< Nehemiya 9 >

1 A rana ta ashirin da huɗu ga watan nan, Isra’ilawa suka taru, suna yin azumi, suna sa rigunan makoki, suna kuma zuba toka a kansu.
Amo oubiga eso 24 amo Isala: ili dunu huluane da ilia wadela: i houba: le da: i dioi olelema: ne, ha: i mae nawane gilisi. Ilia da ga fi dunu amoga afafai dagoi. Ilia da wadela: i eboboi abula idiniginisi amola ilia da: i dioi olelema: ne, osobo gulu ilia dialuma da: iya legesu. Amalalu, ilia da wa: legadole, ilia wadela: i hou amola ilia aowalali ilia wadela: i hou hamoi fofada: i.
2 Waɗanda suke zuriyar Isra’ilawa suka ware kansu daga dukan baƙi. Suka tsaya, suka kuma furta zunubansu da muguntar kakanninsu.
3 Sa’ad da suke nan a tsaye, aka ɗauki awa uku ana karanta Littafin Dokar Ubangiji Allahnsu. Aka kuma ɗauki awa uku ana sujada ga Ubangiji Allahnsu.
Amo eso ilia da biyaduyale momogili, momogi afae amoga ilia da ilia Hina Gode Ea Sema idibi nabalu. Amalalu, momogi afae eno ganodini ilia da ilia wadela: i hou fofada: nanu. Amola ilia da ilia Hina Godema nodone sia: ne gadosu.
4 A kan dakalin kuwa akwai Lawiyawa, wato, Yeshuwa, Bani, Kadmiyel, Shebaniya, Bunni, Sherebiya, Bani da Kenani tsaye, waɗanda suka kira da babbar murya ga Ubangiji Allahnsu.
Lifai dunu amoga leloma: ne, fafai gagui dialebe ba: i. Amoga Yesua, Ba: inai, Ga: demiele, Siebanaia, Banai, Sielibaia, Houda: ia, Siebanaia, amola Bedahaia, amoga lelebe ba: i. Ilia dunu huluane nabima: ne, Hina Godema sia: ne gadosu.
5 Lawiyawan nan, Yeshuwa, Kadmiyel, Bani, Hashabnehiya, Sherebiya, Hodiya, Shebaniya da Fetahahiya, suka ce, “Ku miƙe tsaye ku yabi Ubangiji Allahnku, wanda yake har abada abadin.” “Albarka ta tabbata ga sunanka mai ɗaukaka, bari kuma a ɗaukaka shi bisa dukan albarka da yabo.
Amalalu, Lifai dunu da dunu huluane Godema nodoma: ne sia: i. Amo Lifai dunu ilia dio da Yesua, Ga: demiele, Ba: inai, Hasiabena: ia, Sielibaia, Houda: ia, Siebanaia amola Bedahaia. Ilia da amane sia: i, “Wa: legadole, dilia Hina Godema mae fisili, eso huluane Ema nodonanoma. Dunu huluanedafa da Ea Dio gaguia gadole, nodonanumu da defea. Be E da Hadigidafaba: le, osobo bagade dunu ilia da Ema nodosu hamomu da defele hame ba: sa.”
6 Kai kaɗai ne Ubangiji. Kai ka yi sammai, har ma da sama sammai, da dukan rundunar taurari, da duniya da kuma dukan abin da yake cikinta, da tekuna da dukan abubuwan da suke cikinsu. Ka ba da rai ga kome, kuma rundunonin sama suna maka sujada.
Amalalu, Isala: ili dunu da Godema amane sia: ne gadoi, “Hina Gode! Di fawane da Godedafa. Di fawane da mu amola gasumuni amo ganodini diala amo hahamoi. Di da osobo bagade amola hano wayabo bagade hahamoi. Di da liligi huluane amoma esalusu i dagoi. Hebene soge ganodini, gasa bagade fi da Dima beguduli, nodone sia: ne gadosa.
7 “Kai ne Ubangiji Allah, wanda ya zaɓi Abram, ya fitar da shi daga Ur na Kaldiyawa, ya kuma ba shi suna Ibrahim.
Di, Hina Gode, da A: ibala: me ilegei. E da ea moilai Ba: bilone soge amo ganodini esalu. Be Di da e gadili oule asili, ea dio afadenene, A:ibalaha: me dio asuli.
8 Kai ka sami zuciyarsa da aminci a gare ka, ka kuma yi alkawari da shi cewa za ka ba zuriyarsa ƙasar Kan’aniyawa, da ta Hittiyawa, da ta Amoriyawa, da ta Ferizziyawa, da ta Yebusiyawa, da kuma ta Girgashiyawa. Ka kiyaye alkawarinka domin kai mai adalci ne.
Dia ba: loba A: ibalaha: me da Dima dafawaneyale dawa: su dunu ba: i. Di da soge ema imunu sia: i. Amo da Ga: ina: ne dunu, Hidaide dunu, A:moulaide dunu, Belesaide dunu, Yebiusaide dunu amola Gegasiaide dunu, amo dunu ilia soge gagui huluane, A:ibalaha: me egaga fi amo ganodini esaloma: ne, ema imunu sia: i. Amola dia imunu sia: i, hamoi dagoi ba: i. Bai Di da mae fisili didili hamosa.
9 “Ka ga wahalar kakanninmu a Masar; ka kuwa ji kukansu a Jan Teku.
Ninia aowalali ilia se nabasu Idibidi soge ganodini, amo Di da ba: i dagoi. Amola ilia Maga: me Hano degemusa: fidima: ne wele sia: i, amo Di da nabi dagoi.
10 Ka aika da alamu masu banmamaki da al’ajabai a kan Fir’auna, a kan dukan shugabanninsa da kuma a kan dukan mutanen ƙasarsa, gama ka ga irin danniyar da suka yi wa mutanenka. Ka samo wa kanka suna, wadda ta dawwama har yă zuwa yau.
Di da Idibidi hina bagade, ea fidisu dunu amola ea fi dunu, ilia Dia Isala: ili fi banenesiba: le, amo hou hedofamusa: , gasa bagade musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu hou hamoi dagoi. Di da Dia fi dunu ilia dio gaguia gadoi, amola Dia Dio da wali eso, gadodafa ba: sa.
11 Ka raba teku a gaban kakanninmu, saboda su wuce cikinsa a busasshiyar ƙasa, amma ka hallaka masu binsu cikin zurfafa, nutse kamar dutse a cikin ruwa.
Di da Dia fi degemusa: , hano wayabo bagade mogili, Dia dunu da hano hafoga: i logoga hahawane asi. Ili medole legemusa: fa: no bobogei dunu da hanoga na dagoi ba: i. Hano gafului amoga igi gela dasu defele, ilia da hanoga gela sa: i dagoi.
12 Da rana ka bishe kakanninmu da girgije, da dare kuwa ka bishe su da ginshiƙin wuta don ka ba su haske a hanyar da za su bi.
Di da mu mobi agoai mogomogoi amoga esoga ili bisili oule asi. Amola gasi ganodini, Di da lalu sawa: amoga ilia logo hadigisu.
13 “Ka sauko a kan Dutsen Sinai; ka yi musu magana daga sama. Ka ba su ƙa’idodi da dokokin da suke masu adalci da kuma daidai, ka ba su farillai da umarnai da suke da kyau.
Sainai Goumia, Di da Hebene fisili, ilima sia: musa: gudu sa: i. Di da sema noga: iwane amola olelesu noga: i, ilima i.
14 Ka sanar da su Asabbacinka mai tsarki, ka kuma ba su umarnai, da farillai, da kuma dokoki ta wurin bawanka Musa.
Di da, ilia da Dia Sa: bade eso huluane noga: le ouligima: ne, sia: i. Amola, ilima alofele ima: ne, Dia da Dia hawa: hamosu dunu Mousese ema Dia Sema i.
15 Cikin yunwansu ka ba su burodi daga sama, cikin ƙishirwansu kuma ka fitar musu ruwa daga dutse. Ka faɗa musu su shiga su mallaki ƙasar da ka rantse ta wurin ɗaga hannu cewa za ka ba su.
Ilia ha: iba: le, Dia da Hebene soge amoga ha: i manu i, amola ilia hano hanaiba: le, hano dili moma: ne, igi amoga hano dili i. Di da soge amo ilima imunu sia: i, ilia da amo lale, noga: le ouligima: ne sia: i.
16 “Amma su kakanninmu, suka yi fariya da taurinkai, ba su kuwa yi biyayya ga umarnanka ba.
Be ninia aowalali da gasa fiwane heda: le, hame nabasu hou hamosu. Ilia da Dia sia: i nabimu higasu.
17 Suka ƙi su saurare ka, suka kāsa tuna da mu’ujizan da ka aikata a cikinsu. Suka yi taurinkai, cikin tawayensu kuma suka naɗa shugaba don su koma bautarsu. Amma kai Allah ne mai gafartawa, mai alheri da jinƙai, mai jinkirin fushi, mai yalwar ƙauna. Saboda haka ba ka yashe su ba,
Ilia da hame nabasu. Ilia da Dia gasa bagade fidisu hou gogolei dagoi. Ilia gasa fi hamobeba: le, ilisu da hina dunu amo Idibidi sogega se dabe hawa: hamomusa: gini, ili bisili oule masa: ne ilegei dagoi. Be Di da gogolema: ne olofosu bagade dawa: Di da haha bagade, asigidafa amola hedolo hame ougisa. Amaiba: le, Di da ninia aowalali hame yolesi.
18 ko ma sa’ad da suka yi wa kansu siffar ɗan maraƙi, suka ce, ‘Wannan shi ne allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar,’ ko sa’ad da suka yi saɓo mai bantsoro.
Ilia da ogogosu ‘gode’ agoaila liligi gouliga hamoi. Ilia giadofale amo ogogosu ‘gode’ da ili bisili, Idibidi sogega fisili gadili oule asi dagoi, sia: i. Hina Gode! Ilia da Dia dio wadela: lesi dagoi.
19 “Saboda jinƙanka mai girma, ba ka yashe su a hamada ba. Da rana, ginshiƙin girgije bai daina bishe su a hanyarsu ba, da dare kuma ginshiƙin wuta bai daina haskakawa a hanyar da za su bi ba.
Be Di da amo dunu wadela: i hafoga: i soge ganodini hame yolesi. Bai Dia hou da asigidafa. Di da mu mobi agoai mogomogoi amola lalu sawa: amola amo liligi hame samogei. Eso amola gasi ganodini, Di da logo ilima noga: le olelesu.
20 Ka ba da Ruhunka mai kyau don yă koyar da su. Ba ka janye Manna naka daga bakunansu ba, ka kuma ba su ruwa don ƙishirwansu.
Dia hahawane hou amoga, di da ilima agoane hamoma: ne adoi. Di da ilima “ma: na” ha: i manu amola hano moma: ne iasu.
21 Shekaru arba’in ka riƙe su a cikin hamada; ba su rasa kome ba, rigunansu ba su yage ba, ƙafafunsu kuwa ba su kumbura ba.
Ode 40 amoga ilia da wadela: i hafoga: i soge amo ganodini esaloba, Di da ilia hanai liligi defele fidi. Ilia abula da hamedafa abubula ahoasu, amola ilia emo da hame se nabasu amola hame fofasu.
22 “Ka ba su mulkoki da al’ummai, kana ba su har ma da ƙasashen da suke jeji. Suka ci ƙasar Sihon na sarkin Heshbon da ƙasar Og inda sarkin Bashan yake mulki.
Dia da logo doasiba: le, ilia da dunu fi bagade amo hasalasi. Ilia Hesiabone soge fi (ilia hina bagade da Saihone galu) amola Ba: isia: ne soge fi (ilia hina bagade da Oge galu) amo hasasali.
23 Ka sa’ya’yansu maza suka yi yawa kamar taurarin sararin sama, ka kuma kawo su cikin ƙasar da ka faɗa wa kakanninsu su shiga su mallake.
Di da ilima mano amo ilia idi da gasumuni mu amo ganodini aligi ilia idi defele ba: i, amo ilima i. Dia fidibiba: le, ilia da soge amo Di da ilia aowalali ilima imunu ilegele sia: i, amo ilia da hasalali, ganodini gesowale fi.
24 ’Ya’yansu maza suka shiga suka kuma mallaki ƙasar. A gabansu ka rinjayi Kan’aniyawan da suke zama a cikin ƙasar; ka ba da Kan’aniyawa a gare su, tare da sarakunansu da kuma mutanen ƙasar, su yi da su yadda suke so.
Ilia da Ga: ina: ne soge fi ili amo hasasali. Di da ilima gasa iabeba: le, ilia da ilia hanaiga, Ga: ina: ne dunu amola ilia hina bagade amoga hamosu.
25 Suka kame birane masu katanga masu ƙarfi, da ƙasa masu ba da amfani; suka mallaki gidaje cike da kowane irin abu mai kyau, da rijiyoyin da aka riga aka haƙa, da gonakin inabi, da gonakin itatuwan zaitun da kuma itatuwan ba da’ya’ya a yalwace a ciki. Suka ci suka ƙoshi, suka kuma yi ƙiba; suka ji daɗi cikin alherinka mai girma.
Hina Gode! Dia fi dunu da gasa bagade gagili sali moilai amo lai dagoi. Ilia da osobo noga: idafa, diasu amo ganodini liligi noga: idafa ba: i, hano uli dogoi, olife ifa, ha: i manu ifa amola waini sagai amo bagohame lai. Ilia da ilia hanaiga ha: i nanu, ilia da: i da bagade alele, Dia iasu liligi noga: idafa ilia da hahawane lai.
26 “Amma suka yi rashin biyayya suka kuma yi tawaye gare ka; suka sa dokarka a bayansu. Suka kashe annabawanka waɗanda suka gargaɗe su don su mai da su gare ka; suka aikata saɓo mai bantsoro.
Be Dia fi da sinidigili, Dia sia: hame nabasu. Ilia da Dia sema amo baligifa: su. Ilia da ilima sisasu olelesu dunu (balofede dunu) amo da ilia Dima sinidigili bu fa: no bobogema: ne sia: i, amo ilia da medole legesu. Eso bagohame amoga ilia da Dia Dio wadela: lesi.
27 Saboda haka ka miƙa su ga abokan gābansu waɗanda suka yi musu danniya. Amma sa’ad da ake danniyarsu sai suka yi kuka gare ka. Daga sama ka ji su, cikin jinƙanka mai girma kuwa ka ba su mai ceto, wanda ya fisshe su daga hannun abokan gābansu.
Amaiba: le, ilima ha lai da ilima hasalasima: ne, Di da logo doasi dagoi. Amogawi, ilia da se bagade nababeba: le, Dima fidima: ne wele sia: su. Dia da asigiba: le, ouligisu dunu ilima asunasi. Amo ouligisu dunu ilia da Dia fi ilima ha lai dunu ilima gaga: i dagoi.
28 “Amma nan da nan, da suka sami hutu, sai suka sāke aikata abin da yake mugu a idonka. Sai ka yashe su ga hannun abokan gābansu don su yi mulki a kansu. Sa’ad da suka yi kuka kuma gare ka, ka ji daga sama, cikin jinƙanka kuma ka fisshe su sau da sau.
Be olofosu da bu doaga: loba, ilia da bu eno wadela: le hamoi. Amalalu, Di da ilima ha lai dunu amo ilima hasalasima: ne, Di da logo bu doasi. Be ilia da bu Gode Dima sinidigiloba, Di da Hebene ganodini ilia wele sia: su nabalu, Di da bagadewane asigiba: le, eso bagohame amoga Dia fi dunu bu gaga: i.
29 “Ka gargaɗe su su dawo ga dokarka, amma suka yi fariya, suka bijire wa umarnanka. Suka yi zunubi game da farillanka waɗanda ta wurinsu ne mutum zai rayu in ya yi biyayya da su. Cikin taurinkai suka juye bayansu daga gare ka, suka zama masu taurinkai, suka kuma ƙi su saurara.
Ilia da Dia olelesu amoma noga: le fa: no bobogema: ne, Di da ilima sisasu olelei. Dia sema amo da esalusu logo olelesa. Be ilia da gasa fili, Dia Sema hamedafa nabasu.
30 Shekaru masu yawa ka yi haƙuri da su. Ta wurin Ruhunka ka gargaɗe su ta wurin annabawa. Duk da haka ba su kasa kunne ba, saboda haka ka miƙa su ga maƙwabtansu.
Ode bagohame, Di da ili sinidigima: ne gebewane sia: su, amola Dia balofede dunu ilima sia: ma: ne asunasisu. Be ilia da ge ga: i agoai galusu. Amaiba: le, Di da eno fi ilima hasalimusa: yolesi.
31 Amma cikin tausayinka mai girma ba ka kawo su ga ƙarshe ko ka yashe su ba, gama kai Allah ne mai alheri da kuma mai jinƙai.
Be Dia asigidafa hou da bagadedafa. Amaiba: le, Di da amo dunu hame yolesi, amola hame wadela: lesi. Di da hahawane amola Asigidafa hou ea bai esala.
32 “To yanzu, ya Allahnmu, mai girma, mai iko, da kuma mai banrazana, wanda yake kiyaye alkawarinsa na ƙauna, kada ka bar dukan wannan wahala ta zama kamar marar muhimmanci a idanunka, wahalar da ta zo a kanmu, a kan sarakunanmu da shugabanni, a kan firistocinmu da annabawa, a kan kakanninmu da kuma dukan mutanenka, daga kwanakin sarakunan Assuriya har yă zuwa yau.
“Gode! Ninia Gode! Di da gasa bagadedafa! Dia gasa bagade hou ba: beba: le, dunu huluane da Diba: le beda: be. Di da mae fisili, Dia Gousa: su hou defele hamonana. Asilia hina bagade da ninima hasalasili, amo ganini waha, amo eso huluane amoga ninia da se bagade nabasu. Ninia ouligisu hina dunu, ouligisu dunu, gobele salasu dunu, balofede dunu amola dunu huluane da se nabawane hahanisu. Amo Di mae gogolema.
33 Cikin dukan abubuwan da suka faru da mu, ka kasance mai adalci; ka yi aminci, yayinda mu kuwa muka aikata mugu.
Di da ninima se dabe iasu da moloidafa. Ninia da wadela: i hou bagade hamosu. Be Dia moloidafa hou, Di da hame yolesi.
34 Sarakunanmu, da shugabanninmu, da firistocinmu da kuma kakanninmu ba su bi dokarka ba, ba su ma mai da hankali ga umarnanka ko gargaɗin da ka yi musu ba.
Ninia aowalali, hina bagade, fi ouligisu dunu amola gobele salasu dunu, amo da Dia sema amoma hame fa: no bobogesu. Ilia da Dia hamoma: ne sia: i amola Dia sisasu hamedafa nabasu.
35 Ko ma yayinda suke a masarautarsu, suna jin daɗin girmar kyautatawarka gare su, cikin ƙasar mai girma, da kuma mai fāɗin da ka ba su, ba su bauta maka ko su juye daga mugayen hanyoyinsu ba.
Dia da hahawane fidibiba: le, Di da Dia fi dunuma soge bagade noga: idafa ilima i. Amola ilia da amo ganodini hahawane esalu. Amola, hina bagade da ili ouligisu. Be ilia da wadela: i hou fisili, Dima hawa: hamomu, amo hame hamosu.
36 “Amma duba, mu bayi ne a yau, bayi a ƙasar da ka ba kakanninmu don su ci amfaninta da kuma waɗansu abubuwa masu kyau da take bayarwa.
Amaiba: le, ninia da wali udigili se dabe hawa: hamosu dunu agoai, soge Di da musa: ninima i, amola amoga ninia ha: i manu faisa, amo soge ganodini esala.
37 Saboda zunubanmu, yalwar girbin da muke samu yana tafiya wurin sarakunan da ka sa a kanmu. Suna mulki bisa jikunanmu, da bisa garkenmu yadda suka ga dama. Muna cikin baƙin ciki.
Ninia da wadela: le hamoiba: le, eno fi hina bagade da nini ouligima: ne, Di da logo doasi. Wali ninia soge ganodini ha: i manu heda: le legeiya, huluane da ilima fawane iaha. Amola amo hina bagade da ilia hanaiga ninima amola ninia ohe ilima hamosa. Ninia da se bagade naba.”
38 “Saboda wannan duka, muna yin zaunannen alkawari, muna sa shi a rubuce, shugabanninmu kuwa da Lawiyawanmu, da firistocinmu suna buga hatimansu a kai.”
“Amo hou huluane da doaga: beba: le, ninia, Isala: ili dunu huluane, da amo sia: dedei hahamosa. Ninia ouligisu dunu, Lifai dunu amola gobele salasu dunu, amo da ilia dio dedene, amo sia: gobele salasu legei amoga ilegesa.”

< Nehemiya 9 >