< Mika 5 >

1 Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa, gama an kewaye mu da yaƙi. Za su bugi kumatun mai mulkin Isra’ila da sandar ƙarfe.
Nu samler du dig i skare, du skarenes datter! Voller har de kastet op imot oss; med staven slår de Israels dommer på kinnbenet.
2 “Amma ke, Betlehem ta Efrata, ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki a Yahuda, daga cikinki wani zai zo domina wanda zai yi mulkin Isra’ila, wanda asalinsa tun fil azal ne.”
Men du Betlehem, Efrata, som er liten til å være med blandt Judas tusener! Av dig skal det utgå for mig en som skal være hersker over Israel, og hans utgang er fra fordum, fra evighets dager.
3 Saboda haka za a yashe Isra’ila har sai wadda take naƙuda ta haihu sauran’yan’uwansa kuma sun dawo su haɗu da Isra’ilawa.
Derfor skal han overgi dem inntil den tid da hun som skal føde, har født; og de som blir igjen av hans brødre, skal vende tilbake sammen med Israels barn.
4 Zai tsaya yă yi kiwon garkensa da ƙarfin Ubangiji, cikin girman sunan Ubangiji Allahnsa. Za su kuma zauna lafiya, gama girmansa za tă kai har ƙarshen duniya.
Og han skal stå og vokte sin hjord i Herrens kraft, i Herrens, sin Guds navns høihet; og de skal sitte i ro, for nu skal han være stor like til jordens ender.
5 Zai kuma zama salamarsu. Sa’ad da Assuriyawa suka kawo wa ƙasarmu hari suka tattake kagarunmu, za mu tā da makiyaya bakwai, har ma shugabannin mutane takwas su yi gāba da su.
Og han skal være fred; når Assur kommer inn i vårt land, og når han treder inn i våre palasser, så reiser vi mot ham syv hyrder, ja åtte menneskefyrster,
6 Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi, ƙasar Nimrod kuma da zaran takobi. Zai cece mu daga hannun Assuriyawa sa’ad da suka kawo wa ƙasarmu hari suka kuma tattake zuwa cikin iyakokinmu.
og de skal herje Assurs land med sverd og Nimrods land i dets porter; og han skal frelse fra Assur når han kommer i vårt land, og når han treder inn på våre enemerker.
7 Raguwar Yaƙub za tă kasance a tsakiyar mutane masu yawa kamar raɓa daga Ubangiji, kamar yayyafi a kan ciyawa, wanda ba ya jiran mutum ko kuma yă dakata wa ɗan adam.
Og Jakobs rest skal være midt iblandt mange folk som dugg fra Herren, som en regnskur på urter, som ikke bier på nogen og ikke venter på menneskenes barn.
8 Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai, a cikin mutane masu yawa, kamar zaki a cikin sauran namun jeji, kamar ɗan zaki cikin garken tumaki, wanda yake tattaka yă kuma yi kaca-kaca da su sa’ad da yake ratsa a cikinsu, ba kuwa wanda zai cece su.
Og Jakobs rest skal være blandt hedningefolkene, midt iblandt mange folk, som en løve blandt skogens dyr, som en ungløve blandt fårehjorder, som trår ned og sønderriver hvor den farer frem, og det er ingen som redder.
9 Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka, za a hallaka maƙiyanka duka.
Høi være din hånd over dine motstandere! Måtte alle dine fiender bli utryddet!
10 “A wannan rana,” in ji Ubangiji “Zan hallaka dawakanku daga cikinku, in kuma rurrushe kekunan yaƙinku.
Og det skal skje på den dag, sier Herren, at jeg vil utrydde alle de hester du har, og tilintetgjøre dine vogner.
11 Zan hallaka biranen ƙasarku in yi rugu-rugu da dukan katangunku.
Og jeg vil utrydde byene i ditt land og bryte ned alle dine festninger.
12 Zan kawar da maitarku, ba za a ƙara yin sihiri ba.
Og jeg vil utrydde all trolldom hos dig, og folk som spår av skyene, skal ikke lenger finnes hos dig.
13 Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa da keɓaɓɓun duwatsunku a cikinku, nan gaba ba za ku ƙara rusuna wa aikin hannuwanku ba.
Og jeg vil utrydde dine utskårne billeder og dine billedstøtter av ditt land, og du skal ikke mere tilbede dine henders verk.
14 Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku in kuma rurrushe biranenku.
Og jeg vil rive op Astartebilledene i ditt land og ødelegge dine byer.
15 Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala a kan al’umman da ba su yi mini biyayya ba.”
Og jeg vil i vrede og harme ta hevn over de hedningefolk som ikke vilde høre.

< Mika 5 >