< Nehemiya 9 >
1 A rana ta ashirin da huɗu ga watan nan, Isra’ilawa suka taru, suna yin azumi, suna sa rigunan makoki, suna kuma zuba toka a kansu.
Ie amy andro faha-roapolo-efats’ ambi’ i volañeiy le nivory vaho nililitse o ana’ Israeleo, nisaron-gony naho tane.
2 Waɗanda suke zuriyar Isra’ilawa suka ware kansu daga dukan baƙi. Suka tsaya, suka kuma furta zunubansu da muguntar kakanninsu.
Le nifañambak’ amy ze hene ambahiny o tiri’ Israeleo vaho nijohañe eo nisoloho o hakeo’eo naho o tahin-droae’eo.
3 Sa’ad da suke nan a tsaye, aka ɗauki awa uku ana karanta Littafin Dokar Ubangiji Allahnsu. Aka kuma ɗauki awa uku ana sujada ga Ubangiji Allahnsu.
Le nijohañe an-toe’ iareo eo namaky amy boke Hà’ Iehovà Andrianañahare’ iareo ami’ty fah’efa’ i àndroy; naho ami’ty fah’efa’e ka, nisoloho vaho nibabok’ añatrefa’ Iehovà Andrianañahare’ iareo.
4 A kan dakalin kuwa akwai Lawiyawa, wato, Yeshuwa, Bani, Kadmiyel, Shebaniya, Bunni, Sherebiya, Bani da Kenani tsaye, waɗanda suka kira da babbar murya ga Ubangiji Allahnsu.
Niongak’ ambone’ i fanongañey amy zao o nte-Levio, Iesòa naho i Baný, i Kadmiele, i Sebanià, i Baný, i Serebià vaho i Kenaný, le nampipoña-piarañanañañe am’ Iehovà Andrianañahare’ iareo.
5 Lawiyawan nan, Yeshuwa, Kadmiyel, Bani, Hashabnehiya, Sherebiya, Hodiya, Shebaniya da Fetahahiya, suka ce, “Ku miƙe tsaye ku yabi Ubangiji Allahnku, wanda yake har abada abadin.” “Albarka ta tabbata ga sunanka mai ɗaukaka, bari kuma a ɗaukaka shi bisa dukan albarka da yabo.
Le hoe i nte-Levy rey, Iesoa, i Kadmiele, i Baný, i Kasabneià, i Serebià, i Hodià, i Sebanià vaho i Petakià: Miongaha le andriaño t’Iehovà Andrianañahare’ areo nainai’e teo, nainai’e eo vaho ano ty hoe: Andriañeñe ty tahina’o lifots’ engeñe, onjoneñe ambone’ ze atao fañandriañañe naho fandrengeañe.
6 Kai kaɗai ne Ubangiji. Kai ka yi sammai, har ma da sama sammai, da dukan rundunar taurari, da duniya da kuma dukan abin da yake cikinta, da tekuna da dukan abubuwan da suke cikinsu. Ka ba da rai ga kome, kuma rundunonin sama suna maka sujada.
Ihe ro Iehovà, Ihe avao; Ihe ty namboatse o likerañeo, o andindin-dikerañeo naho o valobohò’ iareo iabio, ty tane toy naho ze he’e ama’e ao, o riakeo naho ze hene ama’e ao, Ihe ty mameloñe iereo; vaho miambane ama’o i fifamorohotan-dikerañey.
7 “Kai ne Ubangiji Allah, wanda ya zaɓi Abram, ya fitar da shi daga Ur na Kaldiyawa, ya kuma ba shi suna Ibrahim.
Ihe ro Iehovà Andrianañahare nijoboñe i Avrahame, ninday aze hienga i Ore’ o nte-Kasdio naho tinolo’o tahinañe ty hoe Avrahame;
8 Kai ka sami zuciyarsa da aminci a gare ka, ka kuma yi alkawari da shi cewa za ka ba zuriyarsa ƙasar Kan’aniyawa, da ta Hittiyawa, da ta Amoriyawa, da ta Ferizziyawa, da ta Yebusiyawa, da kuma ta Girgashiyawa. Ka kiyaye alkawarinka domin kai mai adalci ne.
Ihe nahavazoho te nigahiñe añ’atrefa’o ty arofo’e le nifañina ama’e hanolorañe aze ty tane’ o nte-Kaànaneo, o nte-Kiteo, o nte-Amoreo naho o nte-Perizeo naho o nte-Ieboseo naho o nte-Girgaseo, hanolora’o aze amo tiri’eo vaho nihenefe’o ami’ty havantaña’o o tsara’oo;
9 “Ka ga wahalar kakanninmu a Masar; ka kuwa ji kukansu a Jan Teku.
le nivazoho’o ty fisotrian-droae’ay e Mitsraime ao naho jinanji’o ty fitoreova’ iareo añ’olo’ i Riake Menay;
10 Ka aika da alamu masu banmamaki da al’ajabai a kan Fir’auna, a kan dukan shugabanninsa da kuma a kan dukan mutanen ƙasarsa, gama ka ga irin danniyar da suka yi wa mutanenka. Ka samo wa kanka suna, wadda ta dawwama har yă zuwa yau.
naho tinolo’o viloñe naho raha tsi-tantane t’i Parò naho o mpitoro’e iabio naho ze hene ondati’ i tane’ey; amy te niarofoana’o t’ie nisenge hery; vaho nahazoa’o Tahinañe manahake androany.
11 Ka raba teku a gaban kakanninmu, saboda su wuce cikinsa a busasshiyar ƙasa, amma ka hallaka masu binsu cikin zurfafa, nutse kamar dutse a cikin ruwa.
Vinaki’o añatrefa’ iareo i riakey, hitsaha’ iareo añivo’ i riakey an-tane maike; vaho nafetsa’o an-dalek’ ao o nañoridañe iareoo, nanahake t’ie vato an-drano mitabohazake.
12 Da rana ka bishe kakanninmu da girgije, da dare kuwa ka bishe su da ginshiƙin wuta don ka ba su haske a hanyar da za su bi.
Mbore an-drahoñe mijoalajoala ty niaoloa’o iareo handro; naho añ’ afo nisotratràke te haleñe, nañazavà’o ho a iareo ty lalañe homba’ iareo.
13 “Ka sauko a kan Dutsen Sinai; ka yi musu magana daga sama. Ka ba su ƙa’idodi da dokokin da suke masu adalci da kuma daidai, ka ba su farillai da umarnai da suke da kyau.
Nizotso am-bohi-Sinay eo irehe, nitsara am’ iereo boak’ andikerañ’ añe, nanolotse lily to naho i Hake vantañey vaho fepètse naho fañè soa;
14 Ka sanar da su Asabbacinka mai tsarki, ka kuma ba su umarnai, da farillai, da kuma dokoki ta wurin bawanka Musa.
naho nampahafohina’o i Sabata’o masiñey naho linili’o fepètse naho fañè vaho i Hake am-pità’ i Mosè mpitoro’oy;
15 Cikin yunwansu ka ba su burodi daga sama, cikin ƙishirwansu kuma ka fitar musu ruwa daga dutse. Ka faɗa musu su shiga su mallaki ƙasar da ka rantse ta wurin ɗaga hannu cewa za ka ba su.
naho nitolora’o mofon-dikerañe ho ami’ty hasalikoa’ iareo naho nampiboaha’o rano boak’ ami’ ty vato ho ami’ty hataliñiera’ iareo vaho nililie’o t’ie himoake amy taney, hitavane i nampionjona’o fitañe hanolora’o iareoy.
16 “Amma su kakanninmu, suka yi fariya da taurinkai, ba su kuwa yi biyayya ga umarnanka ba.
Fe nirengevoke, ie naho o roae’aio, nanjì-kàtoke, tsy nañaoñe o lili’oo,
17 Suka ƙi su saurare ka, suka kāsa tuna da mu’ujizan da ka aikata a cikinsu. Suka yi taurinkai, cikin tawayensu kuma suka naɗa shugaba don su koma bautarsu. Amma kai Allah ne mai gafartawa, mai alheri da jinƙai, mai jinkirin fushi, mai yalwar ƙauna. Saboda haka ba ka yashe su ba,
le nifoneña’ iareo ty tsy hijanjiñe, le tsy nitiahi’ iareo o raha tsitantane nanoe’o añivo’ iareoo; te mone nizinjin-kàtoke, le ami’ty fiolà’ iareo ty nanendreañe mpiaolo hampipoly iareo am-pandrohizañe añe; fe Andrianañahare Mpañaha irehe, matarike, atsa-tretrè, malaon-kaviñerañe, lifo-kafatraram-pikokoañe vaho tsy naforintse’o.
18 ko ma sa’ad da suka yi wa kansu siffar ɗan maraƙi, suka ce, ‘Wannan shi ne allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar,’ ko sa’ad da suka yi saɓo mai bantsoro.
Eka, toe namboatse bania trinanake iereo ami’ty hoe: Intoy ty ndrahare’ areo nañavotse anahareo an-tane Mitsraime, le nanao haloloam-bey;
19 “Saboda jinƙanka mai girma, ba ka yashe su a hamada ba. Da rana, ginshiƙin girgije bai daina bishe su a hanyarsu ba, da dare kuma ginshiƙin wuta bai daina haskakawa a hanyar da za su bi ba.
f’Ihe am-pikokoa’o migahiñe, tsy nifary iareo am-patrambey añe; tsy nienga iareo handro i rahoñe nijoalay mpiaolo amy lalañey, ndra i afo nisotratràke haleñey, hañazava ty lalañe hombà’ iareo.
20 Ka ba da Ruhunka mai kyau don yă koyar da su. Ba ka janye Manna naka daga bakunansu ba, ka kuma ba su ruwa don ƙishirwansu.
Natolo’o i Arofo’o soay hañoke naho tsy nitana’o tsy ho am-palie’ iareo i maney vaho nanjotsoa’o rano ami’ty harandranoañe.
21 Shekaru arba’in ka riƙe su a cikin hamada; ba su rasa kome ba, rigunansu ba su yage ba, ƙafafunsu kuwa ba su kumbura ba.
Eka, efapolo taoñe ty nanohaña’o iareo am-patrambey añe; le tsy eo ty nipaia’ iareo; tsy nikomavo o siki’eo, tsy nienatse o fandia’eo.
22 “Ka ba su mulkoki da al’ummai, kana ba su har ma da ƙasashen da suke jeji. Suka ci ƙasar Sihon na sarkin Heshbon da ƙasar Og inda sarkin Bashan yake mulki.
Mbore tinolo’o fifeheañe naho borizañe, le zinara’o toetse naho tane, handrambesa’ iareo ty tane’ i Sikhone naho ty tanem-panjàka’ i Hesbone naho ty tane’ i Oge mpanjaka’ i Basane.
23 Ka sa’ya’yansu maza suka yi yawa kamar taurarin sararin sama, ka kuma kawo su cikin ƙasar da ka faɗa wa kakanninsu su shiga su mallake.
Nampangetseketsehe’o ho mira amo vasian-dikerañeo o ana’ iareoo, le nampihovae’o amy tane nafanto’o aman-droae’ iareo hizilik’ ao hitavañe azey.
24 ’Ya’yansu maza suka shiga suka kuma mallaki ƙasar. A gabansu ka rinjayi Kan’aniyawan da suke zama a cikin ƙasar; ka ba da Kan’aniyawa a gare su, tare da sarakunansu da kuma mutanen ƙasar, su yi da su yadda suke so.
Aa le nimoak’ ao i anake rey nitavañe i taney, le nampiambanea’o añatrefa’ iareo o mpimone’ i taneio, o nte-Kaananeo vaho natolo’o am-pità’ iareo rekets’ o mpanjaka’eo naho ondati’ i taneio, hanoañe ze satri’ iareo.
25 Suka kame birane masu katanga masu ƙarfi, da ƙasa masu ba da amfani; suka mallaki gidaje cike da kowane irin abu mai kyau, da rijiyoyin da aka riga aka haƙa, da gonakin inabi, da gonakin itatuwan zaitun da kuma itatuwan ba da’ya’ya a yalwace a ciki. Suka ci suka ƙoshi, suka kuma yi ƙiba; suka ji daɗi cikin alherinka mai girma.
Ie nandrambe rova fatratse naho tane kobokara naho nitavañ’ anjomba lifo-draha soa, kadaha hinaly, tanem-bahe naho golobon’ olive naho hatae maro fihinam-boa, le nikama naho nianjañe naho nahazo sandriñe vaho nierañerañe amy hasoa’o ra’elahiy.
26 “Amma suka yi rashin biyayya suka kuma yi tawaye gare ka; suka sa dokarka a bayansu. Suka kashe annabawanka waɗanda suka gargaɗe su don su mai da su gare ka; suka aikata saɓo mai bantsoro.
F’ie nanjehatse, niola ama’o, le nitsambolitio’ iareo i Ha’oy naho nanjamañe o mpitoki’o nañatahata iareo himpoly ama’oo vaho nitolon-katerateràñe jabajaba.
27 Saboda haka ka miƙa su ga abokan gābansu waɗanda suka yi musu danniya. Amma sa’ad da ake danniyarsu sai suka yi kuka gare ka. Daga sama ka ji su, cikin jinƙanka mai girma kuwa ka ba su mai ceto, wanda ya fisshe su daga hannun abokan gābansu.
Aa le natolo’o am-pità’ o rafelahi’ iareoo; le nampalovilovieñe; vaho nitoreo ama’o iereo an-tsam-pèh’ohatse. Nijanjiñe andindiñe añe irehe naho nitolora’o mpandrombake ami’ty fiferenaiña’o, le navotso’o am-pitan-drafelahy.
28 “Amma nan da nan, da suka sami hutu, sai suka sāke aikata abin da yake mugu a idonka. Sai ka yashe su ga hannun abokan gābansu don su yi mulki a kansu. Sa’ad da suka yi kuka kuma gare ka, ka ji daga sama, cikin jinƙanka kuma ka fisshe su sau da sau.
F’ie nitofa ro mbe nanao haloloañe añatrefa’o avao; aa le napo’o am-pitàn-drafelahi’ iareo, hifeleha’e; fe naho nitolike iereo naho nitoreo ama’o le nainai’e nahajanjiñe an-dikerañe añe vaho nandrombake ty amy fiferenaiña’oy;
29 “Ka gargaɗe su su dawo ga dokarka, amma suka yi fariya, suka bijire wa umarnanka. Suka yi zunubi game da farillanka waɗanda ta wurinsu ne mutum zai rayu in ya yi biyayya da su. Cikin taurinkai suka juye bayansu daga gare ka, suka zama masu taurinkai, suka kuma ƙi su saurara.
mbore hinatahata’o, hampitoliha’o mb’an-Kàke, f’ie nibohaboha tsy nañaoñe o lili’oo naho nandilatse amo fañè’oo, o mahaveloñe ondaty t’ie ambenañeo, fe nanolotse soroke manjehatse naho nampigàn-katoke vaho tsy nañaoñe.
30 Shekaru masu yawa ka yi haƙuri da su. Ta wurin Ruhunka ka gargaɗe su ta wurin annabawa. Duk da haka ba su kasa kunne ba, saboda haka ka miƙa su ga maƙwabtansu.
Taoñ’ an-taoñe ty nifeaha’o iareo naho hinatahata’o amañ’ Arofo’o añamo mpitoki’oo; f’ie tsy nanolo-dravembia vaho natolo’e am-pita’ o kilakila’ ondati’ i taneio.
31 Amma cikin tausayinka mai girma ba ka kawo su ga ƙarshe ko ka yashe su ba, gama kai Allah ne mai alheri da kuma mai jinƙai.
Fe ami’ty habeim-piferenaiña’o, tsy nimongore’o, tsy hene naforintseñe; ihe Andrianañahare matarike, lifo-pitretrezañe.
32 “To yanzu, ya Allahnmu, mai girma, mai iko, da kuma mai banrazana, wanda yake kiyaye alkawarinsa na ƙauna, kada ka bar dukan wannan wahala ta zama kamar marar muhimmanci a idanunka, wahalar da ta zo a kanmu, a kan sarakunanmu da shugabanni, a kan firistocinmu da annabawa, a kan kakanninmu da kuma dukan mutanenka, daga kwanakin sarakunan Assuriya har yă zuwa yau.
Ie amy zao ry Andrianañahare’ay, ry Jabahinake, Maozatse, toe Andrianañahare mampañeveñe, Mpitàm-pañina naho fiferenaiñañe, ko enga’o ho kedekedek’ ama’o o faloviloviañe nifetsak’ ama’ay naho amo mpanjaka’aio naho amo roandria’aio naho amo mpisoro’aio naho amo mpitoki’aio naho aman-droae’aio naho am’ ondati’o iabio, sikal’ añ’andro’ o mpanjaka’ i Asoreo pak’ androanio.
33 Cikin dukan abubuwan da suka faru da mu, ka kasance mai adalci; ka yi aminci, yayinda mu kuwa muka aikata mugu.
Toe vantan-dRehe amy ze he’e nifetsak’ ama’ay; nanao an-kavañonan-dRehe, zahay ka an-karatiañe;
34 Sarakunanmu, da shugabanninmu, da firistocinmu da kuma kakanninmu ba su bi dokarka ba, ba su ma mai da hankali ga umarnanka ko gargaɗin da ka yi musu ba.
mbore tsy nitana’ o mpanjaka’aio, o roandria’aio, o mpisoro’aio vaho o roae’ aio i Tsara’oy; tsy hinao’ iareo o fepè’oo naho o taro’o nitaroña’o.
35 Ko ma yayinda suke a masarautarsu, suna jin daɗin girmar kyautatawarka gare su, cikin ƙasar mai girma, da kuma mai fāɗin da ka ba su, ba su bauta maka ko su juye daga mugayen hanyoyinsu ba.
F’ie tsy nitoroñ’ Azo amy fifehea’ iareoy naho amy hasoa ra’elahy natolo’oy naho i tane bey henehene naho kobokara nitolora’o añatrefa’ iareoo mbore tsy nifotetse amo halò-tsere’eo.
36 “Amma duba, mu bayi ne a yau, bayi a ƙasar da ka ba kakanninmu don su ci amfaninta da kuma waɗansu abubuwa masu kyau da take bayarwa.
Oniño te ondevo zahay androany, le ty amy tane natolo’o aman-droae’ay hikamà’ iareo o voka’eo amo hasoa’eo, ingo, ondevo ama’e ao zahay,
37 Saboda zunubanmu, yalwar girbin da muke samu yana tafiya wurin sarakunan da ka sa a kanmu. Suna mulki bisa jikunanmu, da bisa garkenmu yadda suka ga dama. Muna cikin baƙin ciki.
vaho miveve amo mpanjaka nampijadoña’o ama’ay ty amo hakeo’aio i voka’e nibodobodoy; mbore ananaña’e lily o sandri’aio, o añombe’aio, ze satrin’ arofo’e; toe malovilovy zahay.
38 “Saboda wannan duka, muna yin zaunannen alkawari, muna sa shi a rubuce, shugabanninmu kuwa da Lawiyawanmu, da firistocinmu suna buga hatimansu a kai.”
Aa ty amy tsaraeñe rezay, le nampijadoñe fañina zahay naho vinoli-fitombo’ o roandria’aio naho o nte-Levi’aio vaho o mpisoro’aio.