< Nehemiya 12 >

1 Waɗannan su ne firistoci da Lawiyawa waɗanda suka komo tare da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da kuma Yeshuwa. Serahiya, Irmiya, Ezra,
Sotheli these weren prestis and dekenes, that stieden with Zorobabel, the sone of Salatiel, and with Josue; Saraie, Jeremye,
2 Amariya, Malluk, Hattush
Esdras, Amarie, Melluch, Accus,
3 Shekaniya, Rehum, Meremot,
Sechenye, Reum, Merymucth,
4 Iddo, Ginneton, Abiya,
Addo, Jethon, Myomyn,
5 Miyamin, Mowadiya, Bilga,
Abia, Meldaa, Belga, Semeie, and Joarib,
6 Shemahiya, Yohiyarib, Yedahiya,
Adaie, Sellum, Amoe, Elceia, and Jadie;
7 Sallu, Amok, Hilkiya da Yedahiya. Waɗannan su ne shugabannin firistoci da’yan’uwansu a kwanakin Yeshuwa.
these weren the princes of prestis `and her britheren, in the daies of Josue.
8 Lawiyawan su ne Yeshuwa, Binnuyi, Kadmiyel, Sherebiya, Yahuda, da kuma Mattaniya, wanda tare da’yan’uwansa yake lura da waƙoƙin godiya.
Certis dekenes; Jesua, Bennuy, Cedynyel, Serabie, Juda, Mathanye, `weren ouer the ympnes, `thei and her britheren;
9 Bakbukiya da Unni,’yan’uwansu sun tsaya ɗaura da su a hidimomi.
and Bezechie, and Ezanny, and the britheren of hem, ech man in his office.
10 Yeshuwa ne mahaifin Yohiyakim, Yohiyakim shi ne mahaifin Eliyashib, Eliyashib shi ne mahaifin Yohiyada,
Sotheli Josue gendride Joachym, and Joachym gendride Eliasib, and Eliasib gendride Joiada,
11 Yohiyada shi ne mahaifin Yonatan, Yonatan kuma mahaifin Yadduwa.
and Joiada gendride Jonathan, and Jonathan gendride Jeddaia.
12 A kwanakin Yohiyakim, waɗannan su ne shugabannin iyalan firistoci, na iyalin Serahiya, Merahiya; na iyalin Irmiya, Hananiya;
Forsothe in the daies of Joachym weren prestis, and princis of meynees of prestis, Saraie, Amarie, Jeremye, Ananye, Esdre,
13 na iyalin Ezra, Meshullam; na iyalin Amariya, Yehohanan;
Mosollam, Amarie, Johannam,
14 na iyalin Malluk, Yonatan; na iyalin Shebaniya, Yusuf;
Mylico, Jonathan, Sebenye,
15 na iyalin Harim, Adna; na iyalin Merahiyot, Helkai;
Joseph, Aram, Edua,
16 na iyalin Iddo, Zakariya; na iyalin Ginneton, Meshullam;
Maraioth, Elchie, Addaie, Zacharie, Genthon,
17 na iyalin Abiya, Zikri; na iyalin Miniyamin da na Mowadiya, Filtai;
Mosollam, Abie, Zecherie, Myamyn, and Moadie,
18 na iyalin Bilga, Shammuwa; na iyalin Shemahiya, Yehonatan;
Phelti, Belge, Sannya, Semeie,
19 na iyalin Yohiyarib, Mattenai; na iyalin Yedahiya, Uzzi;
Jonathan, Joarib, Mathanye, Jodaie, Azi,
20 na iyalin Sallu, Kallai; na iyalin Amok, Eber;
Sellaye, Mochebor, Helchie,
21 na iyalin Hilkiya, Hashabiya; na iyalin Yedahiya, Netanel.
Asebie, Idaie, Nathanael.
22 Shugabannin iyalin Lawiyawa a kwanakin Eliyashib, Yohiyada, Yohanan da Yadduwa, da kuma na firistoci, an rubuta su a zamanin mulkin Dariyus mutumin Farisa.
Dekenes in the daies of Eliasib, and of Joiada, and of Jonam, and of Jedda, weren writun princes of meynees, `and prestis in the rewme of Darius of Persis.
23 Shugabannin iyali cikin zuriyar Lawi har zuwa lokacin Yohanan ɗan Eliyashib, an rubuta su a cikin littafin tarihi.
The sones of Leuy, princes of meynees, weren writun in the book of wordis of daies, and `til to the daies of Jonathan, sone of Eliasib.
24 Shugabannin Lawiyawa kuwa su ne Hashabiya, Sherebiya, Yeshuwa ɗan Kadmiyel, da’yan’uwansu, waɗanda suka tsaya ɗaura da su don su yi yabo da kuma godiya, sashe ɗaya kan ba da amsa ga ɗaya sashen, kamar yadda Dawuda mutumin Allah ya umarta.
`And the princes of dekenes weren Asebie, Serebie, and Jesue, the sone of Cedynyel; and the britheren of hem bi her whiles, that thei schulden herie and knowleche bi the comaundement of kyng Dauid, the man of God, and thei schulden kepe euenli bi ordre.
25 Mattaniya, Bakbukiya, Obadiya, Meshullam, Talmon da Akkub su ne matsaran ƙofofi waɗanda suka yi tsaron ɗaukan ajiya a ƙofofi.
Mathanye, and Bethbecie, and Obedie, Mosollam, Thelmon, Accub, weren keperis of the yatis, and of the porchis bifor the yatis.
26 Sun yi hidima a kwanakin Yohiyakim ɗan Yeshuwa, ɗan Yozadak, kuma a kwanakin Nehemiya gwamna da kuma na Ezra firist da kuma marubuci.
These weren in the daies of Joachym, sone of Josue, sone of Josedech, and in the daies of Neemye, duyk, and of Esdras, the prest and writere.
27 A keɓewar katangar Urushalima, an nemi Lawiyawa daga inda suke zama aka kawo su Urushalima don su yi bikin miƙawa da farin ciki da waƙoƙin godiya da kuma kiɗin kuge, garaya da molo.
Forsothe in the halewyng of the wal of Jerusalem thei souyten dekenes of alle her places, to bryng hem in to Jerusalem, and to make the halewyng in gladnesse, in the doyng of thankyngis, and in song, and in cymbalis, and in sautrees, and in harpis.
28 Aka kuma tattara mawaƙa su ma daga yankin kewayen Urushalima, daga ƙauyukan Netofawa,
Sotheli the sones of syngeris weren gaderid bothe fro the feeldi places aboute Jerusalem, and fro the townes of Nethophati,
29 daga Bet-Gilgal, da kuma daga wuraren Geba da Azmawet, gama mawaƙan sun gina wa kansu ƙauyuka kewaye da Urushalima.
and fro the hows of Galgal, and fro the cuntreis of Gebez, and of Amanech; for syngeris hadden bildid townes to hem silf in the cumpas of Jerusalem.
30 Sa’ad da firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu da tsarki, sai suka tsarkake mutane, ƙofofi da kuma katanga.
And prestis and dekenes weren clensid, and thei clensiden the puple, and the yatis, and the wal.
31 Sai na sa shugabannin Yahuda suka haura zuwa bisan katangar. Na kuma sa manyan ƙungiyoyi biyu na mawaƙa su miƙa godiya. Ɗaya ya haura zuwa bisan katangar zuwa dama, wajen Ƙofar Juji.
Forsothe Y made the princes of Juda to stie on the wal, and Y ordeynede twei greete queris of men heriynge; and thei yeden to the riyt side on the wal, to the yate of the dunghil.
32 Hoshahiya da rabin shugabannin Yahuda kuwa suka bi su,
And Osaie yede aftir hem, and the half part of prynces of Juda,
33 tare da Azariya, Ezra, Meshullam,
and Azarie, Esdras, and Mosollam,
34 Yahuda, Benyamin, Shemahiya, Irmiya,
Juda, and Beniamyn, and Semeye, and Jeremye `yeden aftir hem.
35 da waɗansu firistoci kuma da ƙahoni, da kuma Zakariya ɗan Yonatan, ɗan Shemahiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mikahiya, ɗan Zakkur, ɗan Asaf,
And of the sones of prestis syngynge in trumpis; Zacharie, the sone of Jonathan, the sone of Semeie, the sone of Mathanye, the sone of Machaie, the sone of Zeccur, the sone of Asaph.
36 da’yan’uwansa, Shemahiya, Azarel, Milalai, Gilalai, Ma’ai, Netanel, Yahuda da Hanani, tare da kayan kiɗi da Dawuda mutumin Allah ya umarta. Ezra malamin Doka ya jagoranci jerin gwanon.
And hise britheren; Semeie, and Azarel, Malalai, Galalai, Maai, Nathanael, and Juda, and Amany, in the instrumentis of song of Dauid, the man of God; and Esdras, the wrytere, bifor hem, in the yate of the welle.
37 A Ƙofar Maɓuɓɓuga suka ci gaba kai tsaye suka haura matakalan Birnin Dawuda a kan hawa zuwa katangar suka wuce a bisa gidan Dawuda zuwa Ƙofar Ruwa wajen gabas.
And thei stieden ayens hem in the greis of the citee of Dauid, in the stiyng of the wal, on the hows of Dauid, and `til to the yate of watris at the eest.
38 Ƙungiyar mawaƙa ta biyu suka yi jerin gwano a ɗaya gefen. Na bi su a bisan katangar, tare da rabin mutanen, muka wuce Hasumiya Tanderu zuwa Katanga Mai Faɗi,
And the secounde queer of men tellynge thankyngis yede euene ayens, and Y aftir hym; and the half part of the puple was on the wal, and on the tour of ouenys, and `til to the broddeste wal;
39 bisa Ƙofar Efraim, Ƙofar Yeshana, Ƙofar Kifi, Hasumiyar Hananel da kuma Hasumiya ɗari, har zuwa Ƙofar Tumaki. A Ƙofar Matsara suka tsaya.
and on the yate of Effraym, and on the elde yate, and on the yate of fischis, and on the toure of Ananeel, and on the tour of Emath, and thei camen `til to the yate of the floc;
40 Ƙungiyoyin mawaƙa biyu da suka yi godiya suka ɗauki wurarensu a gidan Allah, haka ma ni, tare da rabin shugabanni,
and thei stoden in the yate of kepyng. And twei queeris of men heriynge stoden in the hows of God, and Y and the half part of magistratis with me.
41 da kuma firistoci, Eliyakim, Ma’asehiya, Miniyamin, Mikahiya, Eliyohenai, Zakariya da Hananiya tare da ƙahoninsu,
And the prestis, Eliachym, Maasie, Myamyn, Mychea, Helioneai, Zacharie, Ananye, in trumpis;
42 haka ma Ma’asehiya, Shemahiya, Eleyazar, Uzzi, Yehohanan, Malkiya, Elam da Ezer. Mawaƙan suka rera waƙoƙi a ƙarƙashin kulawar Yezrahiya.
and Maasie, and Senea, and Eleazar, and Azi, and Johannan, and Melchia, and Elam, and Ezer; and the syngeris sungen clereli, and Jezraie, the souereyn.
43 A rana ta uku kuma suka miƙa manyan hadayu, suna farin ciki domin Allah ya ba su farin ciki mai girma. Mata da yara suka yi farin ciki su ma. An ji ƙarar farin ciki da ake yi a Urushalima daga nesa.
And thei offriden in that dai grete sacrifices, and weren glad; `for God `hadde maad hem glad with grete gladnesse. But also her wyues and lawful childre weren ioiful, and the gladnesse of Jerusalem was herd fer.
44 A lokacin an naɗa mutane su lura da ɗakunan ajiya don sadakoki, nunan fari da kuma zakka. Daga gonakin garuruwan da suke kewaye za su kawo sassan da Dokar ta umarta zuwa ɗakunan ajiya domin firistoci da Lawiyawa, gama Yahuda ya ji daɗin aikin firistoci da Lawiyawa.
Also thei noumbriden in that dai men ouer the keping places of tresour, to moiste sacrifices, and to the firste fruytis, and to tithis, that the princes of the citee schulden brynge in bi hem, `in the fairenesse of doyng of thankyngis, prestis and dekenes; for Juda was glad in prestis and dekenes present.
45 Sun yi hidimar Allahnsu da kuma hidimar tsarkakewa, kamar yadda mawaƙa da matsaran ƙofofi suka yi, bisa ga umarnin Dawuda da ɗansa Solomon.
And thei kepten the kepyng of her God, the kepyng of clensyng; and syngeris, and porteris, bi the comaundement of Dauid and of Salomon, his sone;
46 Gama tun dā, a kwanakin Dawuda da Asaf, akwai masu bi da mawaƙa da kuma na waƙoƙin yabo da na godiya ga Allah.
for in the daies of Dauid and of Asaph fro the bigynnyng princes of syngeris weren ordeyned, heriyng in song, and knoulechynge to God.
47 Saboda haka a kwanakin Zerubbabel da Nehemiya, dukan Isra’ila suka ba da sashe na kowace rana domin mawaƙa da matsaran ƙofofi. Suka kuma keɓe sashe don sauran Lawiyawa, Lawiyawan kuma suka keɓe sashe don zuriyar Haruna.
And al Israel, in the daies of Zorobabel, and in the daies of Neemye, yauen partis to syngeris and to porteris bi alle `the daies; and thei halewiden dekenes, and the dekenes halewiden the sones of Aaron.

< Nehemiya 12 >