< Nehemiya 2 >

1 A watan Nisan a shekara ta ashirin ta mulkin Sarki Artazerzes, sa’ad aka kawo masa ruwan inabi, sai na karɓa na ba shi. Ban taɓa ɓata fuskata a gabansa ba, sai wannan karo.
Artaxerxes manghai kah kum kul nah Nisan hla vaengah tah a mikhmuh ah misurtui om. Te dongah misurtui te ka pom tih manghai te ka doe. Tedae a mikhmuh ah a thae la ka om pawh.
2 Saboda haka sarki ya tambaye ni ya ce, “Me ya sa fuskarka ta ɓaci, ga shi, ba ciwo kake ba? Ba abin da ya kawo wannan, in ba dai kana baƙin ciki ba.” Sai na ji tsoro ƙwarai,
Te vaengah manghai loh kai te, “Balae tih na maelhmai a thae? Nang pawt nim? Na tlo pawt nim te? Lungbuei thaenah bueng he khaw bahoeng ka rhih aih,” a ti.
3 na amsa na ce wa sarki, “Ran sarki yă daɗe! Me zai hana fuskata ta ɓaci, sa’ad da birnin da aka binne kakannina tana zaman kango, aka kuma rushe ƙofofinsa da wuta?”
Tedae manghai te, “Manghai tah kumhal duela hing saeh, balae tih ka maelhmai a thae pawt eh? A pa rhoek kah phuel im khopuei loh kaksap tih a vongka khaw hmai loh a hlawp coeng,” ka ti nah.
4 Sai sarki ya ce mini, “Me kake so?” Sai na yi addu’a ga Allah na sama,
Te vaengah manghai loh kai taengah, “Balae nan dawt, vaan Pathen taengah ka thangthui ngawn ta,” a ti.
5 na kuwa ba wa sarki amsa, na ce, “In ya gamshi sarki, in kuma bawanka ya sami tagomashi a idonka, bari ka aike ni in tafi ƙasar Yahuda, birnin da aka binne kakannina, domin in sāke gina shi.”
Te vaengah manghai te, “Manghai taengah then mai tih na sal he na mikhmuh ah a thuem atah kai he Judah ah a pa rhoek kah phuel kho la n'tueih lamtah ka thoh mai eh,” ka ti nah.
6 Sai sarki, a lokacin sarauniya da tana zama kusa da shi, ya tambaye ni, ya ce, “Kwana nawa tafiyar za tă ɗauke ka, kuma yaushe za ka dawo?” Ya gamshi sarki ya aike ni; saboda haka na shirya lokaci.
Te phoeiah manghai neh a taengah aka ngol manghainu loh kai taengah, “Na caehlong te me hil nim a koe vetih me vaengah lae na mael eh?” a ti. Manghai mik ah a voelphoeng dongah kai n'tueih tih a tuetang te ka paek.
7 Na kuma ce masa, “In ya gamshi sarki, zai yi kyau in sami wasiƙu zuwa ga gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, domin su tanada kāriya har sai na isa Yahuda?
Te dongah manghai te, “Manghai taengah a then mai atah, Tuiva rhalvangan kah rhalboei rhoek ham kamah taengah ca m'paek pah. Te te ka poeng tih Judah ah ka pawk vaengkah hil ham om saeh.
8 A kuma ba ni wasiƙa zuwa ga Asaf, sarkin daji, yă ba ni katako don yin ƙofofin kagara na kusa da fadar haikali da kuma don katangar birni, da na wurin da zan zauna?” Sarki kuwa ya ba ni abin da na roƙa, gama Allah yana tare da ni.
Khotu aka tawt Asaph taengkah ca dongah manghai ham daek pah lamtah im taengkah rhalmah im, vongka mak vaengkah ham khaw, khopuei vongtung ham, im ham khaw a khuiah ka kun bangla, kai taengah thing m'pae saeh,” ka ti nah. Ka Pathen kah kut he kai soah a then dongah manghai loh kai taengah m'paek.
9 Saboda haka na tafi wurin gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, na ba su wasiƙun sarki. Sarki kuma ya aika da hafsoshin mayaƙa da kuma mahayan dawakai tare da ni.
Te dongah tuiva rhalvangan kah rhalboei rhoek taengah ka cet tih manghai kah ca te amih taengah ka paek. Te dongah manghai loh kai taengah tatthai mangpa rhoek neh marhang caem te han tueih.
10 Da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon suka ji cewa wani ya zo domin yă ƙarfafa zaman lafiyar mutanen Isra’ila, sai suka damu ƙwarai.
Te vaengah Khoroni Sanballat neh Ammoni sal Tobiah loh a yaak. Israel ca rhoek kah hnothen tlap pah ham hlang a pawk te boethae duet la amih taengah thae a huet.
11 Sai na je Urushalima, bayan na zauna a can na kwanaki uku,
Te phoeiah Jerusalem la ka pawk vaengah hnin thum pahoi ka om.
12 sai na fita da dare tare da mutane kalila. Ban faɗa wa wani abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi don Urushalima ba. Ba waɗansu dabbobi kuma tare da ni, sai dai dabbar da na hau.
Tedae khoyin ah kamah neh ka taengkah hlang sii rhoek te ka thoh puei. Ka Pathen loh Jerusalem ah saii ham ka lungbuei ah a khueh te hlang taengah ka doek moenih. Te vaengah a soah ka ngol nah rhamsa bueng phoeiah tah kai taengah rhamsa a om moenih.
13 Da dare na fita ta Ƙofar Kwari wajen Rijiyar Dila da Ƙofar Juji, ina dudduba katangar Urushalima waɗanda aka rushe da kuma ƙofofinta waɗanda aka ƙone da wuta.
Khoyin ah kolrhawk vongka longah ka cet tih maetangsih hmai la, natva vongka hmaila ka pawk. Ka om vaengah Jerusalem vongtung aka bung aka bung neh hmai loh a dom a vongka te ka hil.
14 Sa’an nan na ci gaba zuwa wajen Ƙofar Maɓuɓɓuga da kuma Tafkin Sarki, amma babu isashen wuri saboda abin da na hau yă bi;
Te phoeiah tuiphuet vongka neh manghai tuibuem la ka kat dae kamah neh aka kat rhamsa ham hmuen om pawh.
15 saboda haka na haura ta kwarin da dad dare, ina dudduba katangar. A ƙarshe, na juya na sāke shiga ta Ƙofar Kwari.
Hlaem ah soklong la ka cet tih vongtung te ka hil. Te phoeiah kolrhawk vongka longah ka pawk tih ka mael.
16 Shugabanni ba su san inda na tafi, ko abin da nake yi ba, domin ban riga na faɗa wa Yahudawa, ko firistoci, ko manyan gari, ko shugabanni, ko sauran waɗanda za su yi aiki, kome ba.
Tedae ukkung rhoek loh mela ka caeh tih mebang ka saii khaw a ming uh moenih. Bitat aka saii kah a hmatoeng te Judah taengah khaw, khosoih rhoek taengah khaw, hlangcoelh taeng neh ukkung rhoek taengah khaw, ka thui tangloeng hlan.
17 Sai na ce musu, “Kun ga matsalar da muke ciki, yadda Urushalima ta zama kango, an kuma ƙone ƙofofinta da wuta. Ku zo mu sāke gina katangar Urushalima, ba za mu ƙara shan kunya ba.”
Te phoeiah amih te, “Nangmih loh a khuiah kaimih kah yoethae na hmuh. Jerusalem he kaksap tih a vongka hmai neh a hoeh uh coeng. N'cet tih Jerusalem vongtung te n'thoh daengah ni kokhahnah koep n'dang pawt eh?,” ka ti nah.
18 Na kuma faɗa musu game da yadda alherin Allahna yake tare da ni da kuma abin da sarki ya faɗa mini. Suka amsa, suka ce, “Mu tashi, mu kama gini.” Sai suka fara wannan aiki mai kyau.
Ka Pathen kut te tah kai soah then tih manghai ol loh kai taengah a thui te khaw amih taengah ka thui bal. Te vaengah, “Thoo uh sih lamtah sa uh sih,” a ti tih a kut te a then la a thueng uh.
19 Amma sa’ad da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon da kuma Geshem mutumin Arab suka ji game da wannan, sai suka yi mana ba’a suka kuma yi mana dariya. Suka ce, “Me kuke tsammani kuke yi? Kuna so ku yi wa sarki tawaye ne?”
Tedae Khoroni Sanballat, Ammoni sal Tobiah, Arab Geshem loh a yaak vaengah kaimih te n'tamdaeng. Kaimih te n'sawtsit dongah, “Balae tih he kah hno he na saii uh? Manghai te na tloelh nama?” a ti uh.
20 Na amsa musu na ce, “Allah na sama zai ba mu nasara. Mu bayinsa za mu tashi mu fara gini, amma game da ku kam, ba ku da rabo cikin Urushalima, ba ku da wani hakki ko wani abin tunawa.”
Te vaengah amih te ol ka mael tih amamih taengah, “Vaan kah Pathen amah loh kaimih ham a thaihtak sak. Te dongah a sal kaimih tah ka thoo uh vetih ka sak uh ni. Tedae nangmih ham Jerusalem ah khoyo neh duengnah khaw poekkoepnah khaw a om moenih,” ka ti nah.

< Nehemiya 2 >