< Nahum 2 >

1 Mai hari yana matsowa a kanki, Ninebe. Ki tsare mafaka, ki yi gadin hanya ki sha ɗamara ki tattaro dukan ƙarfinki!
Ka raphoe hane tami teh na hmalah a pha toe. Nange rapanim hah ring leih. Na keng hah caksak nateh tha kâ lat leih.
2 Ubangiji zai maido da darajar Yaƙub, kamar ta Isra’ila, ko da yake masu washewa sun washe su suka kuma lalatar da inabinsu.
Bangkongtetpawiteh, Cathut teh Isarelnaw e a lentoenae patetlah Jakop e a lentoenae hah ao sak toe. Ka raphoe e taminaw ni Jakop e catoun, a raphoe teh, ahnie a cakang hai koung a raphoe toe.
3 Garkuwoyin sojojinsa ja wur ne; jarumawansa suna sanye da kaya masu ruwan jan garura. Ƙarafan kekunan yaƙi suna walƙiya a ranar da aka shirya su; ana kaɗa māsu da bantsoro.
Athakaawme taminaw ni ka paling e saiphei a patuep awh teh ka paling e khohna a kho awh. Ranglengnaw hah tahloi hoi laklak a ang teh, tahroenaw teh thouk a kâroe awh.
4 Kekunan yaƙi sun zabura a tituna, suna kai da kawowa a dandali. Suna walƙiya kamar tocila suna sheƙawa a guje kamar walƙiya.
Ranglengnaw teh cahucahu kacailah lam dawk atunglah, akalah a yawng awh. Hmaito patetlah a paling teh sumpa patetlah a yawng awh.
5 Ninebe ta tattara rundunarta, duk da haka sun yi ta tuntuɓe a kan hanyarsu. Sun ruga zuwa katangan birnin, sun sanya garkuwar kāriya a inda ya kamata.
Ransanaw a hroecoe teh ahnimouh ni ayânaw dei a tanawt awh. Khorapan koe karanglah a cei awh teh ramvengnae khu a sak awh.
6 An buɗe ƙofofin rafuffukan sai wurin ya rurrushe.
Tui longkha a kamawng teh siangpahrang im a rawk toe. Nineveh tanglanaw e a khohna a rading pouh teh,
7 An umarta cewa birnin za tă tafi bauta, za a kuma yi gaba da su. Bayi’yan mata suna kuka kamar tattabaru suna buga ƙirjinsu.
bakhu patetlah khui laihoi lungtabue a ratup awh.
8 Ninebe tana kama da tafki, wanda ruwanta yana yoyo. Suna kuka suna cewa, “Ku tsaya! Ku tsaya,” amma ba wanda ya waiga.
Ayan hoiyah Nineveh khopui teh tuinawk patetlah doeh ao. Atuteh tui a lawng toe, kangdout awh, kangdout awh telah kahram nakunghai apinihai kamlang sin hoeh.
9 A washe azurfa; a washe zinariya; dukiyarsu ba ta da iyaka, arzikinsu kuma ba ya ƙarewa.
Ngun lawm awh. Sui hai lawm awh. Ngai kawi e hnopainaw suitabu thung e rasa teh baw thai hoeh.
10 Ta zama wofi, an washe ta, an tuɓe ta! Zukata sun narke, gwiwoyi suna kaɗuwa, jikuna suna rawa, fuskoki duk sun kwantsare!
Khopui teh luengpalueng lah ao. Hnopai awm hoeh. Tami kingdi. Khoca pueng teh a lungpout awh, khokpakhu kâkhawng lahoi a keng a pataw awh teh, minhmai ka tamang lah ao awh.
11 Ina kogon zakokin nan yake yanzu, inda suka ciyar da’ya’yansu, inda zaki da zakanya sukan shiga, da’ya’yansu, ba mai damunsu
Sendek a onae hmuen, sendek a canae hmuen, sendek canaw ni apihai kâtaket sak laipalah a onae hmuen teh na maw ao.
12 Zaki ya kashe abin da ya ishe’ya’yansa ya kuma murɗe wuyan dabbobi ya cika wurin zamansa da abin da ya kama ya cika kogwanninsa da abin da ya kashe.
Sendek ni a canaw hanelah a kei teh, a manunaw hanelah a lahuen a kara pouh teh, a kâkhu dawk a kei e moi hoi akawi sak.
13 “Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ƙone kekunan yaƙinki, takobi kuma zai fafare’ya’yan zakokinki. Ba kuma zan bar miki namun jejin da za ki kashe a duniya ba. Ba kuwa za a ƙara jin muryar’yan saƙonki ba.”
Ransahu BAWIPA ni a dei e teh, nange avanglah ka o han. Nange ranglengnaw hah hmai koung ka sawi han. Na sendeknaw hah tahloi hoi ka thei han. Na lawp e hnonaw talai dawk hoi ka takhoe han. Nange na patounenaw e lawk hah apinihai bout thai mahoeh toe.

< Nahum 2 >