< Nehemiya 10 >
1 Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
А ония, които подпечатаха, бяха: управителят Неемия, Ахалиевият син и Седекия,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
Сераия, Азария, Еремия,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
Пасхор, Амария, Мелхия,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
Хатус, Севания, Малух,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
Харим, Меримот, Авдия,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
Даниил, Ганатон, Варух,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
Месулам, Авия, Миамин,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
Маазия, Велгай и Семаия; те бяха свещеници.
9 Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
Левити: Исус, Азаниевият син, Вануй от Инададовите потомци и Кадмиил;
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
и братята им Севания, Одия, Келита, Фелаия, Анан,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
Михей, Реов, Асавия,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
Закхур, Серевия, Севания,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
Одия, Ваний и Венину.
14 Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
Началниците на людете: Фарос, Фаат-моав, Елам, Зату, Ваний,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
Вуний, Азгад, Вивай,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
Адония, Вагуй, Адин,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
Атир, Езекия, Азур,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
Одия, Асум, Висай,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
Ариф, Анатот, Невай,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
Матфиас, Месулам, Изир,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
Месизавеил, Садок, Ядуа,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
Фелатия, Анан, Анаия,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
Осия, Анания, Асув,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
Алоис, Филея, Совив,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
Реум, Асавна, Маасия,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
Ахия, Анан, Ганан,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
Малух, Харим и Ваана.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
А останалите от людете, свещениците, левитите, вратарите, певците, нетинимите, и всички, които бяха се отделили от племената на земите и се прилепили към Божия закон, жените им, синовете им и дъщерите им, всеки, който знаеше и разбираше,
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
присъединиха се към братята си, големците си, и постъпиха в заклинание и клетва да ходят по Божия закон, който бе даден чрез Божия слуга Моисея, и да пазят и вършат всичките заповеди на Иеова нашия Господ, съдбите Му и повеленията Му;
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
и да не даваме дъщерите си на племената на земята, и да не вземаме техните дъщери за синовете си;
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
и ако племената на земята донесат стоки или каква да било храна за продан в съботен ден, да не купуваме от тях в събота или в свет ден; и да се отказваме от обработването на земята всяка седма година и от изискването на всеки дълг.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
Наредихме Си още да се задължим да даваме всяка година по една трета от сикъла за службата на дома на нашия Бог,
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
за присъствените хлябове, за постоянния хлебен принос, за постоянното всеизгаряне, в съботите и на новолунията и на празниците, и за светите неща, за приносите за грях в умилостивение за Израиля, и за всичката работа на дома на нашия Бог.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
И ние - свещениците, левитите и людете - хвърлихме жребие помежду си за приноса на дървата, за да ги докарват в дома на нашия Бог, според бащините ни домове, в определените времена всяка година, за да горят върху олтара на Господа нашия Бог според предписаното в закона;
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
и всяка година да донасяме в Господния дом първите плодове от земята си и първите плодове от рожбата на всяко дърво;
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
и да довеждаме в дома на нашия Бог, на свещениците, които служат в дома на нашия Бог, първородните от синовете си и от добитъка си, според предписаното в закона, и първородните от говедата си и от стадата си;
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
и да донасяме на свещениците, в стаите на дома на нашия Бог първите плодове от нашето тесто, и приносите си, и плодовете от всякакво дърво, тоже и виното и дървеното масло; и да внасяме на левитите десетъците от земята си, и левитите да вземат десетъците по всичките градове, гдето обработваме земята.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
И някой свещеник, Ааронов потомец да бъде с левитите, когато вземат десетъците; и левитете да донасят десетъка от десетъците в дома на нашия Бог, в стаите на съкровищницата.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”
Защото израилтяните и левийците трябва да донасят приносите от житото, от виното и от дървеното масло в стаите, гдето са съдовете на светилището, и служащите свещеници, вратарите и първенците. И няма да оставим дома на нашия Бог.