< Nehemiya 7 >

1 Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
Wakati ukuta ulipomalizika na milango nimekwisha kuisimamisha, na walinzi wa malango na waimbaji na Walawi walikuwa wamechaguliwa,
2 Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
nikampa ndugu yangu Hanani kuwa na amri juu ya Yerusalemu, pamoja na Hanania ambaye alikuwa msimamizi wa kijiji, kwa kuwa alikuwa mwaminifu na alimuogopa Mungu zaidi kuliko wengi.
3 Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
Nami nikawaambia, Msifungue malango ya Yerusalemu mpaka jua litakapokuwa kali. Wakati walinzi wa mlango wanalinda, unaweza kufunga milango na kuikaza. Chagua walinzi kutoka kwa wale wanaoishi Yerusalemu, wengine mahali pa kituo chao cha ulinzi, na wengine mbele ya nyumba zao wenyewe.
4 Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
Sasa jiji lilikuwa pana na kubwa, lakini kulikuwa na watu wachache ndani yake, na hakuna nyumba zilizojengwa tena.
5 Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
Mungu wangu aliweka moyoni mwangu, kuwakusanya pamoja wakuu, maafisa, na watu kuwaandikisha katika familia zao. Nilipata Kitabu cha kizazi cha wale ambao walirudi kwanza na nikaona kwamba imeandikwa humo.
6 Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
Hawa ndio watu wa jimbo ambao walikwenda kutoka kwenye uhamisho wa wale waliohamishwa ambao Nebukadreza mfalme wa Babeli aliwachukua mateka. Wakarudi Yerusalemu na Yuda, kila mmoja kwenda kwenye mji wake.
7 Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
Walikuja na Zerubabeli, Yoshua, Nehemia, Seraya, Reelaya, Nahamani, Mordekai, Bilshani, Mispari, Bigwai, Rehumu na Baana. Idadi ya wana wa Israeli ilikuwa.
8 Zuriyar Farosh mutum 2,172
Wana wa Paroshi, 2, 172.
9 ta Shefatiya 372
Wana wa Shefatia, 372.
10 ta Ara 652
Wana wa Ara, 652.
11 ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
Wana wa Pahath Moabu,
12 ta Elam 1,254
kwa wana wa Yeshua na Yoabu, 2, 818.
13 ta Zattu 845
Wana wa Elamu, 1, 254.
14 ta Zakkai 760
Wana wa Zatu, 845. Wana wa Zakai, 760.
15 ta Binnuyi 648
Wana wa Binnui, 648.
16 ta Bebai 628
Wana wa Bebai, 628.
17 ta Azgad 2,322
Wana wa Azgadi, 2, 322.
18 ta Adonikam 667
Wana wa Adonikamu, 667.
19 ta Bigwai 2,067
Wana wa Bigwai, 2, 067.
20 ta Adin 655
Wana wa Adini, 655.
21 ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
Wana wa Ateri, wa Hezekia, 98.
22 ta Hashum 328
Wana wa Hashumu, 328.
23 ta Bezai 324
Wana wa Besai, 324.
24 ta Harif 112
Wana wa Harifu, 112.
25 ta Gibeyon 95.
Wana wa Gibeoni, 95.
26 Mutanen Betlehem da na Netofa 188
Watu kutoka Bethlehemu na Netofa, 188.
27 na Anatot 128
Watu wa Anathothi, 128.
28 na Bet-Azmawet 42
Watu wa Beth Azmaweth, 42.
29 na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
Watu wa Kiriath Yearimu, Kefira, na Beerothi, 743.
30 na Rama da na Geba 621
Watu wa Rama na Geba, 621.
31 na Mikmash 122
Watu wa Mikmasi, 122.
32 na Betel da na Ai 123
Watu wa Betheli na Ai, 123.
33 na ɗayan Nebo 52
Watu wa Nebo, 52.
34 na ɗayan Elam 1,254
Watu wa Elamu wa pili, 1, 254.
35 na Harim 2 320
Watu wa Harimu, 320.
36 na Yeriko 345
Watu wa Yeriko, 345.
37 na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
Watu wa Lodi, Hadidi, na Ono, 721.
38 na Sena’a 3,930.
Watu wa Senaa, 3, 930.
39 Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
makuhani Wana wa Yedaya (wa nyumba ya Yeshua), 973.
40 ta Immer 1,052
Wana wa Imeri, 1, 052.
41 ta Fashhur 1,247
Wana wa Pashuri, 1, 247.
42 ta Harim 1,017.
Wana wa Harimu, 1, 017.
43 Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
Walawi, wana wa Yeshua, wa Kadmieli, wa Binui, wa Hodavia, 74.
44 Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
Waimbaji wana wa Asafu; 148.
45 Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
Waliofungua mlango wana wa Shalumu, wana wa Ateri, wana wa Talmoni; wana wa Akubu, wana wa Hatita, wana wa Shobai, 138.
46 Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
Watumishi wa Hekalu wana wa Siha, wana wa Hasufa, wana wa Tabaothi,
47 da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
wana wa Kerosi, wana wa Siaha, wana wa Padoni,
48 da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
wana wa Lebana, wana wa Hagaba, wana wa Salmai,
49 da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
wana wa wa Hanani, wana wa Gideli, wana wa Gahari.
50 da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
Wana wa Reaya, wana wa Resini, wana wa Nekoda,
51 da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
wana wa Gazamu, wana wa Uza, wana wa Pasea,
52 da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
wana wa Besai, wana wa Meunimu, wana wa Nefusimu.
53 da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
Wana wa Bakbuki, wana wa Hakufa, wana wa Harhuri,
54 da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
wana wa Baslith, wana wa Mehida, wana wa Harsha,
55 da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
wana wa Barkosi, wana wa Sisera, wana wa Tema,
56 da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
wana wa Nesia, wana wa Hatifa.
57 Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
Wana wa Sulemani, wana wa Sotai, wana wa Sofeereth, wana wa Peruda,
58 da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
wana wa Yaala, wana wa Darkoni, wana wa Gideli,
59 Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
wana wa Shefatia, wana wa Hatili, wana wa Pokerethi Sebaimu, wana wa Amoni.
60 Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
Watumishi wote wa hekalu, na wana wa watumishi wa Sulemani, walikuwa 392.
61 Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
Hawa ndio watu waliokwenda kutoka Tel Mela, Tel harsha, Kerub, Addon, na Imeri. Lakini hawakuweza kuthibitisha kwamba wao au jamaa za baba zao walikuwa wana wa Israeli,
62 zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
wana wa Delaya, wana wa Tobia, na wana wa Nekoda, 642.
63 Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
Na kutoka kwa makuhani Wana wa Habaya, Hakosi, na Barzilai ( akamchukua mkewe kutoka kwa binti za Barzilai wa Gileadi na akaitwa kwa jina lao).
64 Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
Hawa walitafuta rekodi zao kati ya waliojiunga na kizazi chao, lakini hawakuweza kupatikana, kwa hivyo waliondolewa katika ukuhani kama walio najisi.
65 Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
Naye mkuu wa gavana akawaambia wasiruhusiwe kula chakula cha makuhani kutoka kwenye dhabihu mpaka atakapoinuka kuhani mwenye Urimu na Thumimu.
66 Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
Kusanyiko lote lilikuwa 42, 360,
67 ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
isipokuwa watumishi wao wa kiume na watumishi wao wa kike, ambao walikuwa 7, 337. Walikuwa na wanaume na wanawake wa kuimba 245.
68 Akwai dawakai 736, alfadarai 245
Farasi zao zilikuwa 736 kwa idadi, nyumbu zao, 245,
69 raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
ngamia zao, 435, na punda zao, 6, 720.
70 Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
Baadhi ya wakuu wa familia za baba zao walitoa zawadi kwa ajili ya kazi. Gavana alitoa sadaka ya darkoni elfu ya dhahabu, mabakuli 50, na mavazi 530 ya makuhani.
71 Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
Baadhi ya wakuu wa familia za baba zao waliwapa katika hazina kwa kazi darkroni elfu ishirini za dhahabu na mane 2, 200 za fedha.
72 Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
Watu wengine waliwapa darkoni za dhahabu ishirini elfu, na dhahabu elfu mbili za fedha, na mavazi sitini na saba kwa makuhani.
73 Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,
Basi makuhani, Walawi, walinzi wa malango, waimbaji, watu wengine, watumishi wa hekalu, na Israeli wote waliishi katika miji yao. Hata mwezi wa saba watu wa Israeli walikuwa wakiishi katika miji yao.”

< Nehemiya 7 >