< Nehemiya 7 >

1 Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
Lorsque le mur eut été reconstruit et que j’en eus posé les portes, les portiers, les chantres et les Lévites furent installés à leur poste.
2 Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
Je confiai la garde de Jérusalem à mon frère Hanani et à Hanania, gouverneur du fort, car celui-ci passait pour un homme loyal et craignant Dieu comme peu de gens.
3 Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
Je leur dis: "Les portes de Jérusalem ne devront pas s’ouvrir avant que le soleil chauffe; et pendant que les gardes seront encore là, qu’on ferme les battants et qu’on les verrouille. Qu’ensuite on pose les gardes des habitants de Jérusalem, chacun à son poste et chacun vis-à-vis de sa maison."
4 Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
Or, la ville avait une grande étendue, et la population y était peu nombreuse, et toutes les maisons n’étaient pas rebâties.
5 Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
Dieu m’inspira la pensée de rassembler les nobles, les chefs et le peuple pour établir leur filiation; je découvris le registre généalogique de ceux qui étaient montés en premier, et j’y trouvai consigné ce qui suit:
6 Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
"Voici les gens de la province, parmi les captifs exilés que Nabuchodonosor, roi de Babylone, avait déportés à Babylone, qui partirent pour retourner à Jérusalem et en Judée, chacun dans sa ville.
7 Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
Ils revinrent avec Zorobabel, Yêchoua, Nehémia, Azaria, Raamia, Nahamani, Mardochée, Bilchân, Mispéret, Bigvaï, Nehoum et Baana. Ainsi se chiffraient les hommes du peuple d’Israël:
8 Zuriyar Farosh mutum 2,172
Les enfants de Paroch: deux mille cent soixante-douze;
9 ta Shefatiya 372
les enfants de Chefatia: trois cent soixante-douze;
10 ta Ara 652
les enfants d’Arah: six cent cinquante-deux;
11 ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
les enfants de Pahat-Moab, de la famille de Yêchoua et Joab: deux mille huit cent dix-huit;
12 ta Elam 1,254
les enfants d’Elam: mille deux cent cinquante-quatre;
13 ta Zattu 845
les enfants de Zattou: huit cent quarante-cinq;
14 ta Zakkai 760
les enfants de Zaccaï: sept cent soixante;
15 ta Binnuyi 648
les enfants de Binnouï: six cent quarante-huit;
16 ta Bebai 628
les enfants de Bêbaï: six cent vingt-huit;
17 ta Azgad 2,322
les enfants d’Azgad: deux mille trois cent vingt-deux;
18 ta Adonikam 667
les enfants d’Ado-nikâm: six cent soixante-sept;
19 ta Bigwai 2,067
les enfants de Bigvaï: deux mille soixante-sept;
20 ta Adin 655
les enfants d’Adin: six cent cinquante-cinq;
21 ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
les enfants d’Atêr de la famille de Yehiskia: quatre-vingt-dix-huit;
22 ta Hashum 328
les enfants de Hachoum: trois cent vingt-huit;
23 ta Bezai 324
les enfants de Bêçai: trois cent vingt-quatre;
24 ta Harif 112
les enfants de Harif: cent douze;
25 ta Gibeyon 95.
les enfants de Gabaon quatre-vingt-quinze;
26 Mutanen Betlehem da na Netofa 188
les gens de Bethléem et de Netofa: cent quatre-vingt-huit;
27 na Anatot 128
les gens d’Anatot: cent vingt-huit
28 na Bet-Azmawet 42
les gens de Beth-Azmaveth: quarante-deux;
29 na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
les gens de Kiriath-Yearim, Kefira et Beêrot: sept cent quarante-trois;
30 na Rama da na Geba 621
les gens de Rama et Ghéba: six cent vingt-et-un;
31 na Mikmash 122
les gens de Mikhmas: cent vingt-deux;
32 na Betel da na Ai 123
les gens de Béthel et Aï: cent vingt-trois;
33 na ɗayan Nebo 52
les gens d’un autre Nebo: cinquante-deux;
34 na ɗayan Elam 1,254
les enfants d’un autre Elam: mille deux cent cinquante-quatre;
35 na Harim 2 320
les enfants de Harîm: trois cent vingt;
36 na Yeriko 345
les enfants de Jéricho: trois cent quarante-cinq;
37 na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
les enfants de Lod, Hadid et Ono: sept cent vingt et un;
38 na Sena’a 3,930.
les enfants de Senaa: trois mille neuf cent trente.
39 Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
Les prêtres: les fils de Yedaïa, de la famille de Yêchoua: neuf cent soixante-treize;
40 ta Immer 1,052
les enfants d’Immêr: mille cinquante-deux;
41 ta Fashhur 1,247
les enfants de Pachhour: mille deux cent quarante-sept;
42 ta Harim 1,017.
les enfants de Harîm: mille dix-sept.
43 Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
Les Lévites: les enfants de Yêchoua et Kadmiêl, descendants de Hodeva: soixante-quatorze.
44 Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
Les chantres: les fils d’Assaph: cent quarante-huit.
45 Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
Les portiers: les enfants de Challoum, les enfants d’Atêr, les enfants de Talmôn, les enfants d’Akkoub, les enfants de Hatita, les enfants de Chobaï: cent trente-huit.
46 Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
Les serviteurs du temple: les enfants de Ciha, les enfants de Hassoufa, les enfants de Tabbaot,
47 da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
les enfants de Kêros, les enfants de Sis, les enfants de Padôn,
48 da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
les enfants de Lebana, les enfants de Hagaba, les enfants de Salmaï,
49 da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
les enfants de Hanân, les enfants de Ghiddêl, les enfants de Gahar,
50 da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
les enfants de Reaïa, les enfants de Recin, les enfants de Nekoda,
51 da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
les enfants de Gazzâm, les enfants d’Ouzza, les enfants de Passêah,
52 da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
les enfants de Bessaï, les enfants de Meounîm, les enfants de Nefichsîm,
53 da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
les enfants de Bakbouk, les enfants de Hakoufa, les enfants de Harhour,
54 da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
les enfants de Baçlit, les enfants de Mehida, les enfants de Harcha,
55 da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
les enfants de Barkôs, les enfants de Sissera, les enfants de Témah,
56 da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
les enfants de Neciah, les enfants de Hatifa.
57 Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
Les descendants des esclaves de Salomon: les enfants de Sotaï, les enfants de Soféret, les enfants de Perida;
58 da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
les enfants de Yaala, les enfants de Darkôn, les enfants de Ghiddêl;
59 Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
les enfants de Chefatia, les enfants de Hattil, les enfants de Pokhéret-Hacebaïm, les enfants d’Amôn.
60 Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
Tous les serviteurs du temple et les descendants des esclaves de Salomon s’élevaient au nombre de trois cent quatre-vingt-douze.
61 Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
Et voici ceux qui partirent de Têl-Mélah, de Têl-Harcha, Keroub, Addôn, Immêr, et qui ne purent indiquer leur famille et leur filiation pour établir qu’ils faisaient partie d’Israël:
62 zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
les enfants de Delaïa, les enfants de Tobia, les enfants de Nekoda, au nombre de six cent quarante-deux.
63 Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
Et parmi les prêtres: les enfants de Hobaïa, les enfants de Hakoç, les enfants de Barzillaï, qui avait pris pour femme une des filles de Barzillaï, le Galaadite, et en avait adopté le nom.
64 Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
Ceux-là recherchèrent leurs tables de généalogie, mais elles ne purent être retrouvées; aussi furent-ils déchus du sacerdoce.
65 Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
Le gouverneur leur défendit de manger des choses éminemment saintes, jusqu’au jour où officierait de nouveau un prêtre portant les Ourîm et les Toumîm.
66 Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
Toute la communauté réunie comptait quarante-deux mille trois cent soixante individus,
67 ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
sans compter leurs esclaves et leurs servantes, au nombre de sept mille trois cent trente-sept, auxquels s’ajoutaient des chanteurs et des chanteuses, au nombre de deux cent quarante-cinq.
68 Akwai dawakai 736, alfadarai 245
69 raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
quatre cent trente-cinq chameaux, six mille sept cent vingt ânes.
70 Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
Une partie des chefs de famille firent des dons pour les travaux; le gouverneur versa au trésor mille dariques d’or, cinquante bassins, cinq cent trente tuniques de prêtres.
71 Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
Un certain nombre de chefs de famille donnèrent au trésor des travaux: en or, vingt mille dariques, et en argent, deux mille deux cents mines.
72 Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
Et ce que donna le reste du peuple s’éleva, en or, à vingt mille dariques, en argent, à deux mille mines, et, en tuniques de prêtres, à soixante-sept.
73 Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,
Les prêtres, les Lévites, les portiers, les chanteurs, une partie du peuple, les serviteurs du temple et tout Israël s’établirent dans leurs villes respectives. Lorsque le septième mois arriva, les enfants d’Israël étaient installés dans leurs villes."

< Nehemiya 7 >