< Nehemiya 11 >
1 To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
Mwet kol elos oakwuki in Jerusalem, ac mwet saya elos susfa in sulela sie sou inmasrlon sou singoul nukewa in som ac wi muta in siti mutal Jerusalem. A sou lula nukewa elos muta in siti srisrik ac siti lulap saya.
2 Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
Mwet uh kaksakin pac kutena mwet saya ma sifacna lungse muta in Jerusalem.
3 Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
In siti srisrik ac siti lulap saya ah, mwet Israel, mwet tol, mwet Levi, mwet orekma lun Tempul, ac mwet in sou lun mwet kulansap lal Solomon, elos muta yen selos sifacna in siti selos sifacna. Pa inge inen mwet kol ke kais sie ipin acn lun Judah su muta in Jerusalem:
4 yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
[Mwet in sruf lun Judah]: Athaiah, wen natul Uzziah, wen natul Zechariah. Mwet matu saya in sou lal pa Amariah, Shephatiah, ac Mahalalel, su fwilin tulik natul Perez, wen natul Judah.
5 da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
Maaseiah, wen natul Baruch, wen natul Colhozeh. Mwet matu saya in sou lal pa Hazaiah, Adaiah, Joiarib, ac Zechariah, su fwilin tulik natul Shelah, wen natul Judah.
6 Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
Mwet pulaik angfoko onngoul oalkosr sin fwilin tulik natul Perez, elos muta in Jerusalem.
7 Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
[Mwet in sruf lun Benjamin]: Sallu, wen natul Meshullam, wen natul Joed. Mwet matu saya in sou lal pa Pedaiah, Kolaiah, Maaseiah, Ithiel, ac Jeshaiah.
8 da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
Gabbai ac Sallai, sou fototo nu sel Sallu. Pisen mwet Benjamin nukewa su muta in Jerusalem pa eufoko longoul oalkosr.
9 Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
Joel, wen natul Zichri, pa mwet kol lalos, ac Judah, wen natul Hassenuah, pa akluo yal in kol siti sac.
10 Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
[Mwet Tol]: Jedaiah, wen natul Joiarib, ac Jachin.
11 da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
Seraiah, wen natul Hilkiah, wen natul Meshullam. Mwet matu saya in sou lal pa Zadok, Meraioth, ac Ahitub, su Mwet Tol Fulat.
12 tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
Inmasrlon sou se inge, mwet oalfoko longoul luo pa kulansap in Tempul. Adaiah, wen natul Jeroham, wen natul Pelaliah. Mwet matu saya in sou lal pa Amzi, Zechariah, Pashhur, ac Malchijah.
13 da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
Mwet luofoko angngaul luo in sou lulap se inge elos sifen sou. Amashsai, wen natul Azarel, wen natul Ahzai. Mwet matu saya in sou lal pa Meshillemoth ac Immer.
14 da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
Mwet siofok longoul oalkosr in sou se inge elos mwet mweun pulaik. Mwet kol lalos pa Zabdiel, wen nutin sie sou pwengpeng.
15 Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
[Mwet Levi]: Shemaiah, wen natul Hasshub, wen natul Azrikam. Mwet matu saya in sou lal pa Hashabiah ac Bunni.
16 da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
Shabbethai ac Jozabad, mwet Levi eteyuk ac elos pa liaung orekma likin Tempul.
17 Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
Mattaniah, wen natul Mica, wen natul Zabdi, sie mwet in fita lal Asaph. El kol mwet on lun Tempul ke elos alullul ke pre in sang kulo. Bakbukiah, su mwet kasru lal Mattaniah. Abda, wen natul Shammua, wen natul Galal, sie mwet in fwilin tulik natul Jeduthun.
18 Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
Pisen mwet Levi nukewa su muta in siti mutal Jerusalem pa luofoko oalngoul akosr.
19 Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
[Mwet topang ke mutunoa lun Tempul]: Akkub, Talmon, ac mwet wialos, elos mwet siofok itngoul luo nufon.
20 Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
Mwet lula sin mwet Israel, ac mwet lula sin mwet tol ac mwet Levi, elos muta yen selos sifacna in siti srisrik ac siti lulap saya in Judah.
21 Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
Mwet orekma lun Tempul elos muta ke ipin acn se Jerusalem pangpang Ophel, ac orekma ye kolyuk lal Ziha ac Gishpa.
22 Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
Mwet se ma liyaung mwet Levi su muta in Jerusalem pa Uzzi, wen natul Bani, wen natul Hashabiah. Mwet matu saya in sou lal pa Mattaniah ac Mica, ac el ma in sou lulap lun Asaph. Sou se inge pa fosrngakin on ke pacl in alu ke Tempul.
23 Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
Oasr oakwuk fulat orekla tuh kais sie sou in kol on ke Tempul ke kais sie len.
24 Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
Pethahiah, wen natul Meshezabel, in sou lal Zerah ac sruf lun Judah, el mwet aolyen mwet Jew nu sin tokosra Persia.
25 Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
Pus mwet muta ke acn apkuran nu ke ima lalos. Elos su ma in sruf lal Judah muta Kiriath Arba, Dibon, ac Jekabzeel, ac ke inkul ma oan apkuran nu ke acn inge.
26 Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
Elos oayapa muta in siti lun Jeshua, Moladah, Bethpelet,
27 da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
ac Hazarshual, ac in Beersheba ac inkul ma rauneak acn we.
28 Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
Elos muta in siti Ziklag, ac in Meconah ac inkul ma apkuran nu Meconah,
29 Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
in Enrimmon, Zorah, Jarmuth,
30 da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
Zanoah, Adullam, ac inkul ma apkuran nu ke acn inge. Elos muta in Lachish ac ke ima ma apkuran nu we, ac in Azekah ac inkul ma rauneak. Kalmac pa mwet Judah elos muta ke acn inmasrlon Beersheba layen eir nwe ke Infahlfal Hinnom layen epang.
31 Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
Mwet in sruf lun Benjamin elos muta in Geba, Michmash, Ai, Bethel, ac inkul ma apkuran nu we,
32 da Anatot, da Nob, da Ananiya,
Anathoth, Nob, Anaiah,
33 da Hazor, da Rama, da Gittayim,
Hazor, Ramah, Gittaim,
34 da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
Hadid, Zeboim, Neballat,
35 da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
Lod, ac Ono, ac ke Infahlfal lun Mwet Tufahl.
36 Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.
Kutu u lun mwet Levi su tuh muta in acn lun Judah mokleyukla elos in muta yurin mwet Benjamin.