< Nehemiya 10 >

1 Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
EIA hoi ka poe nana i kau i ka sila e paa ai, o Nehemia ke kiaaina, ke keiki a Hakalia, a o Zidekia,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
Seraia, Azaria, Ieremia,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
Pasura, Amaria, Malekia,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
Hatusa, Sebania, Maluka,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
Harima, Meremota, Obadia,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
Daniela, Ginetona, Baruka,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
Mesulama, Abia, Miamina,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
Maazia, Bilegai, Semaia: oia ka poe kahuna.
9 Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
O na Levi: o Iesua ke keiki a Azania, o Binui kekahi o na mamo a Henadada, o Kademiela;
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
A o ko lakou mau hoahanau, Sebania, Hodia, Kelita, Pelaia, Hanana,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
Mika, Rehoba, Hasabia,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
Zakura, Serebia, Sebania,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
Hodia, Bani, Beninu.
14 Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
O ka poe koikoi o na kanaka: Parosa, Pahatomoaba, Elama, Zatu, Bani,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
Buni, Azegada, Bebai,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
Adonia, Bigevai, Adina,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
Atera, Hizekia, Azura,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
Hodia, Hasuma, Bezai,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
Haripa, Anatota, Nebai,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
Magepiasa, Mesulama, Hezira,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
Mesezabeela, Zadoka, Iadua,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
Pelatia, Hanana, Anaia,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
Hosea, Hanania, Hasuba,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
Halohesa, Pileha, Sobeka,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
Rehuma, Hasabena, Maaseia,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
A me Ahia, Hanana, Anana,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
Maluka, Harima, Baana.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
A o ke koena o ka poe kanaka, o na kahuna, o na Levi, o ka poe kiaipuka, o ka poe mele, o ka poe Netini, a me ka poe a pau i hookaawaleia ae la mailoko mai o na lahuikanaka o na aina a ma ke kanawai o ke Akua, ka lakou poe wahine, o ka lakou poe keikikane a me ka lakou poe kaikamahine, ka poe a pau e hiki ia lakou ke ike a e hoomaopopo hoi;
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
Hoopili mai la lakou i ko lakou mau hoahanau, i na luna o lakou, a hoohiki iho la me ka hoopaa loa ana e hele ma ke kanawai o ke Akua, ka mea i haawiia mai ma ka lima o Mose ke kauwa a ke Akua, a e malama a e hana i na kauoha a pau a Iehova ko kakou Haku, a me kana mau olelo kupaa a me kona mau kapu;
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
A i haawi ole aku makou i ka makou mau kaikamahine i na lahuikanaka o ka aina, a i lawe ole hoi makou i ka lakou mau kaikamahine na na keikikane a makou:
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
A ina e halihali mai na kanaka e i na mea kalepa, a i kekahi ai paha, i ka la Sabati e kuai, aole makou e lawe i ka lakou i ka Sabati, i ka la hoano; a i ka hiku o ka makahiki e hooki makou i kela aie keia aie me ka hookaa ole ia mai.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
A kau iho la makou maluna o makou iho i na kanawai e auhau ia makou iho i ka hapakolu o ka sekela i kela makahiki i keia makahiki no ka oihana o ka hale o ko makou Akua;
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
No ka berena hoike a me ka mohai makana mau a me ka mohaikuni mau, no na Sabati, no na mahina hou, no na ahaaina i oleloia'i, a no na mea laa, a no na mohaihala e uhi ai i ka hala no ka Iseraela, a no na oihana a pau o ka hale o ko makou Akua.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
A hailona iho la makou, o ka poe kahuna, na Levi a me ka poe kanaka, ma ko ka hale o ko makou poe kupuna, no ka haawi ana mai i ka wahie e lawe mai ma ka hale o ko makou Akua, i na manawa i oleloia'i, i kela makahiki i keia makahiki, i mea puhi maluna o ke kuahu o Iehova ko makou Akua, e like me ka mea i kakauia'i iloko o ke kanawai;
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
A e lawe mai i na mea i ohi mua ia o ko makou aina, a me na mea i ohi mua ia o kela hua keia hua o na laau a pau, i kela makahiki keia makahiki, ma ka hale o Iehova:
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
A me na hiapo o ka makou poe keikikane, a me ka makou poe holoholona, e like me ka mea i kakauia'i iloko o ke kanawai, a me na mea hanau mua o ka makou poe bipi a me ka makou ohana hipa, e lawe mai no ma ka hale o ko kakou Akua, i na kahuna e lawelawe ana ma ka hale o ko kakou Akua;
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
A i lawe makou i kauwahi hana mua ia o ka makou palaoa kawiliia, a me na makana a makou, a me ka hua o kela laau o keia laau, ka waina a me ka aila, i na kahuna ma na keena o ka hale o ko kakou Akua; a me ka hapa umi o ka makou mahina ai i na Levi, a na lakou no, na na Levi ka hapa umi ma na kulanakauhale a pau o ko makou mahi ana.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
A o ke kahuna, ka mamo a Aarona, oia pu kekahi me na Levi i ka lawe ana o na Levi i ka hapa umi; a e halihali mai na Levi i ka hapa umi o ka hapa umi ma ka hale o ko kakou Akua ma na keena iloko o ka hale waihona waiwai.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”
No ka mea, e lawe no ka Iseraela a me na Levi i ka hookupu ana o ka ai, o ka waina a me ka aila ma na keena, a malaila no na ipu o ka luakini, a me na kahuna nana e lawelawe, a me ka poe kiaipuka, a me ka poe mele: aole makou e haalele i ka hale o ko kakou Akua.

< Nehemiya 10 >