< Nehemiya 5 >

1 To, sai maza da matansu suka tā da fara gunaguni mai tsanani a kan’yan’uwansu Yahudawa.
Der lød nu højrøstede Klager fra Folket og deres Kvinder mod deres Brødre, Jøderne.
2 Waɗansu suka ce, “Mu da’ya’yanmu maza da mata muna da yawa, muna bukatar hatsi domin mu ci mu rayu.”
Nogle sagde: "Vore Sønner og Døtre må vi give i Pant for at få Korn til Livets Ophold!"
3 Waɗansu kuwa suka ce, “Saboda yunwa mun jinginar da gonakinmu, da gonakin inabinmu, da gidajenmu don mu sami hatsi.”
Andre sagde: "Vore Marker, Vingårde og Huse må vi give i Pant for at få Korn under Hungersnøden!"
4 Har illa yau waɗansu suka ce, “Mun ci bashin kuɗi don mu biya haraji a kan gonakinmu, da gonakin inabinmu.
Atter andre sagde: "Vi har måttet låne på vore Marker og Vingårde for at kunne udrede de kongelige Skatter!
5 Ga shi kuwa, mu da su dangin juna ne,’ya’yanmu da nasu kuma ɗaya ne, duk da haka an tilasta mu mu sa’ya’yanmu mata da maza su zama bayi. Har ma an riga an bautar waɗansu daga cikin’ya’yanmu mata, amma ba mu da iko mu ce kome, domin gonakinmu da gonakin inabinmu suna a hannun waɗansu mutane.”
Og vore Legemer er dog lige så gode som vore Brødres og vore Sønner lige så gode som deres; men vi er nødt til at give vore Sønner og Døtre hen til at blive Trælle, ja, nogle af vore Døtre er det allerede, og det stod ikke i vor Magt at hindre det, effersom vore Marker og Vingårde tilhører andre!"
6 Sa’ad da na ji kukansu da waɗannan koke-koke, na husata ƙwarai.
Da jeg hørte deres Klager og disse deres Ord, blussede Vreden heftigt op i mig;
7 Na yi tunaninsu a zuciyata sa’an nan na zargi manyan gari da shugabanni. Na ce musu, “Kuna musguna wa’yan’uwanku ta wurin ba su rance da ruwa!” Saboda haka na kira babban taro gaba ɗaya don a magance wannan.
og efter at have tænkt over Sagen gik jeg i Rette med de store og Forstanderne og sagde til dem: I driver jo Åger over for eders Næste! Så kaldte jeg en stor Folkeforsamling sammen imod dem
8 Na ce, “Da dukan iyakar ƙoƙarinmu, mun fanshi’yan’uwanmu Yahudawan da aka sayar wa Al’ummai. Amma ga shi kuna sayar da’yan’uwanku ga Al’ummai, don kawai a sāke sayar mana da su!”
og sagde til dem: Så vidt vi var i Stand dertil, har vi frikøbt vore jødiske Brødre, der måtte sælge sig til Hedningerne; og I sælger eders Brødre, så de må sælge sig til os! Da tav de og fandt intet at svare.
9 Saboda haka na ci gaba na ce, “Abin da kuke yi a yanzu ba daidai ba ne. Bai kamata ku yi tafiya cikin tsoron Allahnmu don mu guji ba’ar Al’ummai abokan gābanmu ba?
Men jeg fortsatte: Det er ikke ret af eder at handle således! Skulde I ikke vandre i Frygt for vor Gud af Hensyn til Hedningerne, vore Fjenders Spot?
10 Ni ma da’yan’uwana da kuma mutanena muna ba wa mutane bashin kuɗi da kuma hatsi. Sai mu daina sha’anin ba da rance da ruwa!
Også jeg og mine Brødre og mine Folk har lånt dem Penge og Korn; men lad os nu eftergive dem, hvad de skylder!
11 Yau sai ku mayar musu da gonakinsu, da gonakin inabinsu, da na zaitunsu, da gidajensu, da kashi ɗaya bisa ɗari na kuɗi, da na hatsi, da na ruwan inabi, da na mai, waɗanda kuka karɓa a wurinsu.”
Giv dem straks dere Marker, Vingårde, Oliventræer og Huse tilbage og eftergiv dem Pengene, Kornet, Moslen og Olien, som I har lånt dem!
12 Suka ce, “Za mu mayar musu, kuma ba za mu bukaci wani abu daga gare su ba. Za mu yi yadda ka faɗa.” Sai na tattara firistoci na kuma sa manyan gari da shugabanni su yi rantsuwa don su yi abin da suka yi alkawari.
Da svarede de: Ja, vi vil give det tilbage og ikke afkræve dem noget; som du siger, vil vi gøre! Jeg lod da Præsterne kalde og lod dem sværge på, at de vilde handle således.
13 Na kuma kakkaɓe hannuna, na ce, “Duk wanda ya karya wannan alkawari, haka Allah zai kakkaɓe shi daga gidansa da aikinsa. Allah zai kakkaɓe shi, yă wofintar da shi!” Da jin wannan, sai dukan taron suka ce, “Amin,” suka kuma yabi Ubangiji. Mutane kuwa suka yi kamar yadda suka yi alkawari.
Og jeg rystede min Brystfold og sagde: Enhver, der ikke holder dette Ord, vil Gud således ryste ud af hans Hus og Ejendom; ja, således skal han blive udrystet og tømt! Da sagde hele Forsamlingen: Amen! Og de lovpriste HERREN; og Folket handlede efter sit Løfte.
14 Ban da haka ma, daga shekara ta ashirin ta Sarki Artazerzes, sa’ad da aka naɗa ni in zama gwamnansu a ƙasar Yahuda, har zuwa shekara ta talatin da biyu na mulkinsa, shekara sha biyu ke nan, ko ni, ko’yan’uwana, ba wanda ya ci abincin da akan ba wa gwamna.
Desuden skal det nævnes, at fra den Dag Kong Artaxerxes bød mig være deres Statholder i Judas Land, fra Kong Artaxerxes's tyvende til hans to og tredivte Regeriogsår, hele tolv År, spiste hverken jeg eller mine Brødre det Brød, der tilkom Statholderen,
15 Amma gwamnonin farko, waɗanda suka riga ni, sun ɗaura wa mutane kaya mai nauyi suka karɓi shekel arba’in na azurfa daga gare su haɗe da abinci da kuma ruwan inabi. Har bayin masu mulki ma sun nawaya wa mutane. Amma ni ban yi haka ba, saboda ina tsoron Allah.
medens mine Forgængere, de tidligere Statholdere, lagde Tynge på Folket og for Brød og Vin daglig afkrævede dem fyrretyve Sekel Sølv, ligesom også deres Tjenere optrådte som Folkets Herrer. Det undlod jeg at gøre af Frygt for Gud.
16 A maimakon haka, na miƙa kaina ga aiki a kan wannan katanga. Na tattara dukan mutanena a can don aikin; ba mu samar wa kanmu wata gona ba.
Og desuden tog jeg selv fat ved Arbejdet på denne Mur, skønt vi ingen Mark havde købt, og alle mine Folk var samlet der ved Arbejdet.
17 Bugu da ƙari, Yahudawa da shugabanni ɗari da hamsin suna ci daga teburina, haka ma waɗanda suka zo wurinmu daga ƙasashen da suke kewaye.
Og Jøderne, både Forstanderne, 150 Mand, og de, der kom til os fra de omboende Hedningefolk, spiste ved mit Bord;
18 Kowace rana akan shirya mini saniya ɗaya, zaɓaɓɓun tumaki shida da waɗansu kaji, kuma kowace kwana goma akan tanadar da ruwan inabi na kowane iri a yalwace. Duk da haka, ban taɓa nemi a ba ni abincin da akan ba wa gwamna ba, domin wahala ta yi wa jama’a yawa.
og hvad der daglig lavedes til, et Stykke Hornkvæg, seks udsøgte Får og Fjerkræ, afholdt jeg Udgifferne til; dertil kom hver tiende Dag en Masse Vin af alle Sorter. Men alligevel krævede jeg ikke det Brød, der tilkom Statholderen, fordi Arbejdet tyngede hårdt på Folket.
19 Ka tuna da ni, ka yi mini alheri, ya Allah, saboda dukan abubuwan da na yi saboda waɗannan mutane.
Kom i Hu alt, hvad jeg har gjort for dette Folk, og regn mig det til gode, min Gud!

< Nehemiya 5 >