< Mika 1 >

1 Maganar Ubangiji ta zo wa Mika mutumin Moreshet a zamanin Yotam, da na Ahaz, da kuma na Hezekiya, sarakunan Yahuda, Mika ya ga wahayi a kan Samariya da kuma a kan Urushalima. Ga abin da ya ce.
BOEIPA ol he Judah manghai Jotham, Ahaz, Hezekiah tue vaengah Morasthite Maikah taengla cet. Te te Samaria neh Jerusalem ham ni a hmuh.
2 Ku ji, ya ku mutane duka, ki saurara, ya ke duniya da dukan mazauna cikinki, bari Ubangiji Mai Iko Duka yă zama shaida a kanku, daga haikalinsa mai tsarki.
Pilnam loh a cungkuem te hnatun saeh. Diklai neh a cungkuem loh hnatung saeh. Ka Boeipa Yahovah tah nangmih taengah om saeh. Ka Boeipa tah a hmuencim bawkim lamloh laipai la om coeng.
3 Duba! Ubangiji yana zuwa daga wurin zamansa; zai sauko yă taka maɗaukakan wuraren duniya.
BOEIPA tah amah tolhmuen lamloh ha pai ngawn coeng ne. Te phoeiah suntla tih diklai hmuensang, hmuensang te a cawt.
4 Duwatsu za su narke a ƙarƙashin ƙafafunsa, kamar kaki a gaban wuta, kwaruruka kuma za su ɓace, kamar ruwan da yake gangarowa daga tsauni.
Tlang rhoek he a yung duela yut uh coeng. Tuikol rhoek te hmai hmai kah khoirhat bangla phih uh tih tui bangla singling ah long.
5 Duk wannan zai faru saboda laifin Yaƙub, da kuma zunuban gidan Isra’ila ne. Mene ne laifin Yaƙub? Shin, ba Samariya ba ce? Ina ne maɗaukakan wuraren Yahuda? Shin, ba Urushalima ba ce?
Te boeih te Jakob kah boekoeknah neh Israel imkhui kah tholhnah dongah ni. Jakob kah boekoeknah te Samaria moenih a? Judah kah hmuensang te Jerusalem moenih a?
6 “Saboda haka zan mai da Samariya tarin juji, wurin noman inabi. Zan zubar da duwatsunta a cikin kwari in kuma bar harsashin gininta a bayyane.
Te dongah Samaria te khohmuen lairhok la, misurdum kah thingling la ka khueh ni. A lungto te kolrhawk la ka lun pah vetih a khoengim te ka yoe pah ni.
7 Za a ragargaje dukan allolinta; za a ƙone dukan baye-bayenta na haikali da wuta; zan lalatar da dukan gumakanta. Tun da ta wurin karuwanci ne ta tattara su, ga karuwanci kuma za su koma.”
A mueidaep boeih te a phop uh vetih a paang boeih te hmai ah a hoeh uh ni. A muei boeih te khopong la ka khueh ni. Pumyoih paang te coi sitoe cakhaw pumyoih paang la mael ni.
8 Saboda wannan zan yi baƙin ciki, in yi kuka; zan yi tafiya ba takalmi, zan tuɓe, in kuma yi tafiya tsirara. Zan yi kuka kamar dila, in yi baƙin ciki kamar mujiya.
He ham he ka rhaengsae vetih ka rhung ni. Khotling neh pumtlingla ka van ni. Pongui bangla rhaengsaelung ka khueh vetih, tuirhuk vanu bangla nguekcoinah ka khueh ni.
9 Gama raunin Samariya ba mai warkewa ba ne; ya bazu har Yahuda. Ya ma kai bakin ƙofar mutanena, har ma Urushalima da kanta.
A boengha te rhawp coeng tih Judah taengla a caeh dongah Jerusalem hil ka pilnam kah vongka te a pha.
10 Kada a faɗe shi a Gat; kada ma a yi kuka. A maimako haka, a yi birgima a cikin ƙura a Bet-Leyafra.
Gath ah khaw puen boeh, Bethophrah ah rhap rhoe rhap uh boeh. Laipi dongah bol la bol nawn.
11 Ku wuce tsirara da kuma kunya, ku mazaunan Shafir. Bet-Ezel tana makoki domin babu wani daga Za’anan da ya fito don yă taimaka.
Saphir khosa rhoek nang khaw yahpohnah neh yangyal la nong laeh. Zaanan khosa khaw cet mahpawh. Bethezel kah rhaengsaelung loh a tungduelnah te nang lamloh a loh coeng.
12 Mazaunan Marot sun ƙosa su ga alheri, amma Ubangiji ya sauko da azaba, har zuwa ƙofar Urushalima.
BOEIPA taeng lamkah yoethaenah loh Jerusalem vongka duela a suntlak dongah Maroth khosa rhoek tah hnothen ham te kilkul coeng.
13 Ku da kuke zama a Lakish, ku ɗaura wa dawakai kekunan yaƙi. Gama ku kuka fara yin zunubi a Sihiyona, gama an sami laifofin Isra’ila a cikinku.
Lakhish khosa rhoek loh marhang te leng dongah buen laeh. Te tah Zion nu kah tholhnah a moenah ni. Na khuiah Israel kah boekoeknah ni a tueng rhoe.
14 Saboda haka za ku ba da kyautan bankwana ga Moreshet Gat. Garin Akzib zai zama abin yaudara ga sarakunan Isra’ila.
Te dongah Israel manghai rhoek taengah phokhapnah la Akhzib imkhui kah Moreshethkath te maan na paek ni.
15 Ku mazaunan Maresha Ubangiji zai kawo wanda zai ci ku da yaƙi. Sarakunan Isra’ila za su gudu zuwa Adullam.
Mareshah khosa nang aka haek te koep kang khuen vetih Israel kah thangpomnah loh Adullam duela a pha ni.
16 Ku aske kanku ƙwal don makoki, ku yi wa kanku ƙwalƙwal kamar ungulu. Gama za a ja’ya’yan da kuke farin ciki a kai su bauta.
Na omthenbawnnah camoe rhoek te kuet lamtah vok pah laeh. Na lungawng khawatha bangla ka sak. Nang taeng lamloh a poelyoe uh hae ni.

< Mika 1 >