< Nehemiya 10 >

1 Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
Labo abafaka uphawu lwabo yilaba: Umbusi: uNehemiya indodana kaHakhaliya. LoZedekhiya,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
loSeraya, lo-Azariya, loJeremiya,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
loPhashuri, lo-Amariya, loMalikhija,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
loHathushi, loShebhaniya, loMaluki,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
loHarimi, loMeremothi, lo-Obhadaya,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
loDanyeli, loGinethoni, loBharukhi,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
loMeshulami, lo-Abhija, loMijamini,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
loMaziya, loBhiligayi loShemaya. Laba babe ngabaphristi.
9 Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
AbaLevi: uJeshuwa indodana ka-Azaniya, uBhinuwi owamadodana kaHenadadi loKhadimiyeli,
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
labasekeli babo: uShebhaniya, uHodiya, uKhelitha, uPhelaya loHanani,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
uMikha, uRehobhi, uHashabhiya,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
uZakhuri, uSherebhiya, uShebhaniya,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
uHodiya, uBhani loBheninu.
14 Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
Abakhokheli babantu yilaba: uPharoshi, uPhahathi-Mowabi, u-Elamu, uZathu uBhani,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
uBhuni, u-Azigadi, uBhebhayi,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
u-Adonija, uBhigivayi, u-Adini,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
u-Atheri, uHezekhiya, u-Azuri,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
uHodiya, uHashumi, uBhezayi,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
uHarifi, u-Anathothi, uNebhayi,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
uMagiphiyashi, uMeshulami, uHeziri,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
uMeshezabeli, uZadokhi, uJaduwa,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
uPhelathiya, uHanani, u-Anaya,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
uHosheya, uHananiya, uHashubhi,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
uHaloheshi, uPhiliha, uShobeki,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
uRehumi, uHashabhina, uMaseya,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
u-Ahija, uHanani, u-Anani,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
uMaluki, uHarimi loBhana.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
Inengi labantu, abaphristi, abaLevi, abalindimasango, abahlabeleli, lezinceku zethempeli labo bonke abazehlukanisayo ebantwini bezizwe ngenxa yoMthetho kaNkulunkulu, kanye lamakhosikazi abo lamadodana lamadodakazi abo ayeseqedisisa
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
bonke bahlanganyela labafowabo ababeyizikhulu, ukuzibopha ngesiqalekiso langesifungo ukuwulandela uMthetho kaNkulunkulu owanikwa ngoMosi inceku kaNkulunkulu lokulalela kuhle yonke imilayo, leziqondiso lezimemezelo zikaThixo iNkosi yethu.
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
Sithembisa ukuthi kasiyikwendisa amadodakazi ethu ebantwini esakhelene labo loba sithathele amadodana ethu amadodakazi abo.
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
Nxa labo esakhelene labo beletha impahla kumbe amabele okuthengiswa ngeSabatha, kasiyikuthenga kubo ngeSabatha loba ngaliphi ilanga elingcwele. Kuwo wonke umnyaka wesikhombisa sizayekela amasimu ethu alaluke njalo sizacitsha zonke izikwelede.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
Siyazethesa umlandu wokugcwalisa umlayo wokupha okwesithathu kweshekeli ngomnyaka okomsebenzi wendlu kaNkulunkulu:
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
okwesinkwa esibekwe etafuleni; okomnikelo wenjayelo owamabele lowokutshiswa; okweminikelo yamaSabatha, eyamadili okuThwasa kweNyanga leminye imikhosi emisiweyo; eyiminikelo engcwele, iminikelo yesono yokubuyisana eka-Israyeli; leyayo yonke imilandu yendlini kaNkulunkulu.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
Thina abaphristi, abaLevi labantu sesenze inkatho ukubona ukuthi yiphi imuli emele ilethe inkuni ngasiphi isikhathi endlini kaNkulunkulu ezokutshiswa e-alithareni likaThixo uNkulunkulu wethu, njengokulotshiweyo eMthethweni.
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
Njalo sizethesa umlandu wokuletha endlini kaThixo umnyaka ngomnyaka izithelo zakuqala zamabele ethu lokwezithelo zonke zezihlahla.
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
Njengoba kulotshiwe njalo eMthethweni, sizaletha amazibulo amadodana ethu, awenkomo zethu, lawemihlambi yethu yezimvu endlini kaNkulunkulu wethu, kubaphristi abasebenza khona.
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
Futhi njalo, sizaletha okuya eziphaleni zasendlini kaNkulunkulu, kubaphristi, okokuqala kwempuphu yethu, okweminikelo yamabele ethu, izithelo zezihlahla zethu zonke lewayini lethu elitsha kanye lamafutha. Njalo sizaletha okwetshumi okwamabele ethu kubaLevi, ngoba ngabaLevi abaqoqa okwetshumi kuwo wonke amadolobho esisebenza kuwo.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
Umphristi odabuka ku-Aroni kaphelekezele abaLevi besamukela okwetshumi, njalo abaLevi kumele balethe okwetshumi okomnikelo wetshumi kuze endlini kaNkulunkulu, eziphaleni eziqondane lesikhwama.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”
Abantu bako-Israyeli, kanye labaLevi, bamele balethe iminikelo yabo yamabele, iwayini elitsha lamafutha eziphaleni lapho okugcinwa khona impahla zendlu engcwele, njalo lapho okuhlala khona abaphristi abasebenzayo labalindimasango labahlabeleli. “Kasiyikuyidela indlu kaNkulunkulu.”

< Nehemiya 10 >