< Nehemiya 6 >

1 Sa’ad da magana ta zo kunnen Sanballat, da Tobiya, da Geshem mutumin Arab da kuma sauran abokan gābanmu cewa na sāke gina katangar har babu sauran tsaguwa da ta ragu, ko da yake har zuwa lokacin ban sa ƙofofi a ƙyamare ba
Ka wach nobiro ne Sanbalat, Tobia, Geshem ma ja-Arabu kod wasikwa mamoko modongʼ nine wagero ohinga kendo ne onge kamoro amora mane otuch, kata obedo ni e sechego ne pod ok aguro dhorangach.
2 Sanballat da Geshem suka aika mini wannan saƙo cewa, “Ka zo, mu sadu a wani ƙauye a filin Ono.” Amma makirci ne suke yi don su cuce ni;
Sanbalat kod Geshem noorona wach kama: “Bi mondo warom e achiel kuom mier mantiere e holo mar Ono.” To ma ne en mana riekogi mar hinya;
3 saboda haka sai na aika musu da wannan amsa, na ce, “Ina cikin babban aiki, ba zan kuwa iya gangarawa ba. Don me zan bar aikin yă tsaya don in gangara zuwa wurinku?”
omiyo ne aoronegi jaote gi dwoko niya, “An kod tich maduongʼ kendo ok anyal lor piny. Ere gima tangʼ mi tich chungʼ mi aweye kendo alor piny abi iri?”
4 Suka yi ta aiko mini da wannan saƙo har sau huɗu, ni kuwa na yi ta ba su amsa irin ta dā.
Ne giorona wach achielni nyadingʼwen, to seche duto ne amiyogi dwoko machalre.
5 Sai sau na biya, Sanballat ya aiki mataimakinsa gare ni da irin saƙo guda, kuma a hannunsa akwai wasiƙar da ba a yimƙe ba
Eka, e ote mar abich, Sanbalat noorona jakonyne mana gi wach achielni, kendo e lwete ne nitie baruwa ma ok omuon
6 wadda aka rubuta cewa, “An ba da labari cikin al’ummai, kuma Geshem ya ce gaskiya ne, cewa kai da Yahudawa kun shirya tawaye, saboda haka kuke sāke ginin katangar. Ban da haka ma, bisa ga waɗannan rahotanni kana shirin zaman sarkinsu
mane ondike niya: “Oselandi e dier ogendini, kendo Geshem osewacho ni en adier ni in kod jo-Yahudi uchano mar monjowa, to ma emomiyo ugero ohingani. Kendo kaluwore gi wach moselandore en ni idwaro bedo ruodhgi
7 har ma ka naɗa annabawa su yi wannan shela game da kai a Urushalima, su ce, ‘Akwai sarki a Yahuda!’ To, wannan rahoto zai koma wurin sarki; saboda haka ka zo, mu tattauna wannan batu.”
kendo iseyiero jonabi mondo okor wachni Jerusalem ni, ‘Nitiere ruoth e piny Juda!’ Koro wachni biro dwogone ruoth; omiyo bi, mondo wapim wachni.”
8 Sai na aika masa wannan amsa, na ce, “Babu wani abu haka da yake faruwa; ka dai ƙaga wannan daga tunaninka ne.”
Ne aorone dwoko niya, “Gima iwachono ok en adier; mano iparo mana gi pachi owuon.”
9 Suka dai yi ƙoƙari su tsoratar da mu, suna cewa, “Hannuwansu za su rasa ƙarfin yin aiki, ba kuwa za su ƙare aikin ba.” Amma na yi addu’a na ce, “Yanzu, ya Allah, ka ƙarfafa hannuwana.”
Ne gitemo mana mar bwogowa, kagiwacho niya, “Lwetgi biro bedo mayom yom, kendo ok gibi tieko tijni.” To ne alemo niya, “Yie imi lweta obed gi teko koro.”
10 Wata rana na tafi gidan Shemahiya ɗan Delahiya, ɗan Mehetabel, wanda aka hana fita a gidansa. Ya ce mini, “Mu sadu gobe a gidan Allah, a cikin haikali, mu kuma kulle ƙofofin haikali, gama mutane suna zuwa su kashe ka, tabbatacce za su zo da dare su kashe ka.”
Chiengʼ moro achiel ne adhi e od Shemaya wuod Delaya, ma wuod Mehetabel, mane olorne ei dalane. Nowacho niya, “We warom e od Nyasaye, ei hekalu, kendo mondo walor dhout hekalu, nikech gibiro negi gotienoni.”
11 Amma na ce, “Ya kamata mutum kamar ni yă gudu? Ko kuwa ya kamata wani kamar ni yă shiga cikin haikali don yă ceci ransa? Ba zan tafi ba!”
To ne awacho niya, “Bende dichwo machalo koda kama diringi? Koso ngʼato kaka an nyalo dhi ei hekalu mondo ores ngimane? Ok abi dhi kata nade!”
12 Na gane cewa Allah bai aike shi ba, ya yi annabci a kaina domin Tobiya da Sanballat sun yi hayarsa ne.
Ne afwenyo ni Nyasaye ne ok oore, to ne osekoro wach kuoma nikech Tobia kod Sanbalat ne osengʼiewe mar timo kamano.
13 An yi hayarsa don yă sa in ji tsoro in yi zunubi ta yin haka, sa’an nan za su ba ni mugun suna, su wofinta ni.
Ne osengʼiewe mondo obwoga eka atim richo mar timo ma, bangʼe gimiya nying marach mar njawo kita.
14 Ya Allahna, ka tuna da Tobiya da Sanballat, saboda abin da suka yi; ka kuma tuna da annabiya Nowadiya da sauran annabawa waɗanda suke ƙoƙari su tsorata ni.
Par Tobia kod Sanbalat, yaye Nyasacha, kuom gima gisetimo; par bende janabi madhako miluongo ni Noadia kod jonabi mamoko mosetemo bwoga.
15 Cikin kwana hamsin da biyu aka gama gina katangar, a ranar ashirin da biyar ga watan Elul.
Omiyo gedo mar ohinga norumo e odiechiengʼ mar piero ariyo gabich mar Elul, kendo gedono nokawo ndalo piero abich gariyo.
16 Sa’ad da dukan abokan gābanmu suka ji haka, dukan al’umman da suke kewaye da mu suka ji tsoro, suka rasa ƙarfin halinsu, domin sun gane cewa wannan aiki an yi shi da taimakon Allahnmu ne.
Ka wasikwa duto nowinjo ma, ogendini molworowa luoro nomako kendo chunygi nobwok, nikech negifwenyo ni tijni notim gi teko mar Nyasachwa.
17 A waɗannan kwanaki, manyan garin Yahuda suka yi ta aika wasiƙu masu yawa zuwa ga Tobiya, shi kuma ya yi ta aika musu da amsoshi.
Bende, e ndalogo joka ruoth ma Juda ne oro barupe mangʼeny ne Tobia, kendo dwoko mag Tobia ne medo bironegi.
18 Gama mutane da yawa a cikin Yahuda sun rantse wa Tobiya za su goyi bayansa, domin ya auri’yar Shekaniya, ɗan Ara. Ɗansa kuma, wato, Yehohanan, ya auri’yar Meshullam, ɗan Berekiya.
Nimar ji mangʼeny Juda nokwongʼorene, nikech ne en or Shekania wuod Ara, to wuode Jehohanan nonywomo nyar Meshulam wuod Berekia.
19 Ban da haka ma, mutanen sun yi ta ba ni labarin ayyuka masu kyau da Tobiya ya yi, sa’an nan kuma suna faɗa masa duk abin da na faɗa. Tobiya kuwa ya aika wasiƙu don yă tsorata ni.
Kata kamano, negisiko ka gikelona wach mar timne maber kendo nyise gima awacho. To Tobia nodhi nyime ka orona barupe mondo gibwogago.

< Nehemiya 6 >