< Mika 4 >

1 A kwanakin ƙarshe za a kafa dutsen haikalin Ubangiji yă zama babba a cikin duwatsu. Za a ɗaga shi sama da tuddai, mutane kuma za su riƙa ɗunguma zuwa gare shi.
Eso da misunu amoga goumi amo da Debolo diasu danebe amo goumi da eno agolo baligili gadodafa heda: i ba: mu. Fifi asi gala bagohame da amo goumiga gilisila misunu.
2 Al’ummai da yawa za su zo su ce, “Ku zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaƙub. Zai koya mana hanyoyinsa, don mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.” Doka za tă fita daga Sihiyona, maganar Ubangiji kuma daga Urushalima.
Amogai dunu ilia da amane sia: mu, “Niniamone, Hina Gode Ea agologa heda: la: di! Niniamone Isala: ili Hina Gode Ea Debolo Diasuga ahoa: di! E da ninia hamoma: ne, Ea dawa: i amo ninima olelemu. Ninia da logo Ea nini masa: ne ilegei, amoga masunu. Bai Hina Gode Ea olelesu da Yelusalemeganini maha. Amola Saione amoganini E da Ea fi dunuma adosa.
3 Zai shari’anta tsakanin mutane yă kuma sulhunta tsakanin manyan al’ummai nesa da kuma kusa. Har su mai da takubansu su zama garemani, māsunsu kuma su zama wuƙaƙen askin itace. Al’umma ba za tă ɗauki takobi gāba da wata al’umma ba, ko a yi horarwa don yaƙi.
Hina Gode da fifi asi gala (gasa bagade fi badilia amola gadenene esalebe) amo ganodini sia: waisu olofoma: ne hahamonesimu. Ilia da ilila: gegesu gobihei dadabili salalu, bu osobo gidinasu hamomu. Amola ilia: goge agei dadabili salalu, ifa dadamusu gobihei hamomu. Fifi asi gala da bu hamedafa ha lamu, amola bu gegemusa: hamedafa momagemu.
4 Kowa zai zauna a tushen kuringar inabinsa da tushen ɓaurensa, kuma ba wanda zai tsoratar da su, gama Ubangiji Maɗaukaki ne ya faɗa.
Dunu huluanedafa da olofole esalumu. Ilia da ilila: waini sagai amola figi sagai ouligisa esalumu, amola dunu enoga ili beda: ma: ne hame hamomu. Bai Hina Gode Bagadedafa da amane ilegele sia: i dagoi.
5 Dukan al’ummai za su iya tafiya a cikin sunan allolinsu; mu dai za mu yi tafiya a cikin sunan Ubangiji Allahnmu har abada abadin.
Fifi asi gala higagale da ilila: loboga hahamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosa, amola ilima fa: no bobogesa. Be ninia da ninia: Hina Godema nodone sia: ne gadosa, amola Ea hamoma: ne sia: i defele hahamona ahoanumu.
6 “A wannan rana,” in ji Ubangiji, “zan tattara guragu; zan kuma tara masu zaman bauta, da waɗanda na sa suka damu.
Hina Gode da amane sia: sa, “Eso da mana, amoga, Na da dunu ilima Na se bidi i, amola mugululi asiba: le se nabalu, amo huluane gegedole gilisilisimu.
7 Zan mai da guragu su zama raguwa, waɗanda aka kora, su zama al’umma mai ƙarfi. Ubangiji zai yi mulkinsu a Dutsen Sihiyona daga wannan rana da kuma har abada.
Ilia da lologoidafa amola ilia sogedafa amoga badiliadafa esafula. Be Na da hame bogogia: i esalebe dunu, ilima hou gaheabolo hemomu. Amasea ilia da gasa bagade fi ba: mu. Na da amogainini Saione Goumia ili mae fisili ouligilalumu.”
8 Game da ke, ya hasumiyar tsaron garke, Ya mafaka Diyar Sihiyona, za a maido miki da mulkinki na dā, sarauta kuma za tă zo wa Diyar Urushalima.”
Gode da Yelusaleme amo ganodini esala. E da sibi ouligisu dunu agoane Ea fi dunu sosodo ouligisa. Amo esoha, Yelusaleme da ea musa: ouligi soge (Isala: ili) amoma bisilua moilai bai bagade bu ba: mu.
9 Don me yanzu kike kuka da ƙarfi, ba ki da sarki ne? Masu shawararki sun hallaka ne, da zafi ya cika ki kamar mace mai naƙuda?
Yelusaleme fi! Dilia abuliba: le ha: gidafa uli sasalisa disala: ? Abuliba: le uda mano lasea, se nababe defele a: iya gusa: sala: ? Bai dilia da hina bagade hame ganabela: ? Amola dili fada: i sia: su dunu da bogobela: ?
10 Ki yi birgima cikin zafin azaba, ya Diyar Sihiyona, kamar macen da take naƙuda, don yanzu dole ki bar birni ki kafa sansani a filin Allah. Za ki tafi Babilon; a can za a kuɓutar da ki. A can ne Ubangiji zai fanshe ki daga hannun maƙiyanki.
Yelusaleme fi dunu, dili da uda ilia mano lasea sega soiyalabe amo defele soiyalaha gusa: ma! Be waha dilia da moilai bai bagade fi bai amo yolesili amola soge hamega fimu. Dilia da Ba: bilonega masunu, be amoga Hina Gode da dima ha lai dunu ilia di wadela: lesisa: besa: le gaga: mu.
11 Amma yanzu al’ummai da yawa suna gāba da ke. Suna cewa, “Bari a ƙazantar da ita, bari mu zuba wa Sihiyona ido.”
Fifi asi gala bagohame da dima doagala: musa: gilisi dagoi. Ilia da amane sia: sa, “Yelusaleme da gugunufinisi dagoi ba: ma: ma! Ninia da amo Yelusaleme fi bagade amo wadela: le gugunufinisi ba: ma: ma!”
12 Amma ba su san tunanin Ubangiji ba; ba su fahimci shirinsa ba, shi da ya tattara su kamar dammuna a masussuka.
Be amo fifi asi gala ilia Hina Gode Ea asigi dawa: su amo ganodini dialebe, amo hamedafa dawa: sa. Gode da ili gilisilisilalu, se iasu amo da widi dadabisu defele ilima se imunu, amo ilia hame dawa: digisa.
13 “Ki tashi ki yi sussuka, ya Diyar Sihiyona, gama zan ba ki ƙahonin ƙarfe; zan ba ki kofatan tagulla domin ki ragargaje al’ummai masu yawa.” Za ki ba Ubangiji dukan dukiyarsu da suka tara ta hanyar zamba, wadatarsu kuma ga Ubangiji dukan duniya.
Hina Gode da amane sia: sa, “Yelusaleme fi dunu! Dilia da asili, dilima ha lai dunu ilima se ima. Na da dilima gasa bagade bulamagau amo da gula ‘hono’ agoai amola balasega hamoi emosasafo adobo amo ea gasa agoane hamomu. Dilia da fifi asi gala bagohame banenesimu. Ilia da gegenana lai liligi amo huluane Nama udigili imunu. Bai Na osobo bagade fifi asi gala huluanedafa amo ilia Hina Gode esala.

< Mika 4 >