< Nehemiya 10 >

1 Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
A koji zapeèatiše bjehu ovi: Nemija Tirsata, sin Ahalijin, i Sedekija,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
Seraja, Azarija, Jeremija,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
Pashor, Amarija, Malhija,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
Hatus, Sevanija, Maluh,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
Harim, Merimot, Ovadija,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
Danilo, Gineton, Varuh,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
Mesulam, Avija, Mijamin,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
Mazija, Vilgaj, Semaja; to bjehu sveštenici;
9 Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
A Leviti: Isus sin Azanijin, Vinuj izmeðu sinova Inadadovijeh, Kadmilo,
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
I braæa njihova: Sevanija, Odija, Kelita, Felaja, Anan,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
Miha, Reov, Asavija,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
Zahur, Serevija, Sevnija,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
Odija, Vanije, Veninuj;
14 Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
Glavari narodni: Faros, Fat-Moav, Elam, Zatuj, Vanije,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
Vunije, Azgad, Vivaj,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
Adonija, Vigvaj, Adin,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
Atir, Jezekija, Azur,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
Odija, Asum, Visaj,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
Arif, Anatot, Nevaj,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
Magfija, Mesulam, Ezir,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
Mesizaveilo, Sadok, Jadva,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
Felatija, Anan, Anaja,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
Osija, Ananija, Asuv,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
Lois, Fileja, Sovik,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
Reum, Asavna, Masija,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
Ahija, Anan, Ganan,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
Maluh, Harim, Vana.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
I ostali narod, sveštenici, Leviti, vratari, pjevaèi, Netineji i svi koji se odvojiše od naroda zemaljskih k zakonu Božijemu, žene njihove, sinovi njihovi i kæeri njihove, svi koji znahu i razumijevahu,
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
Pristaše s braæom svojom, glavarima svojim, i doðoše te se zakleše i kletvom zavezaše da hodimo po zakonu Božijemu, koji je dat preko Mojsija sluge Božijega, i da držimo i izvršujemo sve zapovijesti Gospoda Boga svojega i zakone njegove i uredbe njegove.
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
I da ne dajemo kæeri svojih narodima zemaljskim, niti kæeri njihovijeh da uzimamo za sinove svoje.
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
I od naroda zemaljskih koji donesu trg ili kaku god hranu u subotu na prodaju, da ne uzimamo u subotu ni u drugi sveti dan, i da ostavljamo sedme godine da poèiva zemlja i opraštamo svaki dug.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
I postavismo sebi uredbu da dajemo svake godine treæinu sikla na službu u domu Boga svojega:
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
Na hljebove postavljene, na dar svagdašnji i žrtvu paljenicu svagdašnju za subote, za mladine i za praznike, i na svetinju i na žrtve za grijeh da se oèišæa Izrailj, i na svako djelo u domu Boga našega.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
I bacasmo ždrijeb za sveštenike i Levite i narod radi nošenja drva da se donosi u dom Boga našega po domovima otaca naših na vrijeme od godine do godine, da gori na oltaru Gospoda Boga našega, kako piše u zakonu;
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
I da donosimo prvine od zemlje svoje i prvine od svakoga roda od svakoga drveta od godine do godine u dom Gospodnji;
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
I prvence od sinova svojih i stoke svoje, kako piše u zakonu, i prvence od goveda svojih i od ovaca svojih da donosimo u dom Boga svojega sveštenicima koji služe u domu Boga našega;
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
I prvine tijesta svojega i prinose svoje i rod od svijeh drveta, vino i ulje da donosimo sveštenicima u klijeti doma Boga svojega, i Levitima desetak od zemlje svoje, i Leviti da uzimaju desetak po svijem mjestima gdje uzradimo;
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
I da bude sveštenik sin Aronov s Levitima kad Leviti uzimaju desetak, i da Leviti donose desetak od desetka u dom Boga našega, u klijeti, u spreme njegove.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”
Jer u te klijeti dužni su sinovi Izrailjevi i Leviti donositi prinos od žita, od vina i ulja, gdje su sveti sudovi, i sveštenici koji služe, i vratari i pjevaèi, da ne ostavljamo doma Boga svojega.

< Nehemiya 10 >