< Nehemiya 11 >
1 To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
Ang mga pinuno ng bayan ay nanirahan sa Jerusalem, at ang naiwang mga tao ay nagpalabunutan para dalhin ang isang pamilya mula sa sampu na manirahan sa Jerusalem, ang banal na lungsod, at ang iba pang siyam ay nanatili na sa ibang mga bayan.
2 Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
At pinagpala ng mga tao ang lahat ng mga nagkusang manirahan sa Jerusalem.
3 Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
Ito ang mga pinuno sa lalawigan na nanirahan sa Jerusalem. Gayumpaman, sa mga bayan ng Juda, bawat isa ay nanirahan sa kaniyang sariling lupa, kasama ang ilang mga Israelita, mga pari, mga Levita, mga tagapaglingkod sa templo at mga kaapu-apuhan ng mga lingkod ni Solomon.
4 yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
Nanirahan sa Jerusalem ang ilan sa mga kaapu-apuhan ni Juda at ilan sa mga kaapu-apuhan ni Benjamin. Ang mga mamamayan mula sa Juda kasama: si Ataias na anak ni Uzias na anak ni Zacarias na anak ni Amarias na anak ni Sefatias na anak ni Mahalael, na kaapu-apuhan ni Peres.
5 da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
At naroon si Maaseias na anak ni Baruc na anak Colhoze na anak ni Hazaias na anak ni Adaias na anak ni Joiarib na anak ni Zacarias, na anak ng Silonita.
6 Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
Lahat ng mga anak ni Peres na nanirahan sa Jerusalem ay 468. Sila ay mga tanyag na kalalakihan.
7 Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
Ang mga ito ay mula sa kaapu-apuhan ni Benjamin: sina Salu na anak ni Mesulam na anak ni Joed na anak ni Pedaias na anak ni Kolaias na anak ni Maaseias na anak ni Itiel na anak ni Jesaias.
8 da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
Ang sumunod sa kaniya ay sina Gabai at Salai, na may kabuuang 928 katao.
9 Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
Si Joel na anak ni Zicri ay tagapamahala, nila at si Juda na anak ni Hesenua ay ang pangalawang tagapamahala sa buong lungsod.
10 Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
Mula sa mga pari: sina Jedaias na anak ni Joiarib, Jaiquin,
11 da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
Seraias na anak ni Helkias na anak ni Mesulam na anak ni Zadok na anak ni Meraiot na anak ni Ahitub, ang pinuno sa tahanan ng Diyos,
12 tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
at ang kanilang mga kasamahan na gumawa ng trabaho ng angkan, 822 na mga kalalakihan, kasama si Adaias na anak ni Jeroham na anak ni Pelalias na anak ni Amzi na anak ni Zacarias na anak ni Pashur na anak ni Malquijas.
13 da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
At ito ang kaniyang mga kasamahan na pinuno ng mga sambahayan, 242 na mga lalaki, at si Amasai ang na anak ni Azarel na anak ni Azai na anak ni Mesilemot na anak ni Immer,
14 da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
at kanilang mga kapatid, mga matatapang na mandirigma, ang bilang ay 128; ang kanilang pangunahing pinuno ay si Zabdiel na anak ni Hagedolim.
15 Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
At mula sa mga Levita: si Semaias na anak ni Hasub na anak ni Azrikam na anak ni Hashabias na anak ni Buni,
16 da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
at si Sabitai at Jozabad, na mula sa mga pinuno ng mga Levita na nakatalaga sa gawaing panlabas ng tahanan ng Diyos.
17 Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
Doon si Matanias na anak ni Mica na anak ni Zabdi, mula sa kaapu-apuhan ni Asaf, ang tagapangasiwa na nanguna sa panalangin ng pagpapasalamat, at si Bakbukuias, na pangalawa sa kaniyang mga kasamahan, at si Abda na anak ni Samua na anak ni Galal na anak ni Jeduthun.
18 Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
Sa kabuuan ng banal na lungsod ay may 284 na mga Levita.
19 Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
Ang mga tagapagbantay ng tarangkahan: sina Akub, Talmon, at kanilang mga kasamahan, na nagbabantay ng mga tarangkahan, 172 mga lalaki.
20 Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
At ang natira mula sa Israel at sa mga pari at sa mga Levita ay naroon sa lahat ng mga bayan ng Juda. Bawat isa ay nanirahan sa sariling minanang lupain.
21 Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
Ang mga manggagawa ng templo ay nanirahan sa Ofel, at sina Ziha at Gispa ang namahala sa kanila.
22 Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
Ang pangunahing pinuno ng mga Levita na naglilingkod sa Jerusalem ay si Uzi na anak ni Bani na anak ni Hashabias na anak ni Matanias na anak ni Mica, mula sa mga kaapu-apuhan ni Asap na mga mang-aawit na namamahala sa gawain sa tahanan ng Diyos.
23 Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
Sila ay nasa ilalim ng mga kautusan ng hari at mahigpit na kautusan ang ibinibigay sa mga mag-aawit na araw-araw kailangang gawin.
24 Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
At si Petahias na anak ni Mesezabel, mula sa kaapu-apuhan ni Zera na anak ni Juda, ay palaging nasa tabi ng hari sa lahat ng usapin tungkol sa mga tao.
25 Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
Tungkol sa mga nayon at kanilang mga bukirin, ilan sa mga mamamayan ng Juda ay nanirahan sa Kiriat Arba at sa mga nayo nito, at sa Dibon at mga nayon nito, at sa Jekabzeel at mga nayon nito.
26 Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
Sila ay nanirahan din sa Jeshua, Molada, Beth-Pelet,
27 da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
Hazar-shual, Beer-seba at mga nayon nito.
28 Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
At sila ay nanirahan sa Ziklag, Mecona, at mga nayon nito,
29 Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
sa En-rimon, Zora, Jarmut,
30 da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
Zanoa, Adullam, at mga nayon nito, at sa Laquis sa kabukiran nito at sa Azeka at mga nayon nito. Kaya nanirahan sila mula sa Beer-seba patungo sa lambak ng ng Ben Hinom.
31 Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
Ang mga lipi ni Benjamin ay nanirahan din mula at paakyat sa Geba, at Micmas, at Aija, at sa Bethel at kanilang mga nayon.
32 da Anatot, da Nob, da Ananiya,
Sila ay nanirahan din sa Anatot, Nob, Ananias,
33 da Hazor, da Rama, da Gittayim,
Hazor, Rama, Gitaim,
34 da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
Hadid, Zeboim, Nebalat,
35 da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
Lod, at Ono, ang lambak ng mga manggagawa.
36 Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.
Ilan sa mga Levita na nanirahan sa Juda ay itinalaga sa bayan ni Benjamin.