< Nehemiya 11 >

1 To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
Na i noho nga rangatira o te iwi ki Hiruharama: a i maka rota te nuinga atu o te iwi mo te tangata takikotahi i te tekau kia kawea ki Hiruharama, ki te pa tapu, noho ai, a ko te tokoiwa ki era atu pa.
2 Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
A he moa manaaki na te iwi nga tangata katoa i hihiko noa ake ki te noho ki Hiruharama.
3 Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
Na ko nga ariki enei o te kawanatanga i noho ki Hiruharama: i nga pa ia o Hura i noho ratou i tona wahi, i tona wahi, i o ratou pa, ara a Iharaira, nga tohunga, nga Riwaiti, nga Netinimi, ratou ko nga tama a nga pononga a Horomona.
4 yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
Na i noho ki Hiruharama etahi o nga tama a Hura, o nga tama ano a Pineamine. No nga tama a Hura; ko Ataia tama a Utia, tama a Hakaraia, tama a Amaria, tama a Hepatia, tama a Maharareere, no nga tamariki a Perete;
5 da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
Ko Maaheia tama a Paruku, tama a Korohote, tama a Hataia, tama a Araia, tama a Toiaripi, tama a Hakaraia, tama a te Hironi.
6 Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
Ko nga tama katoa a Perete i noho ki Hiruharama e wha rau e ono tekau ma waru, he hunga maia.
7 Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
Na ko nga tama enei a Pineamine; ko Haru tama a Mehurama, tama a Toere, tama a Peraia, tama a Koraia, tama a Maaheia, tama a Itiere, tama a Ihaia.
8 da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
Na i muri i a ia, ko Kapai, ko Harai, e iwa rau e rua tekau ma waru.
9 Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
Na ko Hoera tama a Tikiri to ratou kaitirotiro; ko Hura hoki tama a Henua te tuarua o nga rangatira o te pa.
10 Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
O nga tohunga: ko Ieraia tama a Toiaripi, ko Iakini;
11 da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
Ko Heraia tama a Hirikia, tama a Mehurama, tama a Haroko, tama a Mereioto, tama a Ahitupu, te rangatira mo te whare o te Atua,
12 tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
Me o ratou teina i mahi nei i te mahi o te whare, e waru rau e rua tekau ma rua: me Araia ano tama a Ierohama, tama a Peraria, tama a Amati, tama a Hakaraia, tama a Pahuru, tama a Marakia,
13 da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
Me ona teina, me nga ariki o nga whare o nga matua; e rua rau e wha tekau ma rua: ko Amahai tama a Atareere, tama a Ahatai, tama a Mehiremoto, tama a Imere,
14 da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
Me o ratou teina, he marohirohi, he maia, kotahi rau e rua tekau ma waru: a ko to ratou kaitirotiro, ko Tapariere tama a Haketorimi.
15 Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
O nga Riwaiti ano: ko Hemaia tama a Huhupu, tama a Atarikama, tama a Hahapia, tama a Puni;
16 da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
Ko Hapetai, ko Itopara, no nga ariki o nga Riwaiti, nga kaitirotiro o te mahi i waho o te whare o te Atua,
17 Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
Ko Matania tama a Mika, tama a Tapari, tama a Ahapa, te tino tangata hei timata i te whakamoemiti i te mea e karakia ana: ko Pakapukia ano hoki ko te tuarua i roto i ona teina; ko Apara tama a Hamua, tama a Karara, tama a Ierutunu.
18 Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
Ko nga Riwaiti katoa i te pa tapu, e rua rau e waru tekau ma wha.
19 Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
Ko nga kaitiaki kuwaha hoki, ko Akupu, ko Taramono, me o ratou teina i tiakina ai nga kuwaha, kotahi rau e whitu tekau ma rua.
20 Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
Na, ko era atu o Iharaira, o nga tohunga, o nga Riwaiti, kei nga pa katoa ratou o Hura, kei tona wahi, kei tona wahi.
21 Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
I noho ia nga Netinimi ki Opere: ko Tiha hoki raua ko Kihipa nga kaitirotiro o nga Netinimi.
22 Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
Ko te kaitirotiro hoki o nga Riwaiti i Hiruharama, ko Uti tama a Pani, tama a Hahapia, tama a Matania, tama a Mika, o nga tama a Ahapa nga kaiwaiata, mo te mahi i te whare o te Atua.
23 Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
Na te kingi hoki te tikanga mo ratou, kia tuturu te wahi ma nga kaiwaiata, he mea tatau a rangi tonu.
24 Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
Na ko Petahia tama a Mehetapeere, no nga tama a Tera, tama a Hura, i to te kingi taha ia i nga mea katoa a te iwi.
25 Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
Na, ko nga kainga me o ratou mara, i noho etahi o nga tama a Hura ki Kiriata Arapa, ki ona pa ririki, ki Ripono, ki ona pa ririki, ki Tekapateere, ki ona kainga koraha,
26 Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
Ki Hehua, ki Morara, ki Peteparete,
27 da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
Ki Hatarahuara, ki Peerehepa, ki ona pa ririki,
28 Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
Ki Tikiraka, ki Mekona, ki ona pa ririki,
29 Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
Ki Enerimono, ki Toraha, ki Iaramuta;
30 da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
Ko Tanoa, ko Aturama me o raua kainga, ko Rakihi, me o reira mara, ko Ateka, me ona pa ririki. Na, ko to ratou nohoanga, kei Peerehepa, a tae noa ki te raorao o Hinomo.
31 Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
Ko nga tama hoki a Pineamine, ko era i Kepa, i noho ratou ki Mikimaha, ki Aiia, ki Peteere, ki o ratou pa ririki;
32 da Anatot, da Nob, da Ananiya,
Ki Anatoto, ki Nopo, ki Anania,
33 da Hazor, da Rama, da Gittayim,
Ki Hatoro, ki Rama, ki Kitaima,
34 da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
Ki Hariri, ki Tepoimi, ki Neparata,
35 da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
Ki Roro, ki Ono, ki te raorao o nga tohunga mahi.
36 Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.
Na kei a Hura, kei a Pineamine, etahi tanga o nga Riwaiti.

< Nehemiya 11 >