< Nehemiya 2 >
1 A watan Nisan a shekara ta ashirin ta mulkin Sarki Artazerzes, sa’ad aka kawo masa ruwan inabi, sai na karɓa na ba shi. Ban taɓa ɓata fuskata a gabansa ba, sai wannan karo.
E dwe mar Nisan e higa mar piero ariyo mar loch Ruoth Artaksases, kane okelne divai, ne akawo divai mi amiyo ruoth. Ne pok abedo ka an gi kuyo e nyime nyaka nene;
2 Saboda haka sarki ya tambaye ni ya ce, “Me ya sa fuskarka ta ɓaci, ga shi, ba ciwo kake ba? Ba abin da ya kawo wannan, in ba dai kana baƙin ciki ba.” Sai na ji tsoro ƙwarai,
omiyo ruoth nopenja niya, “Ere gima omiyo ikuyo to ok ituo? Ma ok en kuyo akuya makmana ni en mar chuny.” Ne aluor ahinya,
3 na amsa na ce wa sarki, “Ran sarki yă daɗe! Me zai hana fuskata ta ɓaci, sa’ad da birnin da aka binne kakannina tana zaman kango, aka kuma rushe ƙofofinsa da wuta?”
makmana ne awachone ruoth niya, “Mad ruoth dag amingʼa! Dabed gi mor nade ka dala maduongʼ mane kwerena oyikie omukore, kendo dhorangeyene osewangʼ gi mach.”
4 Sai sarki ya ce mini, “Me kake so?” Sai na yi addu’a ga Allah na sama,
Ruoth nowachona niya, “En angʼo midwaro?” Bangʼe to ne alamo Nyasach Polo,
5 na kuwa ba wa sarki amsa, na ce, “In ya gamshi sarki, in kuma bawanka ya sami tagomashi a idonka, bari ka aike ni in tafi ƙasar Yahuda, birnin da aka binne kakannina, domin in sāke gina shi.”
mi adwoko ruoth niya, “Ka berne ruoth kendo ka jatichni oyudo ngʼwono e wangʼe, to ber mondo oora e dala maduongʼ man Juda kama kwerena oikie mondo agere kendo.”
6 Sai sarki, a lokacin sarauniya da tana zama kusa da shi, ya tambaye ni, ya ce, “Kwana nawa tafiyar za tă ɗauke ka, kuma yaushe za ka dawo?” Ya gamshi sarki ya aike ni; saboda haka na shirya lokaci.
Eka ruoth, kaachiel gi mikache kobedo bathe nopenja niya, “Wuodhino biro kawo thuolo maromo nade, to ibiro duogo karangʼo?” Ne berne ruoth mondo oora; omiyo ne achiwo odiechiengʼ monego awuogie.
7 Na kuma ce masa, “In ya gamshi sarki, zai yi kyau in sami wasiƙu zuwa ga gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, domin su tanada kāriya har sai na isa Yahuda?
Bende ne awachone niya, “Ka berne ruoth, to mad miya barupe mondo aterne jotelo man loka aora Yufrate, mondo omi gibi gimiya rit makare nyaka achopi Juda?
8 A kuma ba ni wasiƙa zuwa ga Asaf, sarkin daji, yă ba ni katako don yin ƙofofin kagara na kusa da fadar haikali da kuma don katangar birni, da na wurin da zan zauna?” Sarki kuwa ya ba ni abin da na roƙa, gama Allah yana tare da ni.
Kendo mad imiya baruwa ma aterone Asaf, ma jarit yiend bunge magi, mondo obi omiya sirni migerogo dhoranga dala maduongʼ mochomore gi hekalu kendo alosgo ohinga mar dala kod ot mabiro dakie?” To nikech lwet Nyasacha ma jangʼwono ne ni koda, ruoth noyie gi kwayona duto.
9 Saboda haka na tafi wurin gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, na ba su wasiƙun sarki. Sarki kuma ya aika da hafsoshin mayaƙa da kuma mahayan dawakai tare da ni.
Omiyo ne adhi ir jotelo man loka aora Yufrate mi amiyogi barupe ruoth. Ruoth noora gi jotend jolweny kod jolweny makedo koidho farese.
10 Da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon suka ji cewa wani ya zo domin yă ƙarfafa zaman lafiyar mutanen Isra’ila, sai suka damu ƙwarai.
Kane Sanbalat ma ja-Horon kod Tobia ja-Amon ma jatelo nowinjo ma, negibedo kod achiedh-nade ahinya ni ngʼato osebiro madwaro kelo dongruok ni jo-Israel.
11 Sai na je Urushalima, bayan na zauna a can na kwanaki uku,
Ne adhi Jerusalem, kendo bangʼ kane asetieko ndalo adek kanyo,
12 sai na fita da dare tare da mutane kalila. Ban faɗa wa wani abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi don Urushalima ba. Ba waɗansu dabbobi kuma tare da ni, sai dai dabbar da na hau.
ne awuok gotieno kod jomoko manok. Ne pod ok anyiso ngʼato angʼata gima Nyasacha noketo e chunya mondo atimne Jerusalem. Ne onge kweth mag farese mane an godo makmana mano mane aidho.
13 Da dare na fita ta Ƙofar Kwari wajen Rijiyar Dila da Ƙofar Juji, ina dudduba katangar Urushalima waɗanda aka rushe da kuma ƙofofinta waɗanda aka ƙone da wuta.
Kane ochopo otieno ne adhi kaluwo Dhoranga Holo kochiko Soko mar Thuol kod Dhoranga Owuoyo, ka anono ohingni mag Jerusalem, mane osegore piny, kod dhorangeyigi mane osewangʼ gi mach.
14 Sa’an nan na ci gaba zuwa wajen Ƙofar Maɓuɓɓuga da kuma Tafkin Sarki, amma babu isashen wuri saboda abin da na hau yă bi;
Bangʼe ne adhi nyime nyaka e Dhoranga Thidhia kod Dago mar Ruoth, makmana ne onge thuolo kama farasa ne nyalo kadhogo;
15 saboda haka na haura ta kwarin da dad dare, ina dudduba katangar. A ƙarshe, na juya na sāke shiga ta Ƙofar Kwari.
omiyo nadhi nyaka e holo gotieno, kanono ohinga. Mogik, ne alokora mi achako adonjo kendo gie Dhoranga Holo.
16 Shugabanni ba su san inda na tafi, ko abin da nake yi ba, domin ban riga na faɗa wa Yahudawa, ko firistoci, ko manyan gari, ko shugabanni, ko sauran waɗanda za su yi aiki, kome ba.
Jotelo ne ok ongʼeyo kuma ne adhiyoe, kata gima ne atimo, nikech ne pod ok awacho gimoro ne jo-Yahudi kata jodolo kata joka ruoth kata jotelo kata joma moko mane biro tiyo tijno.
17 Sai na ce musu, “Kun ga matsalar da muke ciki, yadda Urushalima ta zama kango, an kuma ƙone ƙofofinta da wuta. Ku zo mu sāke gina katangar Urushalima, ba za mu ƙara shan kunya ba.”
Bangʼe ne awachonegi niya, “Uneno thagruok ma wantiere godo: Jerusalem osemuki, to dhorangeyege osewangʼ gi mach. Biuru wager ohinga mar Jerusalem kendo, to ok wanachak wabed e wichkuot kendo.”
18 Na kuma faɗa musu game da yadda alherin Allahna yake tare da ni da kuma abin da sarki ya faɗa mini. Suka amsa, suka ce, “Mu tashi, mu kama gini.” Sai suka fara wannan aiki mai kyau.
Ne akonegi bende kuom Nyasacha ma jangʼwono mane ni koda kod gima ruoth nowachona. Ne gidwoka niya, “Wachakuru gedo kendo.” Omiyo negichako tich maberni.
19 Amma sa’ad da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon da kuma Geshem mutumin Arab suka ji game da wannan, sai suka yi mana ba’a suka kuma yi mana dariya. Suka ce, “Me kuke tsammani kuke yi? Kuna so ku yi wa sarki tawaye ne?”
To ka Sanbalat ma ja-Horon, Tobia ma jatend jo-Amon kod Geshem ma ja-Arabu nowinjo wach gedoni, ne gijarowa kendo buonowa ka gipenjo niya, “Angʼo ma utimoni? Dibed ni ungʼanyo ne ruoth?”
20 Na amsa musu na ce, “Allah na sama zai ba mu nasara. Mu bayinsa za mu tashi mu fara gini, amma game da ku kam, ba ku da rabo cikin Urushalima, ba ku da wani hakki ko wani abin tunawa.”
Ne adwokogi niya, “Nyasach polo biro miyowa loch. Wan jotichne wabiro gedo kendo, makmana un, to uonge gi pok e Jerusalem kata dwaro moro amora kata rapar moro amora kuome.”