< Nahum 2 >

1 Mai hari yana matsowa a kanki, Ninebe. Ki tsare mafaka, ki yi gadin hanya ki sha ɗamara ki tattaro dukan ƙarfinki!
Voyez! sur les montagnes les pieds du messager qui annonce la paix! Juda, célèbre tes fêtes, accomplis tes vœux! Car le destructeur ne t'envahira plus, il est totalement détruit.
2 Ubangiji zai maido da darajar Yaƙub, kamar ta Isra’ila, ko da yake masu washewa sun washe su suka kuma lalatar da inabinsu.
Le ravageur marche sur toi, [Ninive!] Garde la place, aie l'œil sur le chemin, ceins tes reins, fais les plus grands efforts!
3 Garkuwoyin sojojinsa ja wur ne; jarumawansa suna sanye da kaya masu ruwan jan garura. Ƙarafan kekunan yaƙi suna walƙiya a ranar da aka shirya su; ana kaɗa māsu da bantsoro.
Car l'Éternel relève la grandeur de Jacob, aussi bien que la grandeur d'Israël, parce que les dévastateurs les ont dévastés, et ont détruit leurs plants.
4 Kekunan yaƙi sun zabura a tituna, suna kai da kawowa a dandali. Suna walƙiya kamar tocila suna sheƙawa a guje kamar walƙiya.
Les boucliers de ses héros sont rouges, les guerriers sont vêtus d'écarlate; les faux étincellent sur les chars au jour de son armement, et les lances sont brandies.
5 Ninebe ta tattara rundunarta, duk da haka sun yi ta tuntuɓe a kan hanyarsu. Sun ruga zuwa katangan birnin, sun sanya garkuwar kāriya a inda ya kamata.
Dans les rues avec furie les chars sont lancés, ils se croisent dans les places; leur aspect est celui des torches, ils courent comme des éclairs.
6 An buɗe ƙofofin rafuffukan sai wurin ya rurrushe.
Il se souvient de ses braves; ils trébuchent dans leur marche: on se précipite contre ses murs et la tortue est dressée.
7 An umarta cewa birnin za tă tafi bauta, za a kuma yi gaba da su. Bayi’yan mata suna kuka kamar tattabaru suna buga ƙirjinsu.
Les portes des fleuves sont ouvertes, et le palais s'écroule.
8 Ninebe tana kama da tafki, wanda ruwanta yana yoyo. Suna kuka suna cewa, “Ku tsaya! Ku tsaya,” amma ba wanda ya waiga.
C'est arrêté: elle est mise à nu, emmenée, et ses suivantes gémissent comme des colombes, en se frappant la poitrine.
9 A washe azurfa; a washe zinariya; dukiyarsu ba ta da iyaka, arzikinsu kuma ba ya ƙarewa.
Ninive était comme un réservoir plein d'eau, depuis qu'elle était; mais ils fuient! « Arrêtez! Arrêtez! » mais personne ne se retourné.
10 Ta zama wofi, an washe ta, an tuɓe ta! Zukata sun narke, gwiwoyi suna kaɗuwa, jikuna suna rawa, fuskoki duk sun kwantsare!
Pillez l'argent! pillez. l'or! ce sont des trésors sans fin, des richesses, toutes sortes de meubles de prix.
11 Ina kogon zakokin nan yake yanzu, inda suka ciyar da’ya’yansu, inda zaki da zakanya sukan shiga, da’ya’yansu, ba mai damunsu
Désastre et dévastation! et abandonnement! les cœurs se fondent, les genoux chancellent, tous les reins souffrent, tous les visages pâlissent.
12 Zaki ya kashe abin da ya ishe’ya’yansa ya kuma murɗe wuyan dabbobi ya cika wurin zamansa da abin da ya kama ya cika kogwanninsa da abin da ya kashe.
Qu'est devenu le repaire des lions, où les lionceaux trouvaient leur pâture, où se promenaient le lion, la lionne, le petit du lion, sans être troublés?
13 “Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ƙone kekunan yaƙinki, takobi kuma zai fafare’ya’yan zakokinki. Ba kuma zan bar miki namun jejin da za ki kashe a duniya ba. Ba kuwa za a ƙara jin muryar’yan saƙonki ba.”
Le lion dépeçait pour ses petits, et déchirait pour ses lionnes; il remplissait de proie ses antres, et ses repaires de dépouilles.

< Nahum 2 >