< Nahum 2 >

1 Mai hari yana matsowa a kanki, Ninebe. Ki tsare mafaka, ki yi gadin hanya ki sha ɗamara ki tattaro dukan ƙarfinki!
Postītājs ceļas pret tevi, - sargi pili, lūko uz ceļu, stiprini gurnus un centies spēcīgi!
2 Ubangiji zai maido da darajar Yaƙub, kamar ta Isra’ila, ko da yake masu washewa sun washe su suka kuma lalatar da inabinsu.
Jo Tas Kungs atkal uzceļ Jēkaba godību, tā kā Israēla godību, jo laupītāji tos aplaupījuši un maitājuši viņu vīna stīgas.
3 Garkuwoyin sojojinsa ja wur ne; jarumawansa suna sanye da kaya masu ruwan jan garura. Ƙarafan kekunan yaƙi suna walƙiya a ranar da aka shirya su; ana kaɗa māsu da bantsoro.
Viņa varoņu priekšturamās bruņas ir sarkanas, viņa kara ļaudis purpurā ģērbušies, rati spīd kā uguns liesmas tai dienā, kad viņš apbruņojās, un šķēpi top cilāti.
4 Kekunan yaƙi sun zabura a tituna, suna kai da kawowa a dandali. Suna walƙiya kamar tocila suna sheƙawa a guje kamar walƙiya.
Rati rīb uz ielām, tie skraida gatvēs, viņu izskats ir kā uguns lāpas, tie laistās kā zibeņi.
5 Ninebe ta tattara rundunarta, duk da haka sun yi ta tuntuɓe a kan hanyarsu. Sun ruga zuwa katangan birnin, sun sanya garkuwar kāriya a inda ya kamata.
Viņš piemin savus varenos, tie klūp savā ceļā, tie steidzās uz mūriem un sataisa patvērumu.
6 An buɗe ƙofofin rafuffukan sai wurin ya rurrushe.
Upju vārti ir atdarīti, un pils iet bojā.
7 An umarta cewa birnin za tă tafi bauta, za a kuma yi gaba da su. Bayi’yan mata suna kuka kamar tattabaru suna buga ƙirjinsu.
Un ķēniņiene krīt kaunā un top aizvesta, un viņas kalpotājas vaid kā baloži un sit pie savām krūtīm.
8 Ninebe tana kama da tafki, wanda ruwanta yana yoyo. Suna kuka suna cewa, “Ku tsaya! Ku tsaya,” amma ba wanda ya waiga.
Jo Ninive bija kā ūdeņu ezers no tā laika, kad tā cēlusies. Bet tie bēg. Stāvat, stāvat! Bet neviens neskatās atpakaļ.
9 A washe azurfa; a washe zinariya; dukiyarsu ba ta da iyaka, arzikinsu kuma ba ya ƙarewa.
Laupāt sudrabu, laupāt zeltu, jo tur mantas bez gala un visādu dārgumu papilnam.
10 Ta zama wofi, an washe ta, an tuɓe ta! Zukata sun narke, gwiwoyi suna kaɗuwa, jikuna suna rawa, fuskoki duk sun kwantsare!
Posts un postaža un tuksnesis, sirds izkūst, ceļi dreb, un visi gurni gurst, un visi viņu vaigi nobāl.
11 Ina kogon zakokin nan yake yanzu, inda suka ciyar da’ya’yansu, inda zaki da zakanya sukan shiga, da’ya’yansu, ba mai damunsu
Kur nu ir tas lauvu dzīvoklis un tā jauno lauvu ganība, kur tas lauva, tā lauvu māte ar tiem lauvu bērniem staigāja, un nebija, kas tos iztraucēja?
12 Zaki ya kashe abin da ya ishe’ya’yansa ya kuma murɗe wuyan dabbobi ya cika wurin zamansa da abin da ya kama ya cika kogwanninsa da abin da ya kashe.
Bet tas lauva laupīja gan priekš saviem bērniem un žņaudza priekš tām lauvu mātēm, savas alas viņš pildīja ar laupījumu un savus dzīvokļus ar to, ko saplosīja.
13 “Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ƙone kekunan yaƙinki, takobi kuma zai fafare’ya’yan zakokinki. Ba kuma zan bar miki namun jejin da za ki kashe a duniya ba. Ba kuwa za a ƙara jin muryar’yan saƙonki ba.”
Redzi, Es celšos pret tevi, saka Tas Kungs Cebaot; un sadedzināšu dūmos viņas ratus un zobens aprīs tavus lauvu bērnus, un Es izdeldēšu tavu laupījumu no zemes, un tavu vēstnešu balsi vairs nedzirdēs.

< Nahum 2 >