< Nehemiya 7 >
1 Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
And it came to pass, when the wall was built, and I had set up the doors, and the porters and the singers and the Levites were appointed,
2 Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
that I gave charge to Ananias my brother, and Ananias the ruler of the palace, over Jerusalem: for he was a true man, and one that feared God beyond many.
3 Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
And I said to them, The gates of Jerusalem shall not be opened till sunrise; and while they are still watching, let the doors be shut, and bolted; and set watches of them that dwell in Jerusalem, [every] man at his post, and [every] man over against his house.
4 Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
Now the city [was] wide and large; and the people [were] few in it, and the houses were not built.
5 Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
And God put [it] into my heart, and I gathered the nobles, and the rulers, and the people, into companies: and I found a register of the company that came up first, and I found written in it as follows:
6 Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
Now these [are] the children of the country, that came up from captivity, of the number which Nabuchodonosor king of Babylon carried away, and they returned to Jerusalem and to Juda, [every] man to his city;
7 Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
with Zorobabel, and Jesus, and Neemia, Azaria, and Reelma, Naemani, Mardochaeus, Balsan, Maspharath, Esdra, Boguia, Inaum, Baana, Masphar, men of the people of Israel.
8 Zuriyar Farosh mutum 2,172
The children of Phoros, two thousand one hundred and seventy-two.
The children of Saphatia, three hundred and seventy-two.
The children of Era, six hundred and fifty-two.
11 ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
The children of Phaath Moab, with the children of Jesus and Joab, two thousand six hundred and eighteen.
The children of Aelam, a thousand two hundred and fifty-four.
The children of Zathuia, eight hundred and forty-five.
The children of Zacchu, seven hundred and sixty.
The children of Banui, six hundred and forty-eight.
The children of Bebi, six hundred and twenty-eight.
The children of Asgad, two thousand three hundred and twenty-two.
The children of Adonicam, six hundred and sixty-seven.
The children of Bagoi, two thousand and sixty-seven.
The children of Edin, six hundred and fifty-five.
21 ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
The children of Ater, [the son] of Ezekias, ninety-eight.
The children of Esam, three hundred and twenty-eight.
The children of Besei, three hundred and twenty-four.
The children of Ariph, a hundred and twelve: the children of Asen, two hundred and twenty-three.
The children of Gabaon, ninety-five.
26 Mutanen Betlehem da na Netofa 188
The children of Baethalem, a hundred and twenty-three: the children of Atopha, fifty-six.
The children of Anathoth, a hundred and twenty-eight.
The men of Bethasmoth, forty-two.
29 na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
The men of Cariatharim, Caphira, and Beroth, seven hundred and forty-three.
30 na Rama da na Geba 621
The men of Arama and Gabaa, six hundred and twenty.
The men of Machemas, a hundred and twenty-two.
The men of Baethel and Ai, a hundred and twenty-three.
The men of Nabia, a hundred an fifty-two.
The men of Elamaar, one thousand two hundred and fifty-two.
The children of Eram, three hundred and twenty.
The children of Jericho, three hundred and forty-five.
37 na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
The children of Lodadid and Ono, seven hundred and twenty-one.
The children of Sanana, three thousand nine hundred and thirty.
39 Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
The priests; the sons of Jodae, [pertaining] to the house of Jesus, nine hundred and seventy-three.
The children of Emmer, one thousand and fifty-two.
The children of Phaseur, one thousand two hundred and forty-seven.
The children of Eram, a thousand and seventeen.
43 Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
The Levites; the children of Jesus the son of Cadmiel, with the children of Uduia, seventy-four.
44 Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
The singers; the children of Asaph, a hundred and forty-eight.
45 Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
The porters; the children of Salum, the children of Ater, the children of Telmon, the children of Acub, the children of Atita, the children of Sabi, a hundred and thirty-eight.
46 Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
The Nathinim; the children of Sea, the children of Aspha, the children of Tabaoth,
47 da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
the children of Kiras, the children of Asuia, the children of Phadon,
48 da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
the children of Labana, the children of Agaba, the children of Selmei,
49 da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
the children of Anan, the children of Gadel, the children of Gaar,
50 da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
the children of Raaia, the children of Rasson, the children of Necoda,
51 da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
the children of Gezam, the children of Ozi, the children of Phese,
52 da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
the children of Besi, the children of Meinon, the children of Nephosasi,
53 da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
the children of Bacbuc, the children of Achipha, the children of Arur,
54 da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
the children of Basaloth, the children of Mida, the children of Adasan,
55 da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
the children of Barcue, the children of Sisarath, the children of Thema,
56 da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
the children of Nisia, the children of Atipha.
57 Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
The children of the servants of Solomon; the children of Sutei, the children of Sapharat, the children of Pherida,
58 da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
the children of Jelel, the children of Dorcon, the children of Gadael,
59 Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
the children of Saphatia, the children of Ettel, the children of Phacarath, the children of Sabaim, the children of Emim.
60 Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
All the Nathinim, and children of the servants of Solomon, [were] three hundred and ninety-two.
61 Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
And these went up from Thelmeleth, Thelaresa, Charub, Eron, Jemer: but they could not declare the houses of their families, or their seed, whether they were of Israel.
62 zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
The children of Dalaia, the children of Tobia, the children of Necoda, six hundred and forty-two.
63 Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
And of the priests; the children of Ebia, the children of Acos, the children of Berzelli, for they took wives of the daughters of Berzelli the Galaadite, and they were called by their name.
64 Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
These sought the pedigree of their company, and it was not found, and they were removed [as polluted] from the priesthood.
65 Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
And the Athersastha said, that they should not eat of the most holy things, until a priest should stand up to give light.
66 Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
And all the congregation was about forty-two thousand three hundred and sixty,
67 ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
besides their menservants and their maidservants: these were seven thousand three hundred and thirty seven: and the singing-men and singing-women, two hundred and forty-five.
68 Akwai dawakai 736, alfadarai 245
69 raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
Two thousand seven hundred asses.
70 Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
And part of the heads of families gave into the treasury to Neemias for the work a thousand pieces of gold, fifty bowls, and thirty priests' [garments].
71 Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
And [some] of the heads of families gave into the treasuries of the work, twenty thousand pieces of gold, and two thousand three hundred pounds of silver.
72 Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
And the rest of the people gave twenty thousand pieces of gold, and two thousand two hundred pounds of silver, and sixty-seven priests' [garments].
73 Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,
And the priests, and Levites, and porters, and singers, and [some] of the people, and the Nathinim, and all Israel, lived in their cities.