< Nehemiya 7 >

1 Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
Als die Mauer erbaut war, setzte ich die Tore ein. Dann wurden die Torhüter, die Leviten, für ihr Amt ernannt.
2 Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
Meinen Bruder Chanani, auch Chananja genannt, bestellte ich zum Burgherrn über Jerusalem. Er galt bei vielen als ein zuverlässiger und gottesfürchtiger Mann.
3 Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
Ich sprach zu ihnen: "Man öffne nicht die Tore Jerusalems, bis die Sonne scheint, und bis sie aufgestanden sind, halte man die Tore verschlossen Haltet fest daran! Für die Bewohner Jerusalems stelle man Wachen auf, je einen auf seinen Posten und je einen vor dem Hause."
4 Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
Nun war die Stadt ausgedehnt und groß. Aber nur wenige Leute waren darin. Noch waren keine Häuser gebaut.
5 Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
Da gab mein Gott mir ins Herz, die Adligen und Vorsteher und das Volk zu versammeln und sie nach ihrer Abkunft aufzuzeichnen. Dabei fand ich das Geschlechterverzeichnis derer, die zuerst heraufgezogen waren. Ich fand geschrieben:
6 Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
Dies sind die Söhne der Landschaft, die aus der Gefangenschaft der Exulanten hergezogen sind, die einstens Babels König Nebukadrezar weggeführt hat, und die nach Jerusalem und Juda zurückkehrten, jeder in seine Stadt,
7 Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
die mit Zerubbabel, Jesua, Nechemja, Azarja, Reamja, Nachamani, Mordekai, Bilsan, Misperet, Bigwai, Nechum und Baana gekommen sind, die Zahl der Männer des Volkes Israel:
8 Zuriyar Farosh mutum 2,172
die Söhne des Paros 2.172,
9 ta Shefatiya 372
die Söhne Sephatjas 372,
10 ta Ara 652
die Söhne des Arach 652,
11 ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
die Söhne des Pachatmoab (Moabs Statthalter), nämlich die Söhne des Jesua und Joab 2.818,
12 ta Elam 1,254
die Söhne des Elam 1.254,
13 ta Zattu 845
die Söhne des Zattu 845,
14 ta Zakkai 760
die Söhne des Zakkai 760,
15 ta Binnuyi 648
die Söhne des Binnui 648,
16 ta Bebai 628
die Söhne des Bebai 628,
17 ta Azgad 2,322
die Söhne des Azgad 2.322,
18 ta Adonikam 667
die Söhne des Adonikam 667,
19 ta Bigwai 2,067
die Söhne des Bigwai 2.067,
20 ta Adin 655
die Söhne des Adin 655,
21 ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
die Söhne des Ater von Chizkija 98,
22 ta Hashum 328
die Söhne des Chasum 328,
23 ta Bezai 324
die Söhne des Besai 324,
24 ta Harif 112
die Söhne des Chariph 112,
25 ta Gibeyon 95.
die Söhne Gibeons 95,
26 Mutanen Betlehem da na Netofa 188
die Männer von Bethlehem und Netopha 188,
27 na Anatot 128
die Männer von Anatot 128,
28 na Bet-Azmawet 42
die Männer von Bet-Azmawet 42,
29 na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
die Männer von Kirjatjearim, Kephira und Beerot 743,
30 na Rama da na Geba 621
die Männer der Rama und von Geba 621,
31 na Mikmash 122
die Männer von Mikmas 122,
32 na Betel da na Ai 123
die Männer von Betel und dem Ai 123,
33 na ɗayan Nebo 52
die Männer von Neu Nebo 52,
34 na ɗayan Elam 1,254
die Söhne Neu Elams 1.254,
35 na Harim 2 320
die Söhne Charims 320,
36 na Yeriko 345
die Söhne Jerichos 345,
37 na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
die Söhne des Lod, Chadid und Ono 721,
38 na Sena’a 3,930.
die Söhne Senaas 3930,
39 Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
die Priester: die Söhne Jedajas vom Hause Jesua 973,
40 ta Immer 1,052
die Söhne des Immer 1.052,
41 ta Fashhur 1,247
die Söhne des Paschur 1.247,
42 ta Harim 1,017.
die Söhne des Charim 1.017,
43 Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
die Leviten: die Söhne des Jesua, nämlich Kadmiel, die Söhne Hodewas 74,
44 Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
die Sänger: die Söhne Asaphs 148,
45 Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
die Torhüter: die Söhne Sallums, die Söhne Aters, die Söhne Talmons, die Söhne Akkubs, die Söhne Chatitas, die Söhne Sobais 138,
46 Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
die Tempelsklaven: die Söhne des Sicha, die Söhne des Chasupha, die des Tabbaot,
47 da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
die Söhne des Keros, die des Sia, die des Paddon,
48 da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
die Söhne des Lebana, die des Chazaba, die des Salmai,
49 da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
die Söhne des Chanan, die des Giddel, die des Gachar,
50 da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
die Söhne des Reaja, die des Resin, die des Nekoda,
51 da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
die Söhne des Gazzam, die des Uzza, die des Peseach,
52 da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
die Söhne des Besai, die der Mëuniter, die der Nephisiter,
53 da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
die Söhne des Bakbuk, die des Chakupha, die des Charchur,
54 da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
die Söhne des Baslit, die des Mechida, die des Charsa,
55 da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
die Söhne des Barkos, die des Sisera, die des Temach,
56 da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
die Söhne des Nesiach, die des Chatipha,
57 Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
die Söhne der Sklaven Salomos: die Söhne des Sotai, die Sopherets (der Schreiberin), die des Perida,
58 da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
die Söhne des Jaala, die des Darkon, die des Giddel,
59 Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
die Söhne des Sephatja, die des Chattil, die Söhne der Pokeret der Gazellen, die des Amon,
60 Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
alle Tempelsklaven und Söhne der Sklaven Salomos 392.
61 Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
Dies sind die, die aus Tel Melach, Tel Charsa, Cherub, Addon und Immer hergezogen sind, aber nicht haben dartun können, ob ihr Haus und ihre Abstammung israelitisch seien:
62 zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
die Söhne des Delaja, die des Tobia und die des Nekoda 642,
63 Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
und von den Priestern die Söhne des Chabaja, die des Hakkos und die Söhne Barzillais, der eine von den Töchtern des Gileaditers Barzillai sich zum Weibe genommen hatte und dann nach ihrem Namen benannt ward.
64 Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
Diese hatten ihre Geschlechtsurkunde gesucht. Sie fand sich aber nicht vor, und so wurden sie vom Priestertum ausgeschlossen.
65 Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
Da sprach der Tirsata zu ihnen, sie dürften vom Hochheiligen so lange nicht essen, bis daß ein Priester für Urim und Tummim erstünde.
66 Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
Die ganze Gemeinde, alles in allem, belief sich auf 42.360,
67 ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
nicht eingerechnet ihre Sklaven und die Sklavinnen, an Zahl 7.387; auch hatten sie 200 Sänger und Sängerinnen.
68 Akwai dawakai 736, alfadarai 245
Und ihrer Pferde waren es 736, ihrer Maultiere 245,
69 raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
ihrer Kamele 435, ihrer Esel 6.720.
70 Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
Und einige von den Familienhäuptern spendeten in den Werkschatz; der Tirsata spendete für den Schatz an Gold 1.000 Drachmen, 50 Sprengschalen, 530 Priesterkleider.
71 Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
Einige von den Familienhäuptern spendeten in den Werkschatz an Gold 20.000 Drachmen und an Silber 2.200 Minen.
72 Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
Und was das übrige Volk gab, betrug an Gold 20.000 Drachmen und an Silber 2.000 Minen und was das übrige Volk gab, betrug an Gold 20.000 Drachmen, an Silber 2.000 und 67 Priesterkleider.
73 Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,
Die Priester aber und die Leviten, die Torhüter, die Sänger und die Leute aus dem Volke sowie die Tempelsklaven und ganz Israel wohnten in ihren Städten. Da kam der siebte Monat heran. Die Söhne Israels waren schon in ihren Städten.

< Nehemiya 7 >