< Nehemiya 6 >
1 Sa’ad da magana ta zo kunnen Sanballat, da Tobiya, da Geshem mutumin Arab da kuma sauran abokan gābanmu cewa na sāke gina katangar har babu sauran tsaguwa da ta ragu, ko da yake har zuwa lokacin ban sa ƙofofi a ƙyamare ba
Aa ie natalily amy Sanbalate naho i Tobià naho amy Geseme nte-Arabe vaho amo rafelahi’ay ila’eo, te namboareko i kijoliy naho tsy aman-keba’e—ndra t’ie mboe tsy natroako hey ty raven-dala’ o lalam-beio—
2 Sanballat da Geshem suka aika mini wannan saƙo cewa, “Ka zo, mu sadu a wani ƙauye a filin Ono.” Amma makirci ne suke yi don su cuce ni;
le nañitrik’ amako t’i Sanbalate naho i Geseme, ty hoe: Antao hifañaoñe e Keferime amonto’ i Onò añe. F’ie nikilily haratiañe amako.
3 saboda haka sai na aika musu da wannan amsa, na ce, “Ina cikin babban aiki, ba zan kuwa iya gangarawa ba. Don me zan bar aikin yă tsaya don in gangara zuwa wurinku?”
Le nañitrifako ìrake nanao ty hoe: Mitoloñe raha jabajaba iraho le tsy eo ty hizotsoako mb’eo; ino ty hanjirañe i fitoloñañey hiavotako ama’e, hizotsoako mb’ama’ areo mb’eo?
4 Suka yi ta aiko mini da wannan saƙo har sau huɗu, ni kuwa na yi ta ba su amsa irin ta dā.
Inempatse ty nampihitrifa’ iareo amako i hoe zay; le ie avao ty natoiko.
5 Sai sau na biya, Sanballat ya aiki mataimakinsa gare ni da irin saƙo guda, kuma a hannunsa akwai wasiƙar da ba a yimƙe ba
Nañitrike ty mpitoro’e amako amy sata zay ho faha-lime’e t’i Sanbalate, ninday taratasy misokake am-pità’e;
6 wadda aka rubuta cewa, “An ba da labari cikin al’ummai, kuma Geshem ya ce gaskiya ne, cewa kai da Yahudawa kun shirya tawaye, saboda haka kuke sāke ginin katangar. Ban da haka ma, bisa ga waɗannan rahotanni kana shirin zaman sarkinsu
le hoe ty sinokitse ao: Fa talilieñe amo kilakila ondatio (vaho fa niventè’ i Geseme) te mikitro-piolàñe irehe naho o nte-Iehodao; Izay ty amboarañe i kijoliy; le ihe ty ho mpanjaka’ iareo, ty amy entañe Izay.
7 har ma ka naɗa annabawa su yi wannan shela game da kai a Urushalima, su ce, ‘Akwai sarki a Yahuda!’ To, wannan rahoto zai koma wurin sarki; saboda haka ka zo, mu tattauna wannan batu.”
Le nanendre mpitoky irehe hitsey ama’o e Ierosalaime ao ty hoe, Amam-panjaka ty e Iehoda ao; aa le hatalily amy mpanjakay o entañe zao. Antao arè hifañaoñe.
8 Sai na aika masa wannan amsa, na ce, “Babu wani abu haka da yake faruwa; ka dai ƙaga wannan daga tunaninka ne.”
Le nahitriko ama’e ty hoe: Ndra loli’e tsy nanoeñe o nisaontsie’oo, te mone fikitrohan-tro’o avao.
9 Suka dai yi ƙoƙari su tsoratar da mu, suna cewa, “Hannuwansu za su rasa ƙarfin yin aiki, ba kuwa za su ƙare aikin ba.” Amma na yi addu’a na ce, “Yanzu, ya Allah, ka ƙarfafa hannuwana.”
Fonga te nañembañe anay, ami’ty fitsakorea’ iareo, ty hoe: Hirepak’ amy fitoloñañey ty fità’ iareo le tsy ho fonitse. Aa, ehe, haozaro o tañakoo henaneo!
10 Wata rana na tafi gidan Shemahiya ɗan Delahiya, ɗan Mehetabel, wanda aka hana fita a gidansa. Ya ce mini, “Mu sadu gobe a gidan Allah, a cikin haikali, mu kuma kulle ƙofofin haikali, gama mutane suna zuwa su kashe ka, tabbatacce za su zo da dare su kashe ka.”
Aa le nimoak’ añ’anjomba’ i Semaià ana’ i Delaià, ana’ i Mehetabele iraho, ie nigabeñe ao; le hoe re, Antao hifañaoñe añ’ anjomban’ Añahare ao le harindrin-tika ty lala’ i anjombay; fa toe ho avy hañè doza ama’o iereo; eka, amy haleñey t’ie hivotrak’ eo hanjevoñ’ azo.
11 Amma na ce, “Ya kamata mutum kamar ni yă gudu? Ko kuwa ya kamata wani kamar ni yă shiga cikin haikali don yă ceci ransa? Ba zan tafi ba!”
Le hoe iraho, Hibotitsike hao ty manahak’ ahy? Le ia iraho te hifoak’ amy anjombay hirombak’ay? Izaho tsy himoak’ ao.
12 Na gane cewa Allah bai aike shi ba, ya yi annabci a kaina domin Tobiya da Sanballat sun yi hayarsa ne.
Le napotako an-troke ao t’ie tsy nirahen’ Añahare; amy te nitokia’e haratiañe vaho toe kinarama’ i Tobià naho i Sanbalate.
13 An yi hayarsa don yă sa in ji tsoro in yi zunubi ta yin haka, sa’an nan za su ba ni mugun suna, su wofinta ni.
Nitambezan-dre hañembañ’ ahy, soa te hanoeko naho hanan-kakeo vaho hanaña’ iareo talily raty hanisìañ’ ahy.
14 Ya Allahna, ka tuna da Tobiya da Sanballat, saboda abin da suka yi; ka kuma tuna da annabiya Nowadiya da sauran annabawa waɗanda suke ƙoƙari su tsorata ni.
Tiahio o fitoloña’ iareoo ry Andrianañahareko, t’i Tobià naho i Sanbalate naho i Noadià, mpitoki-ampela naho o mpitoky ila’e ho nañembañe ahikoo.
15 Cikin kwana hamsin da biyu aka gama gina katangar, a ranar ashirin da biyar ga watan Elul.
Aa le nifonitse tañ’ andro faha roapolo-lime ambi’ i Saramantiñey, i andro faha limampolo-ro’ ambi’ey i kijoliy.
16 Sa’ad da dukan abokan gābanmu suka ji haka, dukan al’umman da suke kewaye da mu suka ji tsoro, suka rasa ƙarfin halinsu, domin sun gane cewa wannan aiki an yi shi da taimakon Allahnmu ne.
Ie amy zao naho songa nahajanjiñe o rafelahi’ay iabio naho sindre nahaisake o fifeheañe nañohok’ anaio, le ni-po-pahavaniañe vaho nifohi’ iareo te i Andrianañahare’aiy ty nañimba i fahafonirañey.
17 A waɗannan kwanaki, manyan garin Yahuda suka yi ta aika wasiƙu masu yawa zuwa ga Tobiya, shi kuma ya yi ta aika musu da amsoshi.
Ie henane zay le nañitrike taratasy maro amy Tobià o roandria’ Iehodao vaho niheo am’iereo o boak’ amy Tobiào;
18 Gama mutane da yawa a cikin Yahuda sun rantse wa Tobiya za su goyi bayansa, domin ya auri’yar Shekaniya, ɗan Ara. Ɗansa kuma, wato, Yehohanan, ya auri’yar Meshullam, ɗan Berekiya.
amy te nimaro e Iehoda ao ty nifanta ama’e, amy t’ie vinanto’ i Sekanià, ana’ i Arà; mbore fa nañenga ty anak’ ampela’ i Mesolame ana’ i Berekià ty ana’e Iohanane.
19 Ban da haka ma, mutanen sun yi ta ba ni labarin ayyuka masu kyau da Tobiya ya yi, sa’an nan kuma suna faɗa masa duk abin da na faɗa. Tobiya kuwa ya aika wasiƙu don yă tsorata ni.
Le natalili’ iareo amako o sata’e soao naho ama’e ka o rehakoo vaho nañitrike taratasy hañembañe ahy t’i Tobià.