< Nehemiya 6 >

1 Sa’ad da magana ta zo kunnen Sanballat, da Tobiya, da Geshem mutumin Arab da kuma sauran abokan gābanmu cewa na sāke gina katangar har babu sauran tsaguwa da ta ragu, ko da yake har zuwa lokacin ban sa ƙofofi a ƙyamare ba
Un notikās, kad Sanbalats un Tobija un Arābs Gešems un mūsu citi ienaidnieki dzirdēja, ka mēs to mūri bijām uzcēluši un iekš tā caurums neatlikās, (jebšu es līdz šim durvis vēl nebiju iecēlis vārtos),
2 Sanballat da Geshem suka aika mini wannan saƙo cewa, “Ka zo, mu sadu a wani ƙauye a filin Ono.” Amma makirci ne suke yi don su cuce ni;
Tad Sanbalats un Gešems pie manis sūtīja un lika sacīt: nāc, saiesim kopā Onus klajuma ciemos. Bet tie domāja, man ļaunu darīt.
3 saboda haka sai na aika musu da wannan amsa, na ce, “Ina cikin babban aiki, ba zan kuwa iya gangarawa ba. Don me zan bar aikin yă tsaya don in gangara zuwa wurinku?”
Un es sūtīju vēstnešus pie tiem un liku sacīt: man liels darbs darāms, ka nevaru nonākt; kāpēc šim darbam būs kavēties, ka es to pamestu un pie jums nonāktu?
4 Suka yi ta aiko mini da wannan saƙo har sau huɗu, ni kuwa na yi ta ba su amsa irin ta dā.
Un tie gan četras reizes pie manis sūtīja ar šo pašu valodu, un es sūtīju pie tiem atpakaļ ar to pašu valodu.
5 Sai sau na biya, Sanballat ya aiki mataimakinsa gare ni da irin saƙo guda, kuma a hannunsa akwai wasiƙar da ba a yimƙe ba
Tad Sanbalats piektā reizē pie manis sūtīja savu puisi tāpat ar neaiztaisītu grāmatu viņa rokā. Iekš tās bija rakstīts:
6 wadda aka rubuta cewa, “An ba da labari cikin al’ummai, kuma Geshem ya ce gaskiya ne, cewa kai da Yahudawa kun shirya tawaye, saboda haka kuke sāke ginin katangar. Ban da haka ma, bisa ga waɗannan rahotanni kana shirin zaman sarkinsu
Ļaudis dzird, un Gešems saka, ka tu ar tiem Jūdiem domā atkāpties un tāpēc to mūri uztaisi, un ka tu viņiem gribi būt par ķēniņu, - tā runā, -
7 har ma ka naɗa annabawa su yi wannan shela game da kai a Urushalima, su ce, ‘Akwai sarki a Yahuda!’ To, wannan rahoto zai koma wurin sarki; saboda haka ka zo, mu tattauna wannan batu.”
Ka tu arī praviešus iecēlis, kas lai izsauc par tevi Jeruzālemē un saka: viņš ir ķēniņš iekš Jūda. Un nu ķēniņš tādu valodu dzirdēs; nāc tad jel un lai mēs kopā sarunājamies.
8 Sai na aika masa wannan amsa, na ce, “Babu wani abu haka da yake faruwa; ka dai ƙaga wannan daga tunaninka ne.”
Bet es sūtīju pie viņa sacīdams: no tā, ko tu runā, nekas nav noticis; no savas sirds tu to esi izdomājis.
9 Suka dai yi ƙoƙari su tsoratar da mu, suna cewa, “Hannuwansu za su rasa ƙarfin yin aiki, ba kuwa za su ƙare aikin ba.” Amma na yi addu’a na ce, “Yanzu, ya Allah, ka ƙarfafa hannuwana.”
Jo visi tie mūs baidīja un sacīja: viņu rokām būs no tā darba atstāties, ka tas netop darīts. Un nu, stiprini Tu, (ak Dievs), manas rokas.
10 Wata rana na tafi gidan Shemahiya ɗan Delahiya, ɗan Mehetabel, wanda aka hana fita a gidansa. Ya ce mini, “Mu sadu gobe a gidan Allah, a cikin haikali, mu kuma kulle ƙofofin haikali, gama mutane suna zuwa su kashe ka, tabbatacce za su zo da dare su kashe ka.”
Kad es nu nācu Šemajas namā, - tas bija Delajas, Mehetabeēļa dēla, dēls, (bet viņš bija ieslēdzies), tad viņš sacīja: sanāksim Dieva namā, pašā Dieva nama vidū, un lai mēs Dieva nama durvis aizslēdzam, jo tie nāks, tevi nokaut, pašā naktī tie nāks, tevi nokaut.
11 Amma na ce, “Ya kamata mutum kamar ni yă gudu? Ko kuwa ya kamata wani kamar ni yă shiga cikin haikali don yă ceci ransa? Ba zan tafi ba!”
Bet es sacīju: vai tādam vīram, kā es, būs bēgt? Vai tādam, kā es, Dieva namā būs iet, lai paliktu dzīvs? Es neiešu.
12 Na gane cewa Allah bai aike shi ba, ya yi annabci a kaina domin Tobiya da Sanballat sun yi hayarsa ne.
Jo redzi, es manīju, ka Dievs viņu nebija sūtījis. Bet viņš runāja šo sludināšanu uz mani, tāpēc ka Tobija un Sanebalats viņu bija derējuši.
13 An yi hayarsa don yă sa in ji tsoro in yi zunubi ta yin haka, sa’an nan za su ba ni mugun suna, su wofinta ni.
Viņš bija derēts, lai es izbīstos un tā daru un apgrēkojos, ka tie kādu ļaunu slavu atrastu, ar ko mani varētu nievāt.
14 Ya Allahna, ka tuna da Tobiya da Sanballat, saboda abin da suka yi; ka kuma tuna da annabiya Nowadiya da sauran annabawa waɗanda suke ƙoƙari su tsorata ni.
Piemini, mans Dievs, Tobiju un Sanbalatu pēc šiem darbiem un arī pravieti Noadiju un tos citus praviešus, kas ir meklējuši, mani darīt bailīgu!
15 Cikin kwana hamsin da biyu aka gama gina katangar, a ranar ashirin da biyar ga watan Elul.
Tad nu tas mūris tapa pabeigts Elula mēneša divdesmit piektā dienā, piecdesmit divās dienās.
16 Sa’ad da dukan abokan gābanmu suka ji haka, dukan al’umman da suke kewaye da mu suka ji tsoro, suka rasa ƙarfin halinsu, domin sun gane cewa wannan aiki an yi shi da taimakon Allahnmu ne.
Un kad visi mūsu ienaidnieki to dzirdēja, tad visi apkārtējie pagāni bijās un viņu drošība zuda, jo tie samanīja, ka šis darbs ar mūsu Dieva palīgu bija padarīts.
17 A waɗannan kwanaki, manyan garin Yahuda suka yi ta aika wasiƙu masu yawa zuwa ga Tobiya, shi kuma ya yi ta aika musu da amsoshi.
Tanīs dienās arī daudz virsnieki no Jūda rakstīja grāmatas; tās tapa sūtītas pie Tobijas, un Tobija sūtīja atkal pie tiem.
18 Gama mutane da yawa a cikin Yahuda sun rantse wa Tobiya za su goyi bayansa, domin ya auri’yar Shekaniya, ɗan Ara. Ɗansa kuma, wato, Yehohanan, ya auri’yar Meshullam, ɗan Berekiya.
Jo daudzi iekš Jūda viņam bija zvērējuši, tāpēc ka tas bija Šehanijas, Arahus dēla, znots, un viņa dēls Jehohanans bija apņēmis Mešulama, Bereķijas dēla, meitu.
19 Ban da haka ma, mutanen sun yi ta ba ni labarin ayyuka masu kyau da Tobiya ya yi, sa’an nan kuma suna faɗa masa duk abin da na faɗa. Tobiya kuwa ya aika wasiƙu don yă tsorata ni.
Tie runāja arīdzan labu par viņu manā priekšā, un manus vārdus tie nonesa pie viņa; tad Tobija sūtīja grāmatas, ka tas mani biedinātu.

< Nehemiya 6 >