< Mika 5 >

1 Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa, gama an kewaye mu da yaƙi. Za su bugi kumatun mai mulkin Isra’ila da sandar ƙarfe.
Ransahu canunaw, kamkhueng awh haw. Maimanaw teh king na kalup awh toe. Isarel lawkkungnaw e a hmaibei dawk bongpai hoi a hem awh toe.
2 “Amma ke, Betlehem ta Efrata, ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki a Yahuda, daga cikinki wani zai zo domina wanda zai yi mulkin Isra’ila, wanda asalinsa tun fil azal ne.”
Oe, Bethlehem Epharath khopui, Judah uknae thung nang teh kathoengcae kho lah na o eiteh, Isarel miphunnaw ka uk e BAWIPA teh, Kai hanlah nang koehoi a kamnue han. Talai pekkamtawngnae koehoi kamnuek e BAWIPA doeh.
3 Saboda haka za a yashe Isra’ila har sai wadda take naƙuda ta haihu sauran’yan’uwansa kuma sun dawo su haɗu da Isra’ilawa.
Hatdawkvah, camo ka khe hane ka khang e napui ni a khe hoehnahlan hai thoseh, Isarel miphun hoi kacawie hmaunawnghanaw teh a kâthung hoehroukrak thoseh, ahnimouh teh ka pahnawt han.
4 Zai tsaya yă yi kiwon garkensa da ƙarfin Ubangiji, cikin girman sunan Ubangiji Allahnsa. Za su kuma zauna lafiya, gama girmansa za tă kai har ƙarshen duniya.
Ahni ni a kangdue vaiteh, BAWIPA tha o thasainae lahoi thoseh, BAWIPA Cathut e min taluenae lahoi thoseh, a tuhunaw hah a kawk han. Ahnimouh hai a cak awh han. Bangkongtetpawiteh, Ahni ni talai apout ditouh a uk vaiteh, roumnae ao han.
5 Zai kuma zama salamarsu. Sa’ad da Assuriyawa suka kawo wa ƙasarmu hari suka tattake kagarunmu, za mu tā da makiyaya bakwai, har ma shugabannin mutane takwas su yi gāba da su.
Assiria tami ni kaimouh ram a tho teh, maimae imnaw a coungroe navah, tukhoum sari touh hoi bawi taroe touh a tâco vaiteh,
6 Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi, ƙasar Nimrod kuma da zaran takobi. Zai cece mu daga hannun Assuriyawa sa’ad da suka kawo wa ƙasarmu hari suka kuma tattake zuwa cikin iyakokinmu.
Tahloi hoi Assiria ram hai thoseh, khopui longkha koevah Nimrod ram hai thoseh, koung raphoenae lahoi, maimouh ram lah a tho awh vaiteh, maimae ram thung vah ka coungroe e Assiria e kut dawk hoi maimanaw hah na hlout sak awh han.
7 Raguwar Yaƙub za tă kasance a tsakiyar mutane masu yawa kamar raɓa daga Ubangiji, kamar yayyafi a kan ciyawa, wanda ba ya jiran mutum ko kuma yă dakata wa ɗan adam.
Kacawie Jakop miphunnaw teh Jentel miphun moikapapnaw koe ao vaiteh, BAWIPA ni na poe e tadamtui patetlah thoseh, tami ring mahoeh. Taminaw e ngainae koe ka cet hoeh e kho ratui patetlah ao han.
8 Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai, a cikin mutane masu yawa, kamar zaki a cikin sauran namun jeji, kamar ɗan zaki cikin garken tumaki, wanda yake tattaka yă kuma yi kaca-kaca da su sa’ad da yake ratsa a cikinsu, ba kuwa wanda zai cece su.
Kacawie Jakop miphunnaw ni Jentelnaw koe ao awh vaiteh, ratu e sarang sendek patetlah thoseh, tuhunaw koe sendektanca patetlah ao han. Sendek a kâen toteh apinihai ngang thai laipalah a coungroe vaiteh a ca han.
9 Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka, za a hallaka maƙiyanka duka.
Nangmae taran koelah kambawng e naw hah na tuk awh vaiteh, na tarannaw pueng teh asung han.
10 “A wannan rana,” in ji Ubangiji “Zan hallaka dawakanku daga cikinku, in kuma rurrushe kekunan yaƙinku.
BAWIPA a dei e teh, hote atueng dawkvah, nangmae umsali hai marangnaw hoi ranglengnaw koung ka raphoe han.
11 Zan hallaka biranen ƙasarku in yi rugu-rugu da dukan katangunku.
Na ram dawk e rapanimnaw hoi khopuinaw hai ka raphoe han.
12 Zan kawar da maitarku, ba za a ƙara yin sihiri ba.
Na ram dawk e camkathoumnaw ka raphoe vaiteh, khueyue hai awm mahoeh.
13 Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa da keɓaɓɓun duwatsunku a cikinku, nan gaba ba za ku ƙara rusuna wa aikin hannuwanku ba.
Meikaphawknaw hah nangmae hmaitung koung ka raphoe han. Meikaphawknaw hah nangmouh ni bout na bawk awh mahoeh toe.
14 Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku in kuma rurrushe biranenku.
Asherahkungnaw na hmaitung vah ka phawk han. Na khopui haiyah be ka raphoe han.
15 Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala a kan al’umman da ba su yi mini biyayya ba.”
Ka lawk ka ngai hoeh e Jentelnaw hah puenghoi lungkhueknae a yon phu ka pathung han.

< Mika 5 >