetett az ő szentjeinek, (aiōn )
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios )
akik örök pusztulással fognak lakolni távol az Úrtól és hatalmának dicsőségétől (aiōnios )
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios )
Maga pedig a mi Urunk Jézus Krisztus és Isten, a mi Atyánk, aki szeretett minket, és kegyelméből örök vigasztalással és jó reménységgel ajándékozott meg, (aiōnios )
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios )
De azért könyörült rajtam, hogy Jézus Krisztus elsősorban bennem mutassa meg vég nélküli türelmét, hogy példaképe legyek azoknak, akik majd hisznek benne, és örök életet nyernek. (aiōnios )
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn )
Az örökkévaló királynak, a halhatatlan, láthatatlan, egyedül bölcs Istennek tisztesség és dicsőség örökkön-örökké! Ámen. (aiōn )
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios )
Harcold meg a hitnek szép harcát, nyerd el az örök életet, amelyre elhívattál, és amelyről vallást tettél szép hitvallással sok tanú előtt. (aiōnios )
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios )
Egyedül övé a halhatatlanság, aki hozzáférhetetlen világosságban lakik, akit az emberek közül senki sem látott, nem is láthat, akinek tisztesség és örökkévaló hatalom! Ámen. (aiōnios )
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn )
Azoknak pedig, akik gazdagok e világon, mondd meg, hogy ne fuvalkodjanak fel, és ne reménykedjenek a bizonytalan gazdagságban, hanem az élő Istenben, aki bőségesen megad nekünk mindent megélhetésünkre. (aiōn )
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios )
aki megtartott minket, és szent hívással elhívott, nem a mi cselekedeteink alapján, hanem saját végzése és kegyelme szerint, amelyet nekünk Krisztus Jézusban adott az idők kezdete előtt, (aiōnios )
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios )
Azért mindent elszenvedek a választottakért, hogy ők is elnyerjék a Jézus Krisztusban való üdvösséget örök dicsőséggel együtt. (aiōnios )
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn )
mert Démász engem elhagyott a jelenvaló világhoz ragaszkodva, és elment Thesszalonikába, Kreszcensz Galáciába, Titusz pedig Dalmáciába. (aiōn )
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
Megszabadít engem az Úr minden gonosz cselekedettől, és megtart az ő mennyei országára, akinek dicsőség örökkön-örökké! Ámen. (aiōn )
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios )
az örök élet reménységében, amelyet az igazmondó Isten örök időknek előtt megígért, (aiōnios )
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn )
amely arra tanít minket, hogy megtagadva a hitetlenséget és a világi kívánságokat, mértékletesen, igazán és szentül éljünk a jelenvaló világon, (aiōn )
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios )
hogy az ő kegyelméből megigazulva, reménységünk szerint az örök élet örökösei legyünk. (aiōnios )
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios )
Mert talán azért vált meg tőled ideig-óráig, hogy örökre visszakapjad. (aiōnios )
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
akit mindennek örökösévé tett, aki által a világot is teremtette, (aiōn )
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn )
Ámde a Fiúról így: „A te királyi széked, ó, Isten, megáll örökké. Igazságnak pálcája a te országodnak pálcája. (aiōn )
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn )
Másutt így mondja: „Te örökkévaló pap vagy, Melkisédek rendje szerint.“ (aiōn )
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios )
és tökéletességre jutva, örök üdvösség szerzője lett mindazoknak, akik neki engedelmeskednek, (aiōnios )
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios )
a mosakodásokról, kézrátételekről, a halottak feltámadásáról és az örök ítéletről szóló tanításnak. (aiōnios )
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn )
és megízlelték Istennek jó beszédét és a jövendő világnak erőit, (aiōn )
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn )
ahová utat nyitva bement értünk Jézus, aki örökkévaló főpap lett a Melkisédek rendje szerint. (aiōn )
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn )
A bizonyságtétel így szól: „Te pap vagy örökké, a Melkisédek rendje szerint.“ (aiōn )
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn )
hanem annak esküjével, aki azt mondta neki: „Megesküdött az Úr, és nem bánja meg, te pap vagy örökké Melkisédek rendje szerint.“ (aiōn )
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn )
Ő viszont, minthogy örökké megmarad, változhatatlan a papsága. (aiōn )
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn )
Mert a törvény gyarló embereket rendelt főpapokká, a törvény utáni eskü szava pedig az örökre tökéletes Fiút. (aiōn )
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios )
Nem bakok és tulkok vérével, hanem tulajdon vérével ment be egyszer s mindenkorra a szentélybe, örök váltságot szerezve. (aiōnios )
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios )
mennyivel inkább Krisztusnak vére, aki az örökkévaló Lélek által önmagát ártatlanul áldozta fel Istennek, megtisztítja a ti lelkiismereteteket a holt cselekedetektől, hogy az élő Istennek szolgáljatok. (aiōnios )
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios )
Így tehát egy új szövetség közbenjárója lett Ő, hogy meghalva az első szövetség alatt elkövetett bűnök váltságáért, az elhívottak elnyerjék az örökkévaló örökségnek ígéretét. (aiōnios )
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn )
mert akkor sokszor kellett volna szenvednie a világ teremtése óta. Így pedig csak egyszer jelent meg az idők végén, hogy áldozatával eltörölje a bűnt. (aiōn )
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn )
Hit által értjük meg, hogy a világot Isten igéje teremtette, hogy ami látható, a láthatatlanból állt elő. (aiōn )
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn )
Jézus Krisztus tegnap és ma és mindörökké ugyanaz. (aiōn )
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios )
A békesség Istene pedig, aki kihozta a halálból a juhoknak nagy pásztorát, az örök szövetség vére által, a mi Urunkat, Jézust, (aiōnios )
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn )
tegyen készségesekké titeket minden jóra, hogy cselekedjétek az ő akaratát és munkálja bennünk azt, ami kedves előtte a Jézus Krisztus által, akinek dicsőség örökkön örökké. Ámen. (aiōn )
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna )
A nyelv is tűz, a gonoszság világa. Olyan a nyelv tagjaink között, hogy egész testünket beszennyezi, sőt lángba borítja életünket, miközben maga is lángra lobban a gyehenna tüzétől. (Geenna )
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn )
mint akik ujjá születtetek nem romlandó, de romolhatatlan magból Isten igéje által, ami megmarad örökké. (aiōn )
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn )
de az Úr beszéde megmarad örökké.“Ez pedig az a beszéd, amelyet hirdettek nektek. (aiōn )
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
Ha valaki prédikál, Isten igéjét szólja, ha valaki szolgál, azzal az erővel szolgáljon, amit Isten ad, hogy mindenben Jézus Krisztus dicsőítessék, akinek dicsőség és hatalom örökkön-örökké. Ámen. (aiōn )
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios )
A minden kegyelem Istene pedig, aki az ő örök dicsőségére hívott el titeket a Krisztus Jézusban, miután rövid ideig szenvedtetek, maga fog titeket felkészíteni, erősekké, szilárdakká és állhatatosakká tenni. (aiōnios )
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
Övé a dicsőség és a hatalom örökkön-örökké. Ámen. (aiōn )
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios )
Így majd szabadon fogtok bemenni a mi Urunknak és Megtartónknak, Jézus Krisztusnak örök országába. (aiōnios )
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō )
Mert Isten nem kedvezett a bűnbe esett angyaloknak sem, hanem sötét mélységbe taszította őket, hogy láncra veretve maradjanak az ítéletig. (Tartaroō )
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn )
hanem növekedjetek a kegyelemben és a mi Urunknak és megtartó Jézus Krisztusunknak ismeretében. Neki legyen dicsőség mind most, mind örökkön-örökké. Ámen. (aiōn )
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios )
Az élet megjelent, és láttuk, és tanúbizonyságot teszünk róla és hirdetjük nektek az örök életet, amely az Atyánál volt és megjelent nekünk. (aiōnios )
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn )
A világ pedig elmúlik és annak kívánsága is, de aki Isten akaratát cselekszi, az megmarad örökké. (aiōn )
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios )
Az ígéret pedig, amit ő maga ígért nekünk: az örök élet. (aiōnios )
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios )
Aki gyűlöli atyjafiát, az embergyilkos és tudjátok, hogy egy embergyilkosnak sincs örök élete. (aiōnios )
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios )
Ez a bizonyságtétel pedig az, hogy örök életet adott nekünk Isten. Ez az élet pedig az ő Fiában van. (aiōnios )
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios )
Ezeket azért írtam nektek, akik hisztek Isten Fiának nevében, hogy tudjátok meg: örök életetek van. (aiōnios )
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios )
De tudjuk azt is, hogy az Isten Fia eljött és képességet adott nekünk arra, hogy megismerjük az Igazat, és hogy mi az Igazban, az ő Fiában, a Jézus Krisztusban vagyunk. Ő az igaz Isten és az örök élet. (aiōnios )
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn )
mert az igazság megmarad bennünk, és velünk lesz örökké. (aiōn )
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios )
És az angyalokat is, akik nem őrizték meg a maguk méltóságát, hanem elhagyták lakóhelyüket, örök bilincsekben és sötétségben tartja fogva a nagy nap ítéletére. (aïdios )
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios )
Amiképpen Sodoma és Gomora és a körülöttük lévő városok is, amelyek azokhoz hasonlóan paráználkodtak, és más utat jártak, példaként vannak előttünk, amikor elveszik az örök tűz büntetését. (aiōnios )
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn )
tengernek megvadult habjai, a maguk szennyét tajtékozók, tévelygő csillagok, akikre az örök sötétség homálya vár. (aiōn )
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios )
tartsátok meg magatokat Isten szeretetében, várva a mi Urunk Jézus Krisztusnak irgalmasságát az örök életre. (aiōnios )
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn )
az egyedül bölcs Istennek, a mi megtartónknak, dicsőség, fenség, erő és hatalom most és mindörökké. Ámen. (aiōn )
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn )
és az ő Istenének és Atyjának királyaivá és papjaivá tett minket: övé legyen a dicsőség és a hatalom mindörökké. Ámen. (aiōn )
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn , Hadēs )
és az Élő. Halott voltam, és íme, élek örökkön örökké. Ámen. Nálam vannak a pokolnak és a halálnak kulcsai. (aiōn , Hadēs )
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn )
És amikor az élőlények dicsőséget, tisztességet és hálát adnak annak, aki a királyi széken ül, aki örökkön-örökké él, (aiōn )
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn )
a huszonnégy vén leborul az előtt, aki a királyi széken ül és imádja azt, aki örökkön-örökké él, és koronájukat leteszik a királyi szék elé és ezt mondják: (aiōn )
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn )
És hallottam, hogy minden teremtmény, amely a mennyben, a földön és a föld alatt és a tengerben és minden, ami ezekben van, ezt mondta: „A királyi székben ülőnek és a Báránynak áldás és tisztesség és dicsőség és hatalom örökkön örökké!“ (aiōn )
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs )
És láttam, és íme, egy fakó ló! Annak, aki rajta ült neve halál és a pokol követte őt és adatott neki hatalom a földnek negyedrészén, hogy öljenek fegyverrel és éhséggel és halállal a földnek fenevadjaival. (Hadēs )
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn )
ezt mondva: „Ámen. Áldás és dicsőség és hálaadás és tisztesség és hatalom és erő a mi Istenünknek örökkön örökké. Ámen“. (aiōn )
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos )
Az ötödik angyal is trombitált, és láttam, hogy egy csillag esett le az égről a földre, és neki adatott a mélység kútjának kulcsa. (Abyssos )
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos )
Megnyitotta azért a mélységnek kútját és füst jött föl a kútból, mint egy nagy kemencének füstje, és elhomályosodott a nap és a levegő a kút füstjétől. (Abyssos )
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos )
Királyuk a mélység angyala volt, annak neve zsidóul Abaddón, görögül pedig Apollüón, azaz Pusztító. (Abyssos )
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn )
és megesküdött arra, aki örökkön örökké él, aki teremtette az eget és a benne lévőket, és a földet és a benne lévőket, és a tengert és a benne lévőket, hogy nem lesz több időhaladék, (aiōn )
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos )
És amikor elvégezték bizonyságtételüket, a mélységből feljövő fenevad hadakozik ellenük és legyőzi őket és megöli őket. (Abyssos )
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn )
A hetedik angyal is trombitált és nagy szózatok hangoztak a mennyben, amelyek ezt mondták: „A világ uralma a mi Urunké és az ő Krisztusáé lett, aki örökkön örökké uralkodik“. (aiōn )
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios )
És láttam egy másik angyalt repülni az ég közepén, akinél az örökkévaló evangélium volt, hogy a föld lakosainak hirdesse az evangéliumot és minden nemzetségnek és törzsnek és nyelvnek és népnek. (aiōnios )
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn )
Kínlódásuk füstje felmegy örökkön örökké, és nem lesz nyugalmuk éjjel és nappal, akik imádják a fenevadat és annak képét, és ha felveszik az ő nevének bélyegét. (aiōn )
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn )
És egy a négy élőlény közül adott a hét angyalnak hét arany poharat, amely az örökkön örökké élő haragjával volt tele. (aiōn )
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos )
A fenevad, amelyet láttam, volt és nincs, és a mélységből jön fel, és pusztulásra megy. És a föld lakosai, akiknek neve nincs beírva az élet könyvébe a világ kezdete óta, csodálkoznak, látva a fenevadat, amely volt és nincs, de ismét megjelenik. (Abyssos )
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn )
És másodszor is mondták: Halleluja, annak füstje felszáll örökkön örökké.“ (aiōn )
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr )
de foglyul esett a fenevad és vele együtt a hamis próféta, aki annak színe előtt csodákat tett, amelyekkel elhitette azokat, akik a fenevad bélyegét felvették, és akik imádták annak képét. Mindkettőt elevenen a kénkővel égő tüzes tóba vetették. (Limnē Pyr )
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos )
És láttam egy angyalt leszállni a mennyből, akinél a mélység kulcsa volt, és egy nagy lánc a kezében. (Abyssos )
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos )
És a mélységbe vetette és bezárta azt és bepecsételte, hogy többé el ne hitesse a népeket, amíg el nem telik az ezer esztendő, azután el kell oldoztatnia egy kis időre. (Abyssos )
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn , Limnē Pyr )
És az ördög, aki elhitette őket, a tűz és kénkő tavába vettetett, ahol a fenevad és a hamis próféta van és kínozzák őket éjjel és nappal örökkön örökké. (aiōn , Limnē Pyr )
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs )
És a tenger kiadta a benne lévő halottakat, és a halál és a pokol is kiadta az ott lévő halottakat, és megítéltetett mindenki cselekedetei szerint. (Hadēs )
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs , Limnē Pyr )
A halál és pokol belevettetett a tűz tavába. A tűz tava a második halál (Hadēs , Limnē Pyr )
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr )
És ha valaki nem volt beírva az élet könyvébe, azt a tűz tavába vetették. (Limnē Pyr )
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr )
De a gyáváknak, és hitetleneknek és utálatosoknak és gyilkosoknak és paráznáknak és varázslóknak és bálványimádóknak és hazugoknak a része a tűzzel és kénkővel égő tóban lesz, ami a második halál.“ (Limnē Pyr )
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn )
És ott éjszaka nem lesz, és nem lesz szükségük lámpafényre és napvilágra, mert az Úr Isten az ő világosságuk, és uralkodnak örökkön örökké. (aiōn )