< Nehemiya 13 >

1 A wannan rana aka karanta Littafin Musa da ƙarfi a kunnuwan mutane aka kuma sami an rubuta cewa kada a karɓi mutumin Ammon ko mutumin Mowab cikin taron Allah,
Te khohnin ah Moses cabu khuikah te pilnam kah a hna ah a tae pah. Te vaengah cabu khuiah te Ammoni neh Moab tah kumhal due Pathen kah hlangping khuila kun sak pawt ham a daek te a hmuh.
2 domin ba su taryi Isra’ila da abinci da ruwa ba amma suka yi hayar Bala’am don yă kira la’ana a kansu. (Amma Allahnmu, ya mai da la’anar ta zama albarka.)
Israel ca rhoek te buh neh, tui neh a doe uh pawt bueng kolla Israel te thaephoei thil ham Balaam te a paang uh. Tedae kaimih kah Pathen loh rhunkhuennah te yoethennah la a poeh sak.
3 Sa’ad da mutane suka ji wannan doka, sai suka ware daga Isra’ila duk waɗanda suke na baƙon zuriya.
Olkhueng te a yaak van neh namcom boeih tah Israel taeng lamloh a hoep uh.
4 Kafin wannan, an sa Eliyashib firist yă lura da ɗakuna ajiyar gidan Allahnmu. Yana da dangantaka na kurkusa da Tobiya,
Te hlan vaengah khosoih Eliashib te Tobiah neh a yoei la kaimih kah Pathen im kah imkhan ah khueh.
5 ya kuma tanada masa babban ɗakin da dā ake ajiyar hadayun hatsi da turare da kayayyaki haikali, da kuma zakan hatsi, sabon ruwan inabi da kuma mai da aka umarta don Lawiyawa, mawaƙa da kuma matsaran ƙofofi, da kuma sadakoki domin firistoci.
Anih ham te imkhan a len a saii pah. Te dongah a hmai ah khocang, hmueihtui, hnopai, parha pakhat, cangpai, misur thai neh situi khaw, Levi rhoek kah olpaek khaw, laa sa rhoek khaw, thoh tawt rhoek neh khosoih rhoek kah khosaa aka pae khaw pahoi om uh.
6 Amma yayinda dukan wannan yake faruwa, ba ni a Urushalima, gama a shekara ta talatin da biyu na Artazerzes sarkin Babilon na dawo wurin sarki. A wani lokaci daga baya na nemi izininsa
Te vaeng rhuet te Jerusalem ah ka om moenih. Babylon manghai Artaxerxes kah sawmthum kum nit daengah ni manghai taengla ka mael tih khohnin a thoknah manghai taengah ka bih.
7 sai na koma zuwa Urushalima. A nan na ji game da mugun abin da Eliyashib ya aikata da ya tanada wa Tobiya ɗaki a filayen gidan Allah.
Tedae Jerusalem la ka mael vaengah tah Eliashib loh Tobiah ham boethae a saii te ka yakming. Anih ham te Pathen im kah vongup khuiah khai a saii pah.
8 Na ɓace rai ƙwarai na kuma zubar da dukan kayan gidan Tobiya daga ɗakin.
Te lalah kai he muep n'noih dongah Tobiah im kah hnopai boeih te imkhan lamloh poeng la ka voeih pah.
9 Na umarta a tsarkake ɗakunan, sa’an nan na mayar da kayan gidan Allah a cikin ɗakunan, tare da hadayun hatsi da kuma turare.
Ka thui bangla imkhan te a caihcil uh phoeiah ni Pathen im kah hnopai te khaw khocang hmueihtui neh ka mael pueng.
10 Na kuma ji cewa sassan da ake ba wa Lawiyawa ba a ba su ba, cewa kuma dukan Lawiyawa da mawaƙan da suke da hakkin hidima sun koma gonakinsu.
Levi rhoek buham a moe pawt te khaw ka ming. Te vaengah Levi khaw, laa sa rhoek khaw, bitat aka saii rhoek khaw amah khohmuen la rhip yong uh.
11 Sai na tsawata wa shugabanni na kuma tambaye su na ce, “Me ya sa aka ƙyale gidan Allah?” Sa’an nan na kira su gaba ɗaya na sa su a wuraren aikinsu.
Te dongah ukkung rhoek te ka ho tih, “Pathen im ke balae tih a hnoo?” ka ti nah. Te phoeiah amih te ka coi tih amah paihmuen ah ka pai sak.
12 Dukan Yahuda suka kawo zakan hatsi, sabon ruwan inabi da mai cikin ɗakunan ajiya.
Te daengah Judah pum loh parha pakhat, cangpai, misur thai neh situi khaw thakvoh khuila a pawk puei uh.
13 Na sa Shelemiya firist, Zadok marubuci, da wani Balawe mai suna Fedahiya su lura da ɗakunan ajiya na kuma sa Hanan ɗan Zakkur, ɗan Mattaniya ya zama mataimakinsu, domin an ɗauka waɗannan mutane amintattu ne. Aka ba su hakkin raban kayayyaki wa’yan’uwansu.
Thakvoh rhoek te khosoih Shelemiah, cadaek Zadok neh Levi lamkah Pedaiah taengah ka kael sak. Amih kut hmuikah Mattaniah koca Zakkuur capa Hanan tah uepom la a moeh uh dongah amih taengah a manuca rhoek ham boe aka soep la ka khueh.
14 Ka tuna da ni saboda wannan, ya Allahna, kuma kada ka shafe abin da na yi da aminci domin gidan Allahna da kuma hidimarsa.
Ka Pathen aw he ham he kai m'poek lah. Ka Pathen im ham neh a rhaltawt rhoek ham ka saii vanbangla ka sitlohnah te na khoe moenih.
15 A waɗannan kwanaki, na ga mutane a Yahuda suna matse ruwan inabi a ranar Asabbaci suna kuma kawo hatsi suna labta su a kan jakuna, tare da ruwan inabi,’ya’yan inabi, ɓaure da kaya iri-iri. Suna kuma kawowa dukan wannan cikin Urushalima a ranar Asabbaci. Saboda haka na gargaɗe su a kan sayar da abinci a wannan rana.
Amih tue vaengah Judah khui lamloh Sabbath ah misur rhom aka pok, canghlom aka puen, laak dongah aka tloeng khaw ka hmuh. Te vaengah misurtui, misurthaih, thaibu, hnorhih cungkuem khaw Sabbath hnin ah Jerusalem la a khuen uh. Te dongah amih kah sakah a yoih uh hnin ah tah ka rhalrhing sak.
16 Mutane daga Taya waɗanda suke zama a Urushalima suna shigar da kifi da kaya iri-iri na’yan kasuwa suna kuma sayar da su a Urushalima a ranar Asabbaci wa mutanen Yahuda.
A khuiah nga neh aka phu boeih aka khuen tih Sabbath vaengah Judah koca rhoek taeng neh Jerusalem ah aka yoi Tyre rhoek loh kho a sak uh.
17 Sai na tsawata wa manyan Yahuda na ce musu, “Wanda irin mugun abu ke nan kuke yi, kuna ƙazantar da ranar Asabbaci?
Te dongah Judah hlangcoelh rhoek te ka ho tih amih te, “Balae tih boethae hno na saii neh Sabbath hnin na poeih uh.
18 Kakanninku ba su yi irin waɗannan abubuwa ba, har Allahnmu ya kawo dukan masifun nan a kanmu da kuma a kan wannan birni? Yanzu kuna tsokanar fushi mai yawa a kan Isra’ila ta wurin ƙazantar da Asabbaci.”
Na pa rhoek loh he he a saii uh moenih a? Te dongah ni mamih kah Pathen loh mamih soah neh khopuei soah he yoethae cungkuem a pai sak. Nangmih loh Sabbath na poeih tih Israel te thinsa na koei thiluh.
19 Sa’ad da inuwar yamma ya fāɗo a ƙofofin Urushalima kafin Asabbaci, na umarta a rufe ƙofofi kuma kada a buɗe sai Asabbaci ya wuce. Na kafa waɗansu mutanena a ƙofofin don kada a shigo da wani kaya a ranar Asabbaci.
Te dongah Sabbath hlan kah Jerusalem vongka a khup nen tah ka ti nah bangla thohkhaih rhoek a khaih uh. Te vaengah Sabbath a poeng hil a ong uh pawt ham ka thui pah. Ka tueihyoeih rhoek te vongka ah ka pai sak tih Sabbath hnin ah hnorhih puen uh voel pawh.
20 Sau ɗaya ko biyu,’yan kasuwa da masu sayar da kowane irin kaya suka kwana waje da Urushalima.
Te dongah thimpom rhoek neh hnoyoih cungkuem aka yoi rhoek tah Jerusalem kah vongvoel ah vai khaw hnavoei khaw rhaeh uh.
21 Amma na ja kunnensu na ce, “Me ya sa kuke kwana kusa da katanga? In kuka ƙara yin haka, zan kama ku.” Daga wannan lokaci har zuwa gaba ba su ƙara zuwa a ranar Asabbaci ba.
Tedae amih te ka rhalrhing sak tih amamih taengah khaw, “Balae tih vongtung kaep ah na rhaeh uh? Nangmih soah kut kan hlah vetih na talh uh ve saw,” ka ti nah. Te khohnin lamlong tah Sabbath ah mop uh pawh.
22 Sai na umarci Lawiyawa su tsarkake kansu su kuma tafi su yi tsaron ƙofofi don a kiyaye ranar Asabbaci da tsarki. Ka tuna da ni saboda wannan shi ma, ya Allahna, ka nuna mini jinƙai bisa ga madawwamiyar ƙaunarka.
Te phoeiah Levi rhoek te khaw a caihcil la om ham, vongka ngaithuen ham aka pawk khaw Sabbath hnin te ciim ham khaw ka uen. Te dongah ka Pathen aw kai he m'poek lah lamtah na sitlohnah loh a cungkuem vanbangla kai he n'rhen lah.
23 Ban da haka, a waɗannan kwanakin na ga mutanen Yahuda waɗanda suka auri mata daga Ashdod, Ammon da Mowab.
Te vaeng hnin ah pataeng Judah rhoek loh Ashodi, Ammoni, Moab nu rhoek neh kho a sak uh te ka hmuh.
24 Rabin’ya’yansu suna yaren Ashdod ko kuwa wani yare na waɗansu mutane, ba su kuwa san yadda za su yi Yahudanci ba.
A ca rhoek khaw rhakthuem Ashodi ol la cal uh tih amih te pilnam neh pilnam pataeng Judah ol la a voek ham hmat uh pawh.
25 Na tsawata musu na kuma kira la’ana a kansu. Na bugi waɗansu mutane na kuma ja gashin kansu. Na sa suka yi rantsuwa da sunan Allah na ce, “Kada ku ba da’ya’yanku mata aure ga’ya’yansu maza, ba kuwa za ku auri’ya’yansu mata wa’ya’yanku maza ko wa kanku ba.
Te dongah amih te ka ho tih thae ka phoei. Amih hlang te ka taam tih ka poelh. Amih te Pathen taengah ka toemngam, “Na tanu te amih koca rhoek taengla pae uh ve. Amih nu te na ca rhoek ham neh namamih ham na lo uh ve.
26 Ba don aure-aure irin waɗannan ne Solomon sarkin Isra’ila ya yi zunubi ba? A cikin yawancin al’ummai babu sarki kamar sa. Allahnsa ya ƙaunace shi, Allah kuma ya mai da shi sarki a kan dukan Isra’ila, amma duk da haka baren mata suka rinjaye shi ga zunubi.
Israel manghai Solomon khaw he nen he a tholh dongah moenih a? Namtom te yet lakli ah anih bang manghai a om moenih. A Pathen loh a lungnah la a om dongah anih te Pathen loh Israel boeih soah manghai la a khueh lalah anih te kholong nu rhoek loh a tholh sak.
27 Yanzu za mu ji cewa ku ma kuna yin duk wannan mugunta kuna zama marasa aminci ga Allahnmu ta wurin auren baren mata?”
He boethae duet boeih saii ham, mamih Pathen taengah boekoek ham, kholong nu neh khosak ham a nangmih kawng khaw ka yaak eh?
28 Ɗaya daga cikin’ya’yan Yohiyada maza, ɗan Eliyashib babban firist, surukin Sanballat mutumin Horon ne. Na kuwa kore shi daga wurina.
Te dongah khosoih len Eliashib capa Joiada koca lamkah Khoroni Sanballat kah a cava khaw ka taeng lamloh ka yong sak.
29 Ka tuna da su, ya Allahna, domin sun ƙazantar da aikin firist da kuma alkawarin aikin firist da na Lawiyawa.
Ka Pathen aw amih te poek lah. A khosoihbi khaw, a khosoihbi neh Levi paipi khaw a noknah.
30 Saboda haka na tsarkake firistoci da Lawiyawa daga kowane baƙon abu, na kuma ba su aikinsu, kowa ga aikinsa.
Amih te kholong boeih taeng lamloh ka caihcil tih hamsum te khosoih la, Levi la a bitat dongah rhip ka pai sak.
31 Na kuma yi tanadi don sadakokin itace a ƙayyadaddun lokuta, da kuma don nunan fari. Ka tuna da ni da alheri, ya Allahna.
A tue a caeng vaengkah nawnnah thing ham neh thaihcuek ham khaw, Pathen aw ka taengkah he ka hnothen la poek mai.

< Nehemiya 13 >