Aionian Verses

Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
(parallel missing)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
(parallel missing)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
(parallel missing)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
(parallel missing)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
(parallel missing)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol h7585)
(parallel missing)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol h7585)
(parallel missing)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol h7585)
(parallel missing)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
(parallel missing)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
(parallel missing)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
(parallel missing)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
(parallel missing)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
(parallel missing)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Shin ta hinttew odays; ba ishaa hanqettiya ubbay pirddettana. Ba ishaa cayaa oonikka daynna sinthi pirddas shiiqana. Ba ishaakko, ‘Eeyay’ giya oonikka qassi gaanname taman pirddettana. (Geenna g1067)
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Ne ushachcha ayfey new nagaras gaaso gidikko, kessa hola. Ne asatethay kumethi gaanname taman wodhdhanaappe ne asatethaafe issoy dhayikko new lo77o. (Geenna g1067)
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Ne ushachcha kushey new nagaras gaaso gidikko, iya qanxa hola. Ne asatethay kumethi gaanname taman wodhdhanaappe ne asatethaafe issoy dhayikko, new lo77o. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Ashoppe attin shemppo wodhanaw dandda7onnayssatas yayyofite. Shin shemppuwanne ashuwa gaannamen dhayssanaw dandda7iya Xoossaas yayyite. (Geenna g1067)
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
Qassi, Qifirnahoome, neeni pude salo keyanaw koyay? Hanenna! Neeni Si7oolen yegettana. Ays giikko, ne giddon oosettida malaatati Soodomen oosettidabaa gidiyakko, Soodomey hachchi gakkanaw de7anashin. (Hadēs g86)
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn g165)
Oonikka Asa Na7a bolla iitabaa odettiko iyaw atto geetettana, shin Geeshsha Ayyaana bolla iitabaa odettiya oodeskka ha sa7an gidin yaana alamiyan iya nagaray atto geetettenna. (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
Aguntha gaathan zerettidayssi qaala si7is, shin ha alamiya duussaa hirggaynne duretetha qofay qaala cuulliya gisho ayfe ayfonna attees. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
Leeshshuwa zeriday morkkiya Xalahe. Caka wodey, wodiya wurssethaa. Cakkeyssati kiitanchchota. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
“Leeshshoy maxettidi taman xuugetteyssa mela wodiya wurssethan hessada hanana. (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
Wodiya wurssethan hessatho hanana. Kiitanchchoti yidi nagaranchchota xillotappe shaakkidi, (aiōn g165)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
Ta new odays Phexiroosa, neeni zaalla! Taani ha zaalla bolla ta woosa keethaa keexana. Hayqo wolqqatika iyo xoonokkona. (Hadēs g86)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
“Ne kushey woykko ne tohoy nena balethikko neeppe qanxa yegga. Neeni nam77u kushera woykko nam77u tohora merinaa taman yeggettanayssafe kushe woykko toho duuxa gidada merinaa de7o demmeyssi new lo77o. (aiōnios g166)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Qassi ne ayfey nena balethikko iyo wooca kessada wora hola. Neeni nam77u ayfera gaanname taman yeggetteyssafe issi ayfera merinaa de7uwa geleyssi new lo77o. (Geenna g1067)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios g166)
Issi gallas issi uray Yesuusakko yidi, “Asttamaariyaw, taani merinaa de7o demmanaw ay lo77obaa ootho?” yaagis. (aiōnios g166)
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios g166)
Ta sunthaa gisho keethe woykko ishata woykko michcheta woykko aawa woykko aayiw woykko nayta woykko gadiya aggiday oonikka xeetu kushe ekkana. Qassi merinaa de7uwakka ekkana. (aiōnios g166)
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
Oge gaxan issi balase mithi be7idi iikko bis. Shin haythafe attin hara aykkoka demmibeenna. Hessa gisho, iyo, “Hizappe nam77antho ayfe ayfoppa!” yaagis. He balase mithiya ellesada mela aggasu. (aiōn g165)
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
“Hinttenoo, cubboto, higge asttamaaretonne Farisaaweto, hintte issi uraa ammanthanaw abbaranne sa7ara yuuyeta. Shin hintte iya ammanthida wode he uraa hinttefe aathidi Gaannames giigettidayssa oothiya gisho, hinttena ayye. (Geenna g1067)
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
“Ha shooshatoo, shoosha nayto, hintte Gaanname pirddaafe waanidi attanee? (Geenna g1067)
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
Yesuusi Shamaho Deriya bolla uttidashin, iya tamaareti banttarkka iyaakko yidi, “Hessi awude hananeekko nuus oda. Qassi ne yuussasinne wodiya wurssethaas malaatay aybee?” yaagidi oychchidosona. (aiōn g165)
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
“He wode haddirssa baggara de7eyssatakko, ‘Ha qanggettidayssato, ta matappe haakkite. Xalahesinne iya kiitanchchotas giigida merinaa taman biite. (aiōnios g166)
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Hessa gisho, he asati merinaa pirddas qassi xilloti merinaa de7uwas baana” yaagis. (aiōnios g166)
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn g165)
Taani hinttena kiittidaba ubbaa entti naagana mela entta tamaarssite. Taani wodiya wurssethaa gakkanaw ubba wode hinttera de7ays” yaagis. (aiōn g165)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Shin Geeshsha Ayyaana bolla iitabaa odettiya oodeskka merinaa nagara gidanaappe attin Xoossay ubbarakka iya maarenna” yaagis. (aiōn g165, aiōnios g166)
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn g165)
Shin ha sa7a de7uwas hirggoy, duretethaa dosoynne harabaa amotteyssi iya wozanan gelidi qaala cuulliya gisho ayfe ayfonna attis. (aiōn g165)
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna g1067)
Ne kushey nena balethikko, qanxa hola. Neeni nam77u kushera to7onna gaanname taman yegetteyssafe, duuxa kushera de7uwa geloy new lo77o. (Geenna g1067)
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna g1067)
Ne tohoy nena balethikko, qanxa hola. Neeni nam77u tohuwara gaanname taman yegetteyssafe, wobbe gidada de7uwa geleyssi new lo77o. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna g1067)
Ne ayfey nena balethikko, wooca kessa hola. Neeni nam77u ayfiyaara gaanname taman yegetteyssafe, issi ayfiyaara Xoossaa kawotethaa geleyssi new lo77o. (Geenna g1067)
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Yesuusi baanaw keyida wode, issi uray woxxi yidi, iya sinthan gulbbatidi, “Keeha asttamaariyaw, merinaa de7uwa laattanaw taani ay ootho?” yaagidi oychchis. (aiōnios g166)
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
ha77i ha wodiyan xeetu kushe keetha, ishata, michcheta, aayeta, nayta, gadiya, goodetethara issife ekkana. Sinthafe yaana wodiyankka merinaa de7uwa ekkana. (aiōn g165, aiōnios g166)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
Yesuusi he balasiw, “Hiza, neeppe merinaw asi ayfe mooppo” yaagis. Iya tamaareti I geyssa si7idosona. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
I Yayqooba sheeshaa bolla merinaw kawotana; iya kawotethaas zawi baawa” yaagis. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
Hessika nu aawatas odida qaalaa, Abrahamesinne iya sheeshas gidayssa merinaw polanaassa” yaagasu. (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
Hessika beni wode geeshsha nabeta doonan odettidayssa mela, (aiōn g165)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Tuna ayyaanati banttana Si7oole kiittonna mela woossidosona. (Abyssos g12)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
Nekka Qifirnahoome, salo gakkanaw nena dhoqqu oothanaw koyay? Ne duge Si7oole holettana” yaagis. (Hadēs g86)
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Hekko, issi gallas Muse wogaa eriya issi uray denddidi Yesuusa yaagidi paace oysho oychchis. “Asttamaariyaw, merinaa de7uwa laattanaw taani ay ootho?” yaagis. (aiōnios g166)
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Hanoshin, hintte babbanaw besseyssa ta hinttew qonccisana. Hessika wodhidaappe guye Gaannamen yegganaw wolqqay de7eyssas iyaw babbite. Ee, tuma gays; iyaw babbite. (Geenna g1067)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
Keethaaway ammanettiboonna shuumaa iya bilaamatethaas nashshis. Ha alamiya nayti ase oythan poo7o naytappe aadhdhida wozanaamata. (aiōn g165)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
“Hessa gisho, ta hinttew odays; ha alamiya miishey wuriya wode merinaa keethan mokettana mela ha miishiyara hinttew laggeta shammite. (aiōnios g166)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
Si7oolen un77ettidi de7ishe dhoqqu gidi haahon Abrahamenne iya ki7on de7iya Alaazara be7is. (Hadēs g86)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Ayhude halaqatappe issoy, “Keeha asttamaariyaw, merinaa de7uwa demmanaw ay ootho?” yaagidi oychchis. (aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
ha wodiyan dakko daro, yaana alamiyan merinaa de7uwa ekkonnay oonikka baawa” yaagis. (aiōn g165, aiōnios g166)
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
Yesuusi zaaridi, “Asay ha wodiyan ekkoosonanne geloosona. (aiōn g165)
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
Shin hayqoppe denddidi yaana alamiyan daanaw besseyssati ekkokonanne gelokkona. (aiōn g165)
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
ubbay merinaa de7uwa ekkana mela Asa Na7ay dhoqqu gaanaw bessees. (aiōnios g166)
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Xoossaa Na7aa ammaniyaa ubbay merinaa de7uwa laattanaappe attin dhayonna mela Xoossay ha alamiya daro dosida gisho ba issi Na7aa immis. (aiōnios g166)
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Na7aa ammaniyaa uraas merinaa de7oy de7ees. Shin Na7aa ammanonnayssa bolla Xoossaa hanqoy de7eesippe attin I de7o demmenna. (aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Shin taani immana haathaa uyaa oonikka ubbakka saamottenna. Taani immana haathay iya giddon merinaa de7o immiya goggiya pultto gidana” yaagis. (aiōn g165, aiōnios g166)
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios g166)
Zereyssinne cakkeyssi issife ufayttana mela cakkeyssi damooziya ekkees qassi kathaa merinaa de7os shiishees. (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
“Taani hinttew tuma odays; ta qaala si7eyssasinne tana kiittidayssa ammaneyssas merinaa de7oy de7ees. I hayqoppe de7on pinnida gisho pirddettenna. (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
“Geeshsha Maxaafatappe merinaa de7o demmanabaa hinttew daanin entta pilggeeta; entti tabaa markkattosona. (aiōnios g166)
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
Samiya kathas oothofite, shin merinaa de7o immiya kathas oothite. Xoossaa Aaway I oothana mela iyaw maata immida gisho he kathaa Asa Na7ay hinttew immana” yaagis. (aiōnios g166)
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
Hiza, ta Aaway koyey hessa: Na7aa be7idi ammaniyaa ubbay merinaa de7uwa ekkana; taani he ubbaa wurssetha gallas merinaa de7os hayqoppe denthana” yaagis. (aiōnios g166)
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
“Taani hinttew tuma odays; tana ammaniyaa oodeskka merinaa de7oy de7ees. (aiōnios g166)
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
Saloppe yida de7o uythay tana. Oonikka ha uythaa miikko merinaw daana. Qassi ha alamey de7on daana mela taani hinttew immana uythay ta ashuwa” yaagis. (aiōn g165)
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
Ta ashuwa miya uraasinne ta suuthaa uyaa uraas merinaa de7oy de7ees. Taani wurssetha gallas iya hayqoppe denthana. (aiōnios g166)
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
Saloppe wodhdhida uythay hayssa: hintte aawati midi hayqqida manna mela gidenna; ha uythaa miya uray merinaw daana” yaagis. (aiōn g165)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
Simoon Phexiroosi zaaridi, “Godaw, nuuni oodeko baanee? New merinaa de7o immiya qaalay de7ees. (aiōnios g166)
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
Aylley merinaw soo asaara deenna, shin na7ay merinaw soo asaara de7ees. (aiōn g165)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Taani hinttew tuma odays; ta qaala naagiya oonikka hayqqenna” yaagis. (aiōn g165)
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Ayhudeti zaaridi, “Ne bolla tuna ayyaanay de7eyssa nuuni ha77i erida. Abrahamey hayqqis; nabetikka hayqqidosona. Shin neeni, ‘Ta qaalaa naagiya oonikka hayqqenna’ yaagasa. (aiōn g165)
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn g165)
Saloy sa7i medhettosappe qooqe gididi yelettida asa ayfe pathiday oonikka baawa. (aiōn g165)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
Taani enttaw merinaa de7uwa immays; entti ubbarakka dhayokkona. Oonikka ta kusheppe entta bonqi ekkanaw dandda7enna. (aiōn g165, aiōnios g166)
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
Qassi de7on de7eynne tana ammaniyaa oonikka hayqqenna. Hessa neeni ammanay?” yaagis. (aiōn g165)
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Ba shemppuwa dosiya oonikka dhayssees; ba shemppuwa ha alamiyan ixxiya oonikka merinaa de7os ashshees. (aiōnios g166)
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Daro asay zaaridi, “Nu higgey Kiristtoosi merinaw de7eyssa odees. Yaatin, neeni woygada, ‘Asa Na7ay dhoqqu gaanaw bessees’ gay? ‘I, Asa Na7ay oonee?’” yaagidosona. (aiōn g165)
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Qassi iya kiitay merinaa de7o gideyssa taani erays. Hessa gisho, taani odeyssi ta Aaway tana oda gidayssa” yaagis. (aiōnios g166)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
Yaatin, Phexiroosi, “Ne ta tohuwa ubbarakka meeccaka” yaagis. Yesuusi iyaakko, “Taani ne tohuwa meecconna ixxiko newunne tawunne issifetethi baawa” yaagis. (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
Taani Aawa woossana; hinttera merinaw daana mela minthetheyssa hinttew immana. (aiōn g165)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
Neeni iyaw immida ubbaas I merinaa de7uwa immana mela asa ubbaa bolla iyaw maata immadasa. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
Merinaa de7oy, nena, issi tuma Xoossaanne ne kiittida Yesuus Kiristtoosa ero. (aiōnios g166)
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
Ays giikko, ta shemppuwa Si7oolen aggaka. Qassi ne Geeshsha Na7aa ahaa wooqisakka. (Hadēs g86)
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
Hessa gisho, Kiristtoosa dendduwa sinthe xeellidi, ‘Iya shemppoy Si7oolen attibeenna; iya asatethaykka wooqibeenna’ gidi odis. (Hadēs g86)
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
Xoossay ba geeshsha nabeta doonan beni odidayssa mela ubbabay ooraxiya wodey gakkanaw Yesuusi salon gam77anaw bessees. (aiōn g165)
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios g166)
Phawuloosinne Barnnabaasi yayyonna, “Xoossaa qaalay koyrottidi hinttew odettanaw koshshees. Shin hintte qaala ixxidi merinaa de7uwa ekkanaw nuus bessenna gidi hinttee, hintte huu7en pirddida gisho hiza nuuni Ayhude gidonnayssatakko simmos. (aiōnios g166)
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios g166)
Ayhude gidonnayssati hessa si7ida wode ufayttidi Xoossaa qaala bonchchidosona. Qassi merinaa de7uwas doorettida ubbay ammanidosona. (aiōnios g166)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
Benippe doomada hessi erettana mela oothida Xoossay, taani yaagays’ yaages. (aiōn g165)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
Alamey medhettosappe doomidi, asaas beettonna Xoossaa kanddoy, hessika iya merinaa wolqqaynne Xoossatethay iya medhetethan qonccidi de7iya gisho, asay bantta iitatethaas gaasoyiyabay baawa. (aïdios g126)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Hessi haniday entti Xoossaa tumaa worddon laammida gishonne medhdhida Xoossaa aggidi, medhetethi goynnida gishossa. Xoossay merinaw galatettidayssa. Amin7i. (aiōn g165)
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios g166)
Lo77o ooson minnidi, galataa, bonchchonne dhayonna de7uwa koyeyssatas Xoossay merinaa de7uwa immana. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Nagari hayqo wolqqan kawotidayssa mela Xoossaa aadho keehatethay xillotethaa wolqqan kawotidi, nu Godaa Yesuus Kiristtoosa baggara nuna merinaa de7uwakko kaalethees. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
Shin hintte nagara aylletethaa qashoppe bilettidi, Xoossaas aylle gidideta. Hessi hinttena geeshshi oothidi merinaa de7uwakko kaalethees. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Nagara gatey hayqo. Shin Xoossay, nu Godaa Kiristtoos Yesuusa baggara immiya imotay merinaa de7o. (aiōnios g166)
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
Entti yeletethan mayzata zare; qassi Kiristtoosi ashon entta zare gididi yis. Ubbaafe bolla gidida Xoossay merinaw galatetto. Amin7i! (aiōn g165)
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
Woykko, ‘Duge sa7a garssi wodhdhanay oonee?’ gooppa; hessi Kiristtoosa duufoppe kessanaassa. (Abyssos g12)
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
Xoossay asa ubbaa ba maarotethaa bessanaw koyidi, asi ubbay kiitettonna ixxana mela oothis. (eleēsē g1653)
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
Ubbaa I medhdhis; ubbay iyan de7ees; ubbay iya bonchchossa. Xoossaas merinaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Lo77o, ufaysseyssanne polo gidida Xoossaa sheniya hintte shaakki eranaw hintte qofan laamettiteppe attin ha alamiya daanopite. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
Galatay Xoossaas gido. Taani, Yesuus Kiristtoosabaa odiya Wonggelaa qaalanne daro wodeppe qosettidi gam77ida tumatethan, Xoossay hinttena ammanon minthidi essanaw dandda7ees. (aiōnios g166)
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
Shin ha77i he tumay qonccis. Kawotetha ubbay ammanidi kiitettana mela merinaa Xoossaa kiitan nabeti he tumabaa xaafidosona. (aiōnios g166)
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
Yesuus Kiristtoosa baggara cinccatethi iya xalaalas de7iya, issi Xoossaas merinaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Yaatin, cincci awun de7ii? Higge asttamaarey awun de7ii? Woykko ha sa7aa eranchchoy awun de7ii? Xoossay ha sa7aa cinccatethaa eeyatethi oothibeennee? (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
Ayyaanan de7on diccidayssatas nuuni cinccatethaa qaalan odoos. Shin he cinccatethay, ha sa7aa cinccatethaa woykko dhayanaw de7iya ha sa7aa haareyssata cinccatethaa gidenna. (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
Shin nuuni odiya cinccetethay, daro wodeppe sinthe Xoossay nu bonchchuwas giigisidayssanne geemmidi de7iya xuura cinccatethaa. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
Ha sa7aa haareyssatappe oonikka ha cinccatethaa eribeenna. Entti eridabaa gidiyakko, bonchcho Godaa masqaliya bolla kaqqokona. (aiōn g165)
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Oonikka bana cimmofo. Ha sa7aa cinccatethan bana cincca oothidi ekkiya oonikka Xoossaa sinthan cincca gidanaw eeya gido. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)
Hessa gisho, kathi ta ishaa dhubbiyabaa gidikko, I dhubettonna mela asho ubbarakka miikke. (aiōn g165)
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
Ha entta bolla gakkida ubbay nu naagettana mela nuus leemiso gidis. Qassi wode wurssethaa bolla de7iya nuus timirtte gidana mela ha ubbay xaafettis. (aiōn g165)
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Hessadakka, “Hayqo, ne xoonoy awun de7ii? Hayqo, ne qohiya wolqqay awun de7ii?” gida qaalay polettana. (Hadēs g86)
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn g165)
Ha alamiya haariya xoossay ammanonna asaa wozanaa goozis. Entti Xoossaa mela gidida Kiristtoosa bonchcho Wonggelaa poo7uwa be7onna mela diggis. (aiōn g165)
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios g166)
Ha77is nuuni waayettiya ha kawushsha waayey, ubbaafe keehi gitatiya merinaa bonchchuwa nuus immisana. (aiōnios g166)
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios g166)
Nuuni benttiyabaa gidonnashin, benttonnabaa xeellos. Benttiyabay ha77issa, shin benttonnabay merinaassa. (aiōnios g166)
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
Ha77i nu de7iya dunkkaane daaniya ha sa7a asatethay laalettikokka, asi keexiboonna, Xoossay keexida merinaa keethay nuus salon de7eyssa eroos. (aiōnios g166)
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn g165)
Geeshsha Maxaafan, “I ba shaluwa manqotas laallis; iya xillotethay merinaw de7ana” yaagees. (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
Merinaw bonchchettida Xoossay, nu Godaa Yesuus Kiristtoosa Aaway, ta worddotonnayssa erees. (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Ha iita wodiyappe nuna ashshanaw, nu Xoossaa, nu Aawa shenen Kiristtoosi nu nagara gisho bana aathi immis. (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Xoossaas Merinaappe merinaa gakkanaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
Ba asho amuwaa kunthanaw zeriya oonikka, ba asho amuwaappe hayqo buuccana. Shin Ayyaanaa ufayssanaw zeriya oonikka Ayyaanaappe merinaa de7o cakkana. (aiōnios g166)
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
Iya sunthay, ayseyssatappenne maata aawatappe, haareyssatappenne godatappe, bolla gididi ha alamiya xalaalan gidonnashin, sinthafe yaana alamiyankka hara sunthata ubbaafe dhoqqa. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
He wode hintte ha alamiya iita ogiya kaallideta. Carkkuwa bolla de7iya ayyaana wolqqata halaqaasinne ha77ika Xoossaas kiitettonna asaa haariya ayyaanas kiitettideta. (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
I hessa oothiday, Kiristtoos Yesuusa baggara nuus qonccisida ba keehatethaanne zawi baynna ba aadho keehatetha duretethaa yaana laythan nuna bessanaassa. (aiōn g165)
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
Qassi kase wodiyan ubbaa medhdhida Xoossan qosettidi de7iya xuuras, Xoossaa qofay aybeekko qonccisanaw aadho keehatethay taw imettis. (aiōn g165)
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
Xoossay ba merinaa qofaa nu Godaa Kiristtoos Yesuusa baggara polanaw hessa oothis. (aiōn g165)
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
woosa keethaninne Kiristtoos Yesuusan wode ubban merinaappe merinaa gakkanaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
Nu olay asara gidonnashin, salon de7iya tuna ayyaana olanchchotara, maata aawatara, haareyssataranne ha dhuma alamiya wolqqatara. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Nu Aawa Xoossaas merinaappe merinaa gakkanaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
Ha qaalay kase aadhdhida wodiyan yeletethaa ubbaafe geemmidi de7is. Shin ha77i Xoossay ha xuuraa ammaniyaa ubbaas qonccisis. (aiōn g165)
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Entti Godaa sinthafenne iya bonchchuwa wolqqaafe shaakettidi merinaa dhayuwan pirddettana. (aiōnios g166)
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
Xoossay nu aaway nuna dosees. I nuus keeha; I merinaa minthethonne lo77o ufayssaa nuus immis. Hintte ubba wode lo77obaa oothanawunne odettanaw minthethana melanne maaddana mela nu Godaa Yesuus Kiristtoosanne Xoossaa nu aawa woossos. (aiōnios g166)
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Shin merinaa de7uwa ekkanaw iya ammaniyaa asaas taani leemiso gidana mela Yesuus Kiristtoosi daro dandda7is. Taw ubbaafe aadhdhida nagaranchchuwas Xoossay ba maarota darssis. (aiōnios g166)
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
Ayfen benttonnayssas, issi Xoossaas, hayqqonnayssas, merinaa Kawuwas, merinaappe merinaa gakkanaw galataynne bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios g166)
Ammano baaxiya loytha baaxeta. Daro asaa sinthan ne markkattida ne ammanuwabaa, Xoossay nena iyaw xeegida merinaa de7uwa oykka. (aiōnios g166)
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios g166)
Issi iya xalaali hayqqenna. Oonikka shiiqanaw dandda7onna poo7on de7ees. Oonikka iya be7ibeenna; qassi be7anawukka dandda7enna. Bonchchoynne merinaa wolqqay iyaw gido. Amin7i. (aiōnios g166)
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn g165)
Ha alamiya dureti coo dhayiya shalon otorttonna melanne ceeqqonna mela oda. Nuus koshshiyabaa palahisidi immiya nuna anjjiya, dure Xoossan ammanettana mela entta kiitta. (aiōn g165)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
Xoossay ba sheneninne ba aadho keehatethan nuna ashshidi, ba geeshsha dere oothanaw nuna doorisppe attin nuuni oothida oosuwa gisho gidenna. Ha aadho keehatethaa Kiristtoos Yesuusa baggara alamey medhettanaappe sinthe nuus immis. (aiōnios g166)
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Hessa gisho, Xoossay doorida asati Kiristtoos Yesuusan de7iya atotethaa merinaa bonchchuwara ekkana mela entta gisho ubbaban waayettays. (aiōnios g166)
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
Deemasi ha alamiyan de7iyabata dosidi, tana aggidi, Teselonqe katamaa bis. Qerqisi Galatiya biittaa, qassi Titoy Dilmmaxiya biittaa bis. (aiōn g165)
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Goday tana iita ubbaafe ashshidi ba salo kawotetha saron efana. Iyaw merinaappe merinaa gakkanaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
He ammanoynne eratethay merinaa de7uwa ufayssaa bolla zemppis. Hessa daro wodeppe sinthe worddotonna Xoossay nuus immana gidi qaala gelis. (aiōnios g166)
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn g165)
He aadho keehatethay, nu nagaranne ha alamiya amuwaa aggidi, ha wodiyan nuna haaridi, tuma ayyaana de7uwaninne xillotethan daana mela nuna tamaarssees. (aiōn g165)
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Ba aadho keehatethaa baggara nuna xillisidi merinaa de7uwa laata ufayssaa oykkana mela hessa oothis. (aiōnios g166)
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
Anasmoosi guutha wode neeppe shaakettidayssi, ooni eri simmidi ubba wode neera de7onna aggenna. (aiōnios g166)
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Shin ha wurssetha wodiyan ubbaa iya laatisida qassi alamiya iya baggara medhdhida ba Na7aa baggara nuus odis. (aiōn g165)
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Shin ba Na7abaa odishe, “Xoossaw, ne kawotethay merinaw de7ees; Ne kawotethaa ne xillotethan ayssasa. (aiōn g165)
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Qassi harason, “Malkkexedeqey kahine gididayssada, neeni merinaw kahine gidana” yaagees. (aiōn g165)
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
Hessankka, Yesuusi ba oosuwa polidaappe guye baw kiitettiya ubbay merinaa atotethaa demmana mela gaaso gidis. (aiōnios g166)
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios g166)
Hessadakka, xinqqatetabaa, kushe wosobaa, hayqoppe denddobaanne merinaa pirddabaa zaari tamaarokko. (aiōnios g166)
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn g165)
lo77o Xoossaa qaalanne sinthafe yaana alamiya wolqqaa be7idayssata, (aiōn g165)
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn g165)
Yesuusi Melkkexedeqe shuumatethaada merinaw kahine halaqa gididi, nu gisho nuuppe sinthattidi he bessaa gelis. (aiōn g165)
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Geeshsha Maxaafay, “Melkkexedeqe kahinetethaa mela, neeni merinaw kahine” yaagidi markkattees. (aiōn g165)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
Shin Yesuusi caaqon kahine gidis. Xoossay yaagidi caaqqis; “Goday caaqqis; I ba qofaa laammenna; ‘Neeni merinaa kahine’” yaagis. (aiōn g165)
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
Shin Yesuusi merinaw de7iya gisho iya kahinetethaa hari laattenna. (aiōn g165)
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
Muse higgey daaburanchcho asaa kahine halaqa oothidi shuumees. Shin higgiyafe guye yida caaqo qaalay merinaw polo gidida Xoossaa Na7aa shuumis. (aiōn g165)
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios g166)
Kiristtoosi Ubbaafe Geeshsha Bessaa geliya wode deesha suuthinne mari suuthi ekkidi gelibeenna. Shin merinaa atotethaa immanaw ba suuthaa ekkidi zaarethonna ogen issi toho gelis. (aiōnios g166)
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios g166)
merinaa Geeshsha Ayyaana baggara borey baynna yarshsho oothidi, Xoossaas bana immida Kiristtoosa suuthay, de7o Xoossaa goynnana mela hayqo kaalethiya oosuwappe nu kaha waati aathi geeshshennee? (aiōnios g166)
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios g166)
Hessa gisho, xeegettidayssati Xoossay immida merinaa laata ekkana mela Kiristtoosi ooratha caaquwas giddo gididi sigetheyssa gidis. Hessi haniday asay koyro caaquwappe garssan de7iya wode oothida nagaraappe enttana wozanaw I hayqqidayssana. (aiōnios g166)
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn g165)
Hessada hanidabaa gidiyakko, Kiristtoosi alamey medhettosappe doomidi daro toho waayettanaw koshshees. Shin ha77i wodiya wurssethan nagara digganaw bana yarshshidi zaarethonna ogen issi toho benttis. (aiōn g165)
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
Alamey Xoossaa qaalan medhettidayssa nu ammanon eroos. Qassi benttiyabay benttonnabaappe medhettis. (aiōn g165)
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Yesuus Kiristtoosi zinekka hachchika merinawukka laamettenna. (aiōn g165)
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Sarotethaa Xoossay, dorssa heemmiya nu Godaa Yesuusa, ba merinaa caaqo suuthan hayqoppe denthidayssi, (aiōnios g166)
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
iya sheniya oothana mela lo77obaa ubban I hinttena dancciso. Iya ufayssiyabaa Yesuus Kiristtoosa baggara nunan Xoossay ootho. Yesuus Kiristtoosa baggara Xoossaas merinaappe merinaa gakkanaw bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna g1067)
Inxarssi tama mela. Inxarssi nu asatethaa giddon iitan kumida alame; asatetha ubbaa tunisees. Gaannameppe keyaa tamada nu de7uwa wotha ubbaa xuuggees. (Geenna g1067)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Hintte nam77antho yelettiday dhayiya zerethafe gidonnashin, merinaw de7iya Xoossaa qaalan dhayonna zerethaafe yelettideta. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Shin Godaa qaalay merinaw de7ees” yaagees. Hinttew odettida Wonggelaa qaalay hayssa. (aiōn g165)
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Yesuus Kiristtoosa baggara ubbaban Xoossay galatettana mela oonikka odiyabaa gidikko Xoossaafe qaala ekkidaada odo. Qassi oonikka maaddiyabaa gidikko Xoossay iyaw immiya wolqqaada maaddo. Bonchchoynne wolqqay merinaappe merinaa gakkanaw iyaw gido. Amin7i. (aiōn g165)
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
Ba merinaa bonchchuwas Kiristtoos Yesuusa baggara hinttena xeegida aadho keehatetha ubbaa Xoossay, guutha wodes hintte waayettidappe guye, I ba huu7en hinttena shiishana, katisana, minthidi essana, xaalisana. (aiōnios g166)
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Merinaappe merinaa gakkanaw Xoossay kawoto. Amin7i. (aiōn g165)
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Hessan nu Godaanne nuna ashshiya Yesuus Kiristtoosa merinaa kawotethaa geliya kumetha maatay hinttew imettana. (aiōnios g166)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
Nagara oothida kiitanchchotas Xoossay qadhettonna, pirdda gallas gakkanaw gaanname dhuma ollan entta qachchi yeggis. (Tartaroō g5020)
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
Shin hintte nuna ashshiya nu Godaa, Yesuus Kiristtoosa aadho keehatethaaninne eratethan diccite. Iyaw ha77ika merinawukka bonchchoy gido. Amin7i. (aiōn g165)
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios g166)
He de7oy qonccin, nuuni iya be7idi, iyabaa markkattoos. Aawa matan de7iya nuus qonccida, merinaa de7uwabaa hinttew awaajjos. (aiōnios g166)
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn g165)
Alameynne alamen asi amottiya ubbay aadhdhana, shin Xoossaa sheniya poliya oonikka merinaw daana. (aiōn g165)
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios g166)
Na7ay nuus merinaa de7uwa immana gidi qaala gelis. (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Ba ishaa ixxiya oonikka shemppo wodhees. Qassi shemppo wodhiya oodeskka merinaa de7oy baynnayssa hintte ereeta. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
Hiza, markkatethay hayssa; Xoossay nuus merinaa de7o immis; he de7oykka iya Na7an de7ees yaageyssa. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
Xoossaa Na7an ammaniyaa hinttew merinaa de7oy de7eyssa hintte erana mela hayssa hinttew xaafas. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Nuuni tuma Xoossaa eranaada Xoossaa Na7ay yidayssanne nuus akeeka immidayssa eroos. Nuuni iya na7aa, Yesuus Kiristtoosa baggara tuma Xoossan de7oos. Yesuusi tuma Xoossaanne merinaa de7uwa. (aiōnios g166)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
Ha tumay nunan de7iya gishonne merinaw nuura daana gisho taani hinttena tuma dosays. (aiōn g165)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
Bantta de7iyasuwa aggidi, banttaw imettida maata naagiboonna kiitanchchota, gita pirdda gallasay gakkanaw Xoossay entta dhumaappe garssan merinaa santhalaatan qachchi wothis. (aïdios g126)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
Hessada, Soodomenne Gamoora asay entta matan de7iya katamatan de7iya asay laymatidosona; laymatethara gayttiya tunatethaa oothidosona. Entti merinaa taman waayettanayssatas leemiso gididosona. (aiōnios g166)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
Entti hanqettida abbaa zuliya mela bantta pokkuwa goppontteyssata. Entti merinaw sakkana dhumay naagiya toylattiya xoolinttota. (aiōn g165)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Hinttena merinaa de7uwakko gathiya nu Godaa Yesuus Kiristtoosa maarotethaa naagishe hinttena Xoossaa siiquwan naagite. (aiōnios g166)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
nuna ashshiya issi Xoossaas, nu Godaa Yesuus Kiristtoosa baggara bonchchoy, gitatethi, wolqqinne maati, kasekka, ha77ika, merinawukka iyaw gido. Amin7i. (aiōn g165)
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Nuuni Xoossaa iya Aawas oothana mela nuna kawotethaa kahine oothis. Iyaw merinaappe merinaa gakkanaw bonchchoynne wolqqay gido. Amin7i. (aiōn g165)
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Taani de7on de7ays; taani hayqqas, shin hekko meri merinawukka de7on de7ays. Hayqonne Si7oole qulppey ta kushena. (aiōn g165, Hadēs g86)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
He medhetethati araatan uttidayssasinne merinaw de7eyssas saba, bonchchonne galata immida wode, (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
laatamanne oyddu cimati araatan uttidayssanne merinaw de7eyssa sinthan gufannidi goynnidosona; bantta kallachcha araata sinthan wothidi, (aiōn g165)
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
Hessafe guye, sa7an, salon, sa7appe garssaninne abbaa giddon de7iya medhetetha ubbay, “Araata bolla uttidayssasinne Dorssas, galatay, bonchchoy, sabaynne wolqqay meri merinaw gido” yaagidi yexxishin si7as. (aiōn g165)
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Hekko wancco para be7as. He paraa toggidayssa sunthay hayqo; iya geedo Si7ooley kaallees. Enttaw alameppe oyddantho kushiya olan, koshan, gadoninne do7an wodhisana mela maati imettis. (Hadēs g86)
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
“Amin7i! Anjjoy, bonchchoy, cinccatethay, galatay, sabay wolqqay, minotethay meri merinaw nu Xoossaas gido. Amin7i!” yaagidosona. (aiōn g165)
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
Hessafe guye, ichchashantho kiitanchchoy ba moyziya punnin saloppe duge sa7a kunddida xoolintto be7as. He xoolintuwas wolqqaama ollaa qulppey imettis. (Abyssos g12)
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
Xoolinttoy ollaa dooyida wode dalgga cooceppe keyaa cuya mela cuyay he ollaafe keyis. He ollaafe keyida cuyan awaynne saloy dhumidosona. (Abyssos g12)
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
Enttana haariya kawoy de7ees; he kawoy olla kiitanchchuwa. Iya sunthay Ibraysxe doonan Abddoona; qassi Girike doonan Apholiyoona geetettees. Iya sunthaa birshshethay “Dhaysseyssa” guussu. (Abyssos g12)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
I miccidi saloninne iya giddon de7iya ubbaa, sa7aninne iya giddon de7iya ubbaa, abbaanne iya giddon de7iya ubbaa medhdhida, merinaw de7iya Xoossaa sunthan caaqqidi, “Hizappe guye, Xoossay gam77enna. (aiōn g165)
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos g12)
Entti bantta markkatethaa onggidaappe guye, ollaafe keyaa do7ay enttana olana. He do7ay entta xoonana; wodhana. (Abyssos g12)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Laappuntha kiitanchchoy ba moyziya punnis. Saloppe, “Sa7aa kawotethay nu Godaasinne Kiristtoosas gidis; I merinaappe merinaa gakkanaw haarana” yaagiya wolqqaama qaalay si7ettis. (aiōn g165)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
Hessafe guye, merinaa Wonggelaa sa7a bolla de7iya kawotethaa ubbaas, zerethi ubbaas, yara ubbaasinne dumma dumma doona ubbaas markkattanaw salora piradhdhiya hara kiitanchcho be7as. (aiōnios g166)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
Entta waaya cuyay meri merinaw cuyishe daana. Do7aanne iya misiliya goynney qassi he do7aa sunthaa mallay de7iya oonikka qammanne gallas shemppoy baynna kaa7ettana” yaagis. (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Oyddu medhetethatappe issoy, merinaw de7iya Xoossaa hanqoy kumida laappun worqqa xuu7ata laappun kiitanchchotas immis. (aiōn g165)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
Neeni be7ida do7ay koyro de7ees, shin ha77i baawa. He do7ay ciimmo ollaafe keyidi dhayos baana. Sa7ay medhettosappe doomidi, de7o maxaafan entta sunthay xaafettiboonna sa7an de7iya asay do7aa be7idi malaalettana. Hiza, I kase de7ees; ha77i baawa, shin sinthafe yaana. (Abyssos g12)
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
He asay zaaridi bantta qaala dhoqqu oothidi, “Xoossaa galati gakko. He katamiya merinaw cuyashe daana” yaagidosona. (aiōn g165)
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Shin he do7aynne iya sunthan malaatata oothida worddo nabey iyara issife oykettis. He malaatatan do7aa mallay de7eyssatanne iya misiliya goynneyssata I balethis. Do7aynne worddo nabey nam77ayka diinen eexiya tama abban paxa yegettidosona. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos g12)
Zawi baynna olla qulppiyanne gita santhalaata ba kushen oykkida issi kiitanchchoy saloppe wodhdhishin be7as. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos g12)
Kiitanchchoy zawi baynna ollan iya yeggidi, mukulu laythi wurana gakkanaw kawotethata zaari balethonna mela qulppen gorddidi attamis. Hessafe guye, dawey guutha wodes bilettanaw bessees. (Abyssos g12)
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Entta balethida Xalahey, do7aynne worddo nabey yegettida eexiya diinne tama abban yegettis. Entti qammanne gallas merinaw paxa kaa7ettana. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs g86)
Abbay ba giddon de7iya hayqqidayssata immis; hayqoynne Si7ooley bantta giddon de7iya hayqqidayssata immidosona. Issi issi asi ba oosuwada pirdda ekkis. (Hadēs g86)
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Yaatin, hayqoynne Si7ooley tama abban yegettidosona. He tama abbay nam77antho hayqo. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr g3041 g4442)
De7o maxaafan iya sunthay xaafettiboonna asi oonikka tama abban yegettis. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Shin yashshanchchota, ammanettonnayssata, tunata, shemppo wodheyssata, laymateyssata, biteyssata, eeqa goynneyssatanne worddanchchota qaaday diinney eexiya tama abban gidana. Hessi nam77antho hayqo” yaagis. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Hizappe qammi deenna; Godaa Xoossay enttaw xomppe gidiya gisho enttaw xomppe woykko awa poo7o koshshenna. Entti meri merinaw kawotana. (aiōn g165)

HSA > Aionian Verses: 264
GOF > Aionian Verses: 200