< Nehemiya 5 >
1 To, sai maza da matansu suka tā da fara gunaguni mai tsanani a kan’yan’uwansu Yahudawa.
І був великий крик наро́ду та їхніх жіно́к на своїх братів юдеїв.
2 Waɗansu suka ce, “Mu da’ya’yanmu maza da mata muna da yawa, muna bukatar hatsi domin mu ci mu rayu.”
І були такі, що говорили: „Ми даємо́ в заста́ву синів своїх та дочо́к своїх, і беремо́ збіжжя, і їмо й живемо́!“
3 Waɗansu kuwa suka ce, “Saboda yunwa mun jinginar da gonakinmu, da gonakin inabinmu, da gidajenmu don mu sami hatsi.”
І були такі, що говорили: „Ми заставля́ємо поля свої, і виноградники свої, і доми́ свої, і беремо́ збіжжя в цьому голоді!“
4 Har illa yau waɗansu suka ce, “Mun ci bashin kuɗi don mu biya haraji a kan gonakinmu, da gonakin inabinmu.
І були́ такі, що говорили: „Ми позичаємо срібло на податок царськи́й за наші поля та наші виноградники.
5 Ga shi kuwa, mu da su dangin juna ne,’ya’yanmu da nasu kuma ɗaya ne, duk da haka an tilasta mu mu sa’ya’yanmu mata da maza su zama bayi. Har ma an riga an bautar waɗansu daga cikin’ya’yanmu mata, amma ba mu da iko mu ce kome, domin gonakinmu da gonakin inabinmu suna a hannun waɗansu mutane.”
А наше ж тіло таке, як тіло наших братів, наші сини — як їхні сини. А ось ми ти́снемо наших синів та наших дочо́к за рабів, і є з наших дочо́к ути́скувані. Ми не в силі робити, а поля́ наші та виноградники наші належать іншим“.
6 Sa’ad da na ji kukansu da waɗannan koke-koke, na husata ƙwarai.
І сильно запала́в у мені гнів, коли я почув їхній крик та ці слова́!
7 Na yi tunaninsu a zuciyata sa’an nan na zargi manyan gari da shugabanni. Na ce musu, “Kuna musguna wa’yan’uwanku ta wurin ba su rance da ruwa!” Saboda haka na kira babban taro gaba ɗaya don a magance wannan.
А моє серце дало́ мені раду, і я спереча́вся з шляхе́тними та з заступниками та й сказав їм: „Ви заста́вою ти́снете один о́дного!“І скликав я на них великі збори.
8 Na ce, “Da dukan iyakar ƙoƙarinmu, mun fanshi’yan’uwanmu Yahudawan da aka sayar wa Al’ummai. Amma ga shi kuna sayar da’yan’uwanku ga Al’ummai, don kawai a sāke sayar mana da su!”
І сказав я до них: „Ми викупо́вуємо своїх братів юдеїв, про́даних пога́нам, за нашою спромогою, а ви бу́дете продавати своїх братів, і вони продаються нам?“І мовчали вони, і не знахо́дили слова...
9 Saboda haka na ci gaba na ce, “Abin da kuke yi a yanzu ba daidai ba ne. Bai kamata ku yi tafiya cikin tsoron Allahnmu don mu guji ba’ar Al’ummai abokan gābanmu ba?
І сказав я: „Не добра це річ, що ви робите! Чи ж не в бо́язні нашого Бога ви маєте ходити, через га́ньбу від тих поганів, наших ворогів?
10 Ni ma da’yan’uwana da kuma mutanena muna ba wa mutane bashin kuɗi da kuma hatsi. Sai mu daina sha’anin ba da rance da ruwa!
Також і я, брати мої та юнаки́ мої були позикода́вцями срібла та збіжжя. Опустімо ж ми оцей борг!
11 Yau sai ku mayar musu da gonakinsu, da gonakin inabinsu, da na zaitunsu, da gidajensu, da kashi ɗaya bisa ɗari na kuɗi, da na hatsi, da na ruwan inabi, da na mai, waɗanda kuka karɓa a wurinsu.”
Верніть їм зараз їхні поля́, їхні виноградники, їхні оли́вки, й їхні доми́ та відсо́ток срібла, і збіжжя, виноградний сік та нову́ оливу, що ви дали їм у заста́ву за них!“
12 Suka ce, “Za mu mayar musu, kuma ba za mu bukaci wani abu daga gare su ba. Za mu yi yadda ka faɗa.” Sai na tattara firistoci na kuma sa manyan gari da shugabanni su yi rantsuwa don su yi abin da suka yi alkawari.
І вони сказали: „Пове́рнемо, і не бу́демо жадати від них! Зро́бимо так, як ти говориш!“І покликав я священиків, і заприсягну́в їх зробити за цим словом.
13 Na kuma kakkaɓe hannuna, na ce, “Duk wanda ya karya wannan alkawari, haka Allah zai kakkaɓe shi daga gidansa da aikinsa. Allah zai kakkaɓe shi, yă wofintar da shi!” Da jin wannan, sai dukan taron suka ce, “Amin,” suka kuma yabi Ubangiji. Mutane kuwa suka yi kamar yadda suka yi alkawari.
Витрусив я й свою па́зуху та й сказав: „Нехай отак ви́трусить Бог кожного чоловіка, хто не спо́внить цього слова, з дому його та з труду його, і нехай бу́де такий ви́трушений та поро́жній!“І сказали всі збори: „Амі́нь!“І сла́вили вони Господа, і наро́д зробив за цим словом.
14 Ban da haka ma, daga shekara ta ashirin ta Sarki Artazerzes, sa’ad da aka naɗa ni in zama gwamnansu a ƙasar Yahuda, har zuwa shekara ta talatin da biyu na mulkinsa, shekara sha biyu ke nan, ko ni, ko’yan’uwana, ba wanda ya ci abincin da akan ba wa gwamna.
Також від дня, коли цар наказав мені бути їхнім намі́сником в Юдиному кра́ї від року двадцятого й аж до року тридцять другого царя Артаксе́ркса, — дванадцять літ не їв намі́сничого хліба ані я, ані брати мої.
15 Amma gwamnonin farko, waɗanda suka riga ni, sun ɗaura wa mutane kaya mai nauyi suka karɓi shekel arba’in na azurfa daga gare su haɗe da abinci da kuma ruwan inabi. Har bayin masu mulki ma sun nawaya wa mutane. Amma ni ban yi haka ba, saboda ina tsoron Allah.
А намі́сники попере́дні, що були́ передо мною, чинили тяжке́ над наро́дом, і брали від них хлібом та вином одно́го дня сорок шеклів срібла; також їхні слу́ги панували над наро́дом. А я не робив так через страх Божий.
16 A maimakon haka, na miƙa kaina ga aiki a kan wannan katanga. Na tattara dukan mutanena a can don aikin; ba mu samar wa kanmu wata gona ba.
А також у праці того муру я підтри́мував, і по́ля не купували ми, а всі мої слу́ги були зібрані там над працею.
17 Bugu da ƙari, Yahudawa da shugabanni ɗari da hamsin suna ci daga teburina, haka ma waɗanda suka zo wurinmu daga ƙasashen da suke kewaye.
А за столом моїм були юдеї та заступники, — сто й п'ятдеся́т чоловіка, та й ті, хто прихо́див до нас із народів, що навколо нас.
18 Kowace rana akan shirya mini saniya ɗaya, zaɓaɓɓun tumaki shida da waɗansu kaji, kuma kowace kwana goma akan tanadar da ruwan inabi na kowane iri a yalwace. Duk da haka, ban taɓa nemi a ba ni abincin da akan ba wa gwamna ba, domin wahala ta yi wa jama’a yawa.
А що гото́вилося на один день, було: віл один, худоби дрібної — шестеро ви́браних, і птиця готува́лася в мене, а за десять день вихо́дило багато всякого вина. А при то́му я не жадав намісничого хліба, бо та робота направи мурів була тяжка́ на тому народі.
19 Ka tuna da ni, ka yi mini alheri, ya Allah, saboda dukan abubuwan da na yi saboda waɗannan mutane.
Запам'ятай же мені, Боже мій, на добре все те, що́ я робив для цього народу!