< Nehemiya 4 >

1 Da Sanballat ya ji cewa muna sāke ginin katangar, sai ya husata, ya haukace ƙwarai. Ya yi wa Yahudawa dariya,
Sa: naba: la: de da ninia Yu dunu da moilai gagosu gagobe amo nababeba: le, e da ninima ougili bagadewane lasogole oufesega: su.
2 a gaban abokansa da kuma sojojin Samariya ya ce, “Me waɗancan Yahudawan nan marasa ƙarfi suke yi? Za su maido da katangarsu ne? Za su miƙa hadayu ne? Za su gama a rana ɗaya? Za su iya samun duwatsun gini daga tsibin matattun duwatsu?”
E da ea dogolegei dunu odagiaba, amola Samelia dadi gagui dunu odagiaba, amane sia: i, “Goe Yu hahaninisi dunu da adi hamosala: ? Ilia da moilai bu hahamomusa: dawa: bela: ? Ilia Godema gobele salasu hamobeba: le, eso afae amoga hawa: hamosu dagomusa: dawa: bela: ? Amola, ilia da isu laluga nei amoga diasu gagusu gele noga: i hamomusa: dawa: bela: ?”
3 Tobiya wakilin mutanen Ammon wanda yake a gefensa ya ce, “Abin nan da suke gini, ko dila ma ya hau, zai rushe shi!”
Doubaia amola da Sa: naba: la: de dafulili lelu. E amane sia: i, “Mae dawa: ma! Ilia gagoi noga: i gagomu da hamedei! Fogisi fonobahadi da ilia gagoi amo fuli fasimusa: defele ba: mu,” e oufesega: ne amane sia: i.
4 Ka ji mu, ya Allahnmu, gama an rena mu. Bari zagin da suke yi mana yă koma kansu. Ka sa a kwashe su a kai su bauta a wata ƙasa.
Amo sia: nababeba: le, na da Godema sia: ne gadoi amane, “Gode! Dia ilia oufesega: su nabima! Ilia oufesega: su amo ilima sinidigima! Di da eno dunu ilia liligi wamolama: ne yolesima. Amola ha lai dunu da ili se dabe hamoma: ne, sedaga sogega oule masa: ma.
5 Kada ka rufe laifinsu, kada kuwa ka gafarta musu, gama sun ci mutuncinmu, mu da muke gini.
Ilia wadela: i hou mae gogolema: ne olofoma. Bai ilia da ninia moilai gagosu hawa: hamonanoba, ilia da ninima lasogole oufesega: lala.”
6 Sai muka sāke ginin katangar sai da duka ta kai rabin tsayinta, gama mutane sun yi aiki da dukan ƙarfinsu.
Amalalu, ninia da gagoi amo bu gagolalu. Fonobahadi hedolowane ninia da gagolalu damana yolei defei amoga doaga: i. Bai dunu ilia da hawa: hamomu hanai galu.
7 Amma da Sanballat, da Tobiya, da Larabawa, da Ammonawa, da kuma mutanen Ashdod suka ji cewa gyare-gyaren katangar Urushalima yana cin gaba, ana kuma tattoshe wuraren da suka tsattsaga, sai suka husata ƙwarai.
Sa: naba: la: de, Doubaia, A:la: be soge dunu, A:mone soge dunu amola A: siedode soge dunu da ninia hehenane Yelusaleme gagoi gagolalebe amola dibi amo gagoi ganodini nini ga: simusa: ahoanebe amo nababeba: le, ilia da ougi bagade ba: i.
8 Dukansu suka ƙulla su zo, su yi yaƙi da Urushalima, su tā da hankali a cikinta.
Amaiba: le, ilia da Yelusaleme amoga doagala: musa: amola ninia hawa: hamoi wadela: musa: sia: dasu.
9 Amma muka yi addu’a ga Allahnmu muka kuma sa masu tsaro da rana da kuma dare don mu magance wannan barazana.
Be ninia da ninia Godema sia: ne gadosu. Amola ninia da eso amola gasi ganodini, sosodo aligisu dunu ili liligi noga: le ouligima: ne, ilegei dagoi.
10 Ana cikin haka, mutane a Yahuda suka ce, “Ƙarfin ma’aikata yana kāsawa, akwai kuma sauran tarkace da yawa da ba za mu iya sāke gina katangar ba.”
Yuda dunu da agoane gesami hea: su, “Ninia gisasu liligi da dioi bagade, amola gisabeba: le ninia da gasa hamedesa. Wadela: i isu ninia gisawene, gaguli ahoa da gilisidafa. Amaiba: le, ninia da moilai gagoi wali eso habodane gaguma: bela: ?”
11 Abokan gābanmu sun ce, “Ba za su sani ba, ba kuwa za su gan mu ba, sai dai kawai su gan mu a cikinsu, za mu karkashe su, mu tsai da aikin.”
Ninima ha lai dunu da sia: dasu amo ninia Yu dunu da ilia hamobe da hame dawa: iyale ilia dawa: i. Ilia da ninima hedolo doagala: loba, nini huluane medole legele amola ninia hawa: hamosu hedofamusa: dawa: i.
12 Sau da yawa Yahudawan da suke da zama kusa da abokan gābanmu sun yi ta zuwa suna yin mana magana, suna cewa “Ko’ina muka juya, za su fāɗa mana.”
Be eso bagohame amoga, Yu dunu amo da ninia ha lai dunu gilisisu ganodini esalu, amo da ninima misini, amo ha lai sia: dasu ninima sisasu olelei.
13 Saboda haka na sa jama’a su ja ɗamara bisa ga iyalinsu a bayan katanga, a wuraren da ba a gina ba. Suna riƙe da takuba, da māsu, da bakkuna.
Amaiba: le na da dunu ilima gegesu gobihei, goge agei amola dadi, amo gegesu liligi ilima i. Amola ilia fi afae afae amo gagoi hame gagoi dagoi sogebi amoga sosodo aligima: ne sia: i.
14 Bayan na dudduba abubuwa, sai na miƙe tsaye na ce wa manyan gari da shugabanni da kuma sauran jama’a, “Kada ku ji tsoronsu. Ku tuna da Ubangiji, wanda yake mai girma da banrazana, ku yi yaƙi don’yan’uwanku, da’ya’yanku maza da mata, da matanku da kuma gidajenku.”
Na ba: loba da dunu da bagadewane da: i dioi. Amaiba: le, na da ilia ouligisu dunu amola ouligisu hina dunu ilima amane sia: i, “Dilia ha lai dunu amoba: le mae beda: ma. Hina Gode da gasa bagadedafa amola osobo bagade dunu huluane da ema beda: sa. Amo dawa: sea, dilia fi dunu, dilia mano, dilia uda amola dilia diasu amo gaga: ma: ne gegema.”
15 Da abokan gābanmu suka ji muna sane da shirinsu, Allah kuma ya wargaje shirin nan, sai duk muka dawo ga katangar, kowa ya kama aikinsa.
Fa: no, ninia ha lai dunu da ninia da ilia doagala: musa: sia: dasu nabi dagoi, amo ilia da nabi. Gode da ilia wadela: i logo ga: i dagoi, amo ilia da dawa: i. Amalalu, ninia huluane da gagoi bu gagomusa: , amoga buhagi.
16 Daga wannan rana zuwa gaba, rabin mutane suka yi aiki, yayinda sauran rabin suka kintsa da māsu, da garkuwa, da bakkuna da makamai. Shugabanni suka goyi bayan dukan mutanen Yahuda
Amo esoga amola fa: no, na hawa: hamosu dunu eno dogoa mogili da gegesu liligi gaguli amola da: igene ga: ne, ninia ha lai dunu mabeale sosodo ouligili oulelu, amola eno mogili da gagoi gagomusa: hawa: hamosu. Amola ouligisu dunu da dunu huluane bagadewane fuligala: su.
17 waɗanda suke ginin katanga. Waɗanda suke ɗaukan kaya suka yi aikinsu da hannu ɗaya, suna kuma riƙe da makami a ɗaya hannun,
Be hawa: hamonanu dunu amola liligi gaguli ahoasu dunu da agoane hamosu. Ilia da lobo la: idi amoga dadi gagui amola lobo eno la: idi amoga hawa: hamosu.
18 kuma kowane mai gini ya ɗaura takobinsa a gefe yayinda yake aiki. Amma mutum mai busa ƙaho ya kasance tare da ni.
Amola dunu da gagosu hawa: hamonoba, ilia huluane gegesu gobihei bagade bulua salawane hawa: hamonanu. Amola dunu amo da “biugale” wele sia: su liligi ouligisu da ani dafulili aligi.
19 Sai na ce wa manyan gari, da shugabanni, da sauran jama’a, “Aikin nan babba ne kuma mai yawa, ga shi muna a rarrabe nesa da juna a katangar.
Na da dunu amola ilia ouligisu dunu ilima amane sia: i, “Dilia hawa: hamosu sogebi da bagadedafa amola dilia hisu hisuya hawa: hamonana.
20 Duk inda kuka ji an busa ƙaho, sai ku taru a wurin. Allahnmu zai yi yaƙi dominmu!”
Dilia ‘biugale’ wele sia: su nabasea, nama gilisila misa. Amola ninia Gode da nini fidili gegemu,” na amane sia: i.
21 Saboda haka muka ci gaba da aiki, rabin mutane suna riƙe da māsu, daga wayewar gari har zuwa fitowar taurari.
Amaiba: le, eso huluane hadigibi galu, dunu mogili da hawa: hamonanea, mogili da gegemusa: oulelu. Amalalu, daeya gasili gasumuni aligibiba: le fisi.
22 A wannan lokaci na kuma ce wa mutane, “A sa kowane mutum da mataimakinsa su zauna a Urushalima da dare, domin a yi tsaro da dare, da safe kuma a kama aiki.”
Amo esoga, ouligisu dunu amo da Yelusaleme moilai amo ganodini ouligilaleawane hadigima: ne na da sia: i dagoi. Bai ninia da gilisili esoga hawa: hamomu amola gasia moilai amo sosodo aligimusa: dawa: i.
23 Saboda haka ni, da’yan’uwana, da bayina, da matsaran da suke tare da ni, ba wanda ya tuɓe tufafinsa; kowa ya rataye makaminsa, ko ya je shan ruwa ma.
Na, na ouligisu dunu, dadi gagui dunu amola hawa: hamosu dunu, ninia golaloba, abula sali mae gisa: le amowane golasu amola ninia dadi amola gegesu liligi loboga gaguiwane golasu.

< Nehemiya 4 >