< Nehemiya 12 >
1 Waɗannan su ne firistoci da Lawiyawa waɗanda suka komo tare da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da kuma Yeshuwa. Serahiya, Irmiya, Ezra,
Desse äro de Prester och Leviter, som uppdrogo med Serubbabel, Sealthiels son, och Jesua: Seraja, Jeremia, Esra,
2 Amariya, Malluk, Hattush
Amaria, Malluch, Hattus,
3 Shekaniya, Rehum, Meremot,
Sechania, Rehum, Meremoth,
5 Miyamin, Mowadiya, Bilga,
Mijamin, Maadia, Bilga,
6 Shemahiya, Yohiyarib, Yedahiya,
Semaja, Jojarib, Jedaja,
7 Sallu, Amok, Hilkiya da Yedahiya. Waɗannan su ne shugabannin firistoci da’yan’uwansu a kwanakin Yeshuwa.
Sallu, Amok, Hilkia och Jedaja. Desse voro hufvuden ibland Presterna, och deras bröder i Jesua tid.
8 Lawiyawan su ne Yeshuwa, Binnuyi, Kadmiyel, Sherebiya, Yahuda, da kuma Mattaniya, wanda tare da’yan’uwansa yake lura da waƙoƙin godiya.
Men Leviterna voro desse: Jesua, Binnui, Kadmiel, Serebia, Juda och Mattania, öfver tackämbetet, han och hans bröder.
9 Bakbukiya da Unni,’yan’uwansu sun tsaya ɗaura da su a hidimomi.
Bakbukia och Unni, deras bröder, voro omkring dem i vakt.
10 Yeshuwa ne mahaifin Yohiyakim, Yohiyakim shi ne mahaifin Eliyashib, Eliyashib shi ne mahaifin Yohiyada,
Jesua födde Jojakim. Jojakim födde Eljasib. Eljasib födde Jojada.
11 Yohiyada shi ne mahaifin Yonatan, Yonatan kuma mahaifin Yadduwa.
Jojada födde Jonathan. Jonathan födde Jaddua.
12 A kwanakin Yohiyakim, waɗannan su ne shugabannin iyalan firistoci, na iyalin Serahiya, Merahiya; na iyalin Irmiya, Hananiya;
Och i Jojakims tid voro desse öfverste fäder ibland Presterna, nämliga af Seraja var Meraja; af Jeremia var Hanania;
13 na iyalin Ezra, Meshullam; na iyalin Amariya, Yehohanan;
Af Esra var Mesullam; af Amaria var Johanan;
14 na iyalin Malluk, Yonatan; na iyalin Shebaniya, Yusuf;
Af Malluch var Jonathan; af Sebania var Joseph;
15 na iyalin Harim, Adna; na iyalin Merahiyot, Helkai;
Af Harim var Adna; af Merajoth var Helkai;
16 na iyalin Iddo, Zakariya; na iyalin Ginneton, Meshullam;
Af Iddo var Zacharia; af Ginnethon var Mesullam;
17 na iyalin Abiya, Zikri; na iyalin Miniyamin da na Mowadiya, Filtai;
Af Abia var Sichri; af MinjaminMoadia var Piltai;
18 na iyalin Bilga, Shammuwa; na iyalin Shemahiya, Yehonatan;
Af Bilga var Sammua; af Semaja var Jonathan;
19 na iyalin Yohiyarib, Mattenai; na iyalin Yedahiya, Uzzi;
Af Jojarib var Mattenai; af Jedaja var Ussi;
20 na iyalin Sallu, Kallai; na iyalin Amok, Eber;
Af Sallai var Kallai; af Amok var Eber;
21 na iyalin Hilkiya, Hashabiya; na iyalin Yedahiya, Netanel.
Af Hilkia var Hasabia; af Jedaja var Nethaneel.
22 Shugabannin iyalin Lawiyawa a kwanakin Eliyashib, Yohiyada, Yohanan da Yadduwa, da kuma na firistoci, an rubuta su a zamanin mulkin Dariyus mutumin Farisa.
Och i Eljasibs tid, Jojada, Johanan och Jaddua, vordo öfverste fäderna ibland Leviterna och Presterna beskrifne, under Darios, den Persens rike.
23 Shugabannin iyali cikin zuriyar Lawi har zuwa lokacin Yohanan ɗan Eliyashib, an rubuta su a cikin littafin tarihi.
Men Levi barn, öfverste fäderna vordo beskrifne i Chrönicon, allt intill Johanans tid, Eljasibs sons.
24 Shugabannin Lawiyawa kuwa su ne Hashabiya, Sherebiya, Yeshuwa ɗan Kadmiyel, da’yan’uwansu, waɗanda suka tsaya ɗaura da su don su yi yabo da kuma godiya, sashe ɗaya kan ba da amsa ga ɗaya sashen, kamar yadda Dawuda mutumin Allah ya umarta.
Och desse voro öfverstarne i Leviterna: Hasabia, Serebia och Jesua, Kadmiels son; och deras bröder jemte dem, till att lofva och tacka, såsom den Guds mannen David det budit hade, den ena vakten vid den andra.
25 Mattaniya, Bakbukiya, Obadiya, Meshullam, Talmon da Akkub su ne matsaran ƙofofi waɗanda suka yi tsaron ɗaukan ajiya a ƙofofi.
Mattania, Bakbukia, Obadja, Mesullam, Talmon och Akkub, voro dörravaktare i vaktene vid dörrena i portomen.
26 Sun yi hidima a kwanakin Yohiyakim ɗan Yeshuwa, ɗan Yozadak, kuma a kwanakin Nehemiya gwamna da kuma na Ezra firist da kuma marubuci.
Desse voro i Jojakims tid, Jesua sons, Jozadaks sons; och i Nehemia den landshöfdingans, och Prestens Esra den Skriftlärdas tid.
27 A keɓewar katangar Urushalima, an nemi Lawiyawa daga inda suke zama aka kawo su Urushalima don su yi bikin miƙawa da farin ciki da waƙoƙin godiya da kuma kiɗin kuge, garaya da molo.
Och uti murens vigning i Jerusalem sökte man Leviterna utur all deras rum, att man skulle hafva dem till Jerusalem, till att hålla vigning med glädje, med tacksägelse, med sång, med cymbaler, psaltare och harpor.
28 Aka kuma tattara mawaƙa su ma daga yankin kewayen Urushalima, daga ƙauyukan Netofawa,
Och sig församlade sångarenas barn, och af den ängden omkring Jerusalem, och af Netophati byar,
29 daga Bet-Gilgal, da kuma daga wuraren Geba da Azmawet, gama mawaƙan sun gina wa kansu ƙauyuka kewaye da Urushalima.
Och af Gilgals hus, och af den mark i Geba, och Asmaveth; förty sångarena hade byggt sig byar omkring Jerusalem.
30 Sa’ad da firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu da tsarki, sai suka tsarkake mutane, ƙofofi da kuma katanga.
Och Presterna och Leviterna renade sig, och renade folket, portarna och muren.
31 Sai na sa shugabannin Yahuda suka haura zuwa bisan katangar. Na kuma sa manyan ƙungiyoyi biyu na mawaƙa su miƙa godiya. Ɗaya ya haura zuwa bisan katangar zuwa dama, wajen Ƙofar Juji.
Och jag lät Juda Förstar stiga upp på muren, och beställde två stora tackchorar; de gingo åstad, den ene på högra sidone ofvan uppå murenom, åt dyngoporten;
32 Hoshahiya da rabin shugabannin Yahuda kuwa suka bi su,
Och efter dem gick Hosaja, och hälften af Juda Förstar,
33 tare da Azariya, Ezra, Meshullam,
Och Asaria, Esra, Mesullam,
34 Yahuda, Benyamin, Shemahiya, Irmiya,
Juda, BenJamin, Semaja och Jeremia;
35 da waɗansu firistoci kuma da ƙahoni, da kuma Zakariya ɗan Yonatan, ɗan Shemahiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mikahiya, ɗan Zakkur, ɗan Asaf,
Och någre af Prestabarnen med trummeter, nämliga Zacharia, Jonathans son, Semaja sons, Mattania sons, Michaja sons, Saccurs sons, Assaphs sons;
36 da’yan’uwansa, Shemahiya, Azarel, Milalai, Gilalai, Ma’ai, Netanel, Yahuda da Hanani, tare da kayan kiɗi da Dawuda mutumin Allah ya umarta. Ezra malamin Doka ya jagoranci jerin gwanon.
Och hans bröder, Semaja, Asareel, Milalai, Gilalai, Maai, Nethaneel och Juda, Hanani med den Guds mansens Davids strängaspel; men Esra den Skriftlärde för dem.
37 A Ƙofar Maɓuɓɓuga suka ci gaba kai tsaye suka haura matakalan Birnin Dawuda a kan hawa zuwa katangar suka wuce a bisa gidan Dawuda zuwa Ƙofar Ruwa wajen gabas.
Och vid brunnporten, gentöfver dem, gingo de på trappomen åt Davids stad, uppåt muren om Davids hus, allt intill vattuporten östantill.
38 Ƙungiyar mawaƙa ta biyu suka yi jerin gwano a ɗaya gefen. Na bi su a bisan katangar, tare da rabin mutanen, muka wuce Hasumiya Tanderu zuwa Katanga Mai Faɗi,
Den andre tackchoren gick tvärsifrå dem, och jag efter honom, och hälften af folket, utåt murenom uppåt ugnatornet, allt intill den breda muren;
39 bisa Ƙofar Efraim, Ƙofar Yeshana, Ƙofar Kifi, Hasumiyar Hananel da kuma Hasumiya ɗari, har zuwa Ƙofar Tumaki. A Ƙofar Matsara suka tsaya.
Och uppåt Ephraims port, och till gamla porten, och till fiskaporten, och till Hananeels torn, och till Mea torn, allt intill fåraporten; och blefvo ståndande i fängelseportenom.
40 Ƙungiyoyin mawaƙa biyu da suka yi godiya suka ɗauki wurarensu a gidan Allah, haka ma ni, tare da rabin shugabanni,
Och stodo alltså de två tackchorer uti Guds huse, och jag, och hälften af öfverstarna med mig;
41 da kuma firistoci, Eliyakim, Ma’asehiya, Miniyamin, Mikahiya, Eliyohenai, Zakariya da Hananiya tare da ƙahoninsu,
Och Presterna, nämliga Eljakim, Maaseja, Minjamin, Michaja, Eljoenai, Zacharia, Hanania, med trummeter;
42 haka ma Ma’asehiya, Shemahiya, Eleyazar, Uzzi, Yehohanan, Malkiya, Elam da Ezer. Mawaƙan suka rera waƙoƙi a ƙarƙashin kulawar Yezrahiya.
Och Maaseja, Semaja, Eleasar, Ussi, Johanan, Malchija, Elam och Eser; och sångarena söngo högt; och Jisrahja var föreståndaren.
43 A rana ta uku kuma suka miƙa manyan hadayu, suna farin ciki domin Allah ya ba su farin ciki mai girma. Mata da yara suka yi farin ciki su ma. An ji ƙarar farin ciki da ake yi a Urushalima daga nesa.
Och stor offer vordo offrad på den samma dagen, och de voro glade; ty Gud hade gjort dem en stor glädje, så att både qvinnor och barn fröjdade sig; och Jerusalems glädje hördes långan väg.
44 A lokacin an naɗa mutane su lura da ɗakunan ajiya don sadakoki, nunan fari da kuma zakka. Daga gonakin garuruwan da suke kewaye za su kawo sassan da Dokar ta umarta zuwa ɗakunan ajiya domin firistoci da Lawiyawa, gama Yahuda ya ji daɗin aikin firistoci da Lawiyawa.
På den tiden vordo män förskickade öfver skattkistona, der häfoffer, förstling och tiond uti var, att de skulle samka tillhopa af åkromen omkring städerna, till att utdela efter lagen för Prester och Leviter; ty Juda hade en glädje af Presterna och Leviterna, att de stodo.
45 Sun yi hidimar Allahnsu da kuma hidimar tsarkakewa, kamar yadda mawaƙa da matsaran ƙofofi suka yi, bisa ga umarnin Dawuda da ɗansa Solomon.
Och de höllo sins Guds vakt, och reningenes vakt; och sångarena och dörravaktarena stodo efter Davids och hans sons Salomos bud.
46 Gama tun dā, a kwanakin Dawuda da Asaf, akwai masu bi da mawaƙa da kuma na waƙoƙin yabo da na godiya ga Allah.
Förty i Davids och Assaphs tid vordo stiktade öfverste sångare, och lofsånger, och tacksägningar till Gud.
47 Saboda haka a kwanakin Zerubbabel da Nehemiya, dukan Isra’ila suka ba da sashe na kowace rana domin mawaƙa da matsaran ƙofofi. Suka kuma keɓe sashe don sauran Lawiyawa, Lawiyawan kuma suka keɓe sashe don zuriyar Haruna.
Men hele Israel gaf sångarena och dörravaktarena delar uti Serubbabels och Nehemia tid, hvar dagen sin del. Och de gåfvo af det helgada Levitomen; och Leviterna gåfvo Aarons barnom af det helgada.