< Mattiyu 1 >
1 Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
Ugwalo lokuzalwa kukaJesu Kristu, iNdodana kaDavida, indodana kaAbrahama.
2 Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
UAbrahama wazala uIsaka; uIsaka wasezala uJakobe; uJakobe wasezala uJuda labafowabo;
3 Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
uJuda wasezala uFaresi loZara kuTamari; uFaresi wasezala uEsiromu; uEsiromu wasezala uAramu;
4 Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
uAramu wasezala uAminadaba; uAminadaba wasezala uNashoni; uNashoni wasezala uSalimoni;
5 Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
uSalimoni wasezala uBowosi kuRahabi; uBowosi wasezala uObedi kuRuthe; uObedi wasezala uJese;
6 Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
uJese wasezala uDavida inkosi; uDavida inkosi wasezala uSolomoni kowayengumkaUriya;
7 Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
uSolomoni wasezala uRehobhowamu; uRehobhowamu wasezala uAbhiya; uAbhiya wasezala uAsa;
8 Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
uAsa wasezala uJehoshafathi; uJehoshafathi wasezala uJoramu; uJoramu wasezala uOziya;
9 Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
uOziya wasezala uJothamu; uJothamu wasezala uAhazi; uAhazi wasezala uHezekhiya;
10 Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
uHezekhiya wasezala uManase; uManase wasezala uAmoni; uAmoni wasezala uJosiya;
11 Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
uJosiya wasezala uJekoniya labafowabo esikhathini sokuthunjelwa eBhabhiloni.
12 Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Kwathi emva kokuthunjelwa eBhabhiloni uJekoniya wazala uSalatiyeli; uSalatiyeli wasezala uZerubhabheli;
13 Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
uZerubhabheli wasezala uAbiyudi; uAbiyudi wasezala uEliyakhimi; uEliyakhimi wasezala uAzori;
14 Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
uAzori wasezala uZadoki; uZadoki wasezala uAkimi; uAkimi wasezala uEliyudi;
15 Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
uEliyudi wasezala uEleyazare; uEleyazare wasezala uMathani; uMathani wasezala uJakobe;
16 Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
uJakobe wasezala uJosefa indoda kaMariya, okwazalwa kuye uJesu othiwa nguKristu.
17 Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
Ngakho izizukulwana zonke ezisukela kuAbrahama zisiya kuDavida ziyizizukulwana ezilitshumi lane; lezisukela kuDavida ziye ekuthunjelweni eBhabhiloni ziyizizukulwana ezilitshumi lane; lezisukela ekuthunjelweni eBhabhiloni ziye kuKristu ziyizizukulwana ezilitshumi lane.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Ngakho ukuzalwa kukaJesu Kristu kwaba nje. Ngoba unina uMariya esegane uJosefa, bengakahlangani wabonakala eselesisu ngoMoya oNgcwele.
19 Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
Kodwa uJosefa indoda yakhe engolungileyo, njalo engathandi ukumthela ihlazo, wayefuna ukumala ensitha.
20 Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
Kwathi esanakana lezizinto, khangela, ingilosi yeNkosi yabonakala kuye ephutsheni, esithi: Josefa, ndodana kaDavida, ungesabi ukumthatha uMariya umkakho; ngoba lokho akukhulelweyo kungoMoya oNgcwele;
21 Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
njalo uzazala indodana, ubize ibizo layo uthi nguJesu; ngoba yena uzasindisa abantu bakhe ezonweni zabo.
22 Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
Konke lokhu-ke kwenzeka ukuze kugcwaliseke okwakhulunywa yiNkosi ngomprofethi ukuthi:
23 “Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
Khangela, intombi izathatha isisu ibelethe indodana, njalo bazabiza ibizo layo ngokuthi nguEmanuweli, okuyikuthi ngokuphendulelwa, uNkulunkulu ulathi.
24 Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
Kwathi uJosefa esephapheme ebuthongweni wenza njengalokho ingilosi yeNkosi imlayile, wasethatha umkakhe;
25 Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
kodwa kazange amazi waze wabeletha indodana yakhe eyingqabutho; wasebiza ibizo layo wathi nguJesu.